Sashe 65
Zamba Cikin Aminci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hankali a matukar tashe AFREED ya dakatar ta Hasina ta hanyar cema mata "Dakata Hasina ki daina man dogon bayani i man maga yanda zan fahimta dan Allah ki daina kwane kwane dan tunda kika fara magana gabana ke faɗuwa, narasa dalili amma sai nakeji a zuciya ta bana son jin abinda kison fahimtar da ni amma duk da haka ina sauran dan Allah imani da wara wara dan Allah."
"To ka kwantar da hankali sai na faɗa maka ta yanda zaka fahimce ni da kyau."
Ba zan iya ba Hasina dan Allah ke dai kawai ki sanar dani zan fahimta a haka ma.
Hasina taci gaba da cewa "Matsala ce ta taso wani abokin papa ya zo ya nema ma ɗan sa auren AFREEN tun wata biyu da suka huce yau ya kama saura sati ɗaya ɗaurin auren kuma ta kasa bijirewa umarnin iyayen dan sun gama mata komai a duniya, amma kasani AFREEN kullum cikin kuka take da rashin lafiya ta dalilin son da take maka kuma ganin canjin da kayi na wasu yan kwanaki a game da ita to ta wannan dalili ka ko abinci bata ci haka iyayen ta har yanzu basu san da batason auren ba gayama nake ko waya ma basu taɓayi da wanda ake kokarin haɗa ta da shi, shi bai san ta ba ita bata sanshi ba kenan kada kayi condamné kin ta akan hakan ko kuwa kai ka saka kan a wani hali saboda ita kawai kasa ma kanka cewa tuncen da Allah ya rubuta ba zaku taɓa zama a inuwa guda ba dan wallahi AFREEN tana son kamar ta mut yanzu abinda nake faɗa batada wata isasa lafiya, AFREED kayi hakuri dan idan ka tayar da hankali itama ba zata taɓa samun sukuni a rayuwa ta kawai ku ɗoki hakan a matsayin ƙadarar ku."
Kaskas sukaji ƙarar faɗuwar wayar AFREED sannan shima yabi wayar, shi ƙarar faɗuwar AFREED ya saka AFREEN sakin wani irin matsanancin kuka mai ban tausayi ta rugungume Hasina tana faɗin dan Allah besty ki taimaka min kada ace ya mutu inna lilahi wa inna ilaihi raji'un wallahi idan wani abu ya samesa bazan taɓa yafewa kaina ba na shiga wallahi shi nake bari naje na faɗawa papa banison zaɓin ya taimaka ya bani wanda nakeso kada na rasa shi na shiga ukuna,' daga nan itama AFREEN ɗin numfashi ta ya farayin sama ta kokowar dawo dashi amma ina sai gata ta idan faɗawa a jikin Hasina jikin ya saki alamun ta suma,
Ai dake taya ƙawar tata kuka tana ganin yanda AFREEN ta some ta saki wata irin ƙara itama tana jijigata tana faɗin besty dan Allah ki tashi besty kada ki mutu ki barni Inna lilahi wa inna ilaihi raji'un besty dan Allah ki tashi kada kiman haka taimaka ki tashi sai mu sanar da su papa cewa kina da wanda kike so, Hasina da taga kuka da kururuwa basu gyara ta kawai sai ta sauka a gadon a tsiyace ta ta aza da gudu tana kiran maman maman AFREEN, da gudu duka ƴan gidan suka yo falo hankali a tashe suna tambaya lafiya miya sami AFREEN ɗin amma tsabar ta buɗe kasa cewa kumai tayi sai jan hannun maman take ta na nuna mata ɗakin AFREEN, bakita AFREEN da maman kawai yake faɗa,
Ai a kuke mahaifiyar AFREEN ta kwasa ta nufi ɗakin da hannu ta riƙe da na Hasina sai zeinaf da ta mara masu baya a guje ita sai tanti da umma da ha gware sukayi wajen shiga ɗakin sai kuma kannan zeinab da Hamida da kuma mutanen da suka farazu wa bikin, duka dai suka kwasa a guje suka nufi ɗakin AFREEN, maman na shiga ɗakin direct ida AFREEN ke kwance ta nufa tana ta jijigata ta na kiran sunan ta amma ina AFREEN ko jinta batayi haka zeinab da Hasina sai kuka suke suna kiran sunan ta zeinab cewa take Aunty AFREEN dan Allah ki tashi kada ki min haka bani da kamar ki a rayuwar nan idan aka cire iyaye to wa zai dinga mani faɗa da nasiha dan Allah ki taimake ni ki tashi , maman ta tura Hasina daukaruwa a fridge tana kawowa aka zuba ma AFREEN amma ko motsi nan fa suka ƙara rikicewa dan tsananin firgici mantawa ma sukayi da batun asibiti zeinab ce wannan tunani ta bare da tace ma kowa komai ba ta yi wani irin tsalle ta dira a gadon ta fita ɗakin a guje dai dai tana shirin fita a filin dan zuwa kiran Fahad ya zo akai AFREEN asibiti sukayi kicibis da papa ya na kokarin shigowa falon wanda har sai da ta ban gajesa ba tare da ta masan tayi ba da sauri papa ya riko hannun ta yana tambayar "Lafiya mi take ma gudu mai ya faru da ita dawa."
Jin muryar papa yasa ta juyo a gigice tace "Papa Aunty AFREEN bata motsi papa taki tash......"
Ai papa baisan lokacin da ya saki hannun zeinab ba ya nufin ɗakin AFREEN cikin sauri sauri gudu gudu."
Ita kuwa tana ganin ya saketa taba fasa abinda tayi niyya ta koma kwasa a guje ta nufi ɓangaren su Fahad, tun a bakin kofar shiga falon ta ke kwalla masa kira ya Fahad ya Fahad ya Fahad, ya ciki ɗakin sa ya duba litattafan shi na makaranta dan jibi suna da jarabawa yaji irin wannan kiran da zeinab ke masa yasan ba lafiya dan basa irin haka da ita tun ba wasa yake dasu ba, ba ma haka ya cika yiwa kannan nasa baga ba dan shima akwai shegai miskilanci, a daidai ƙofar shiga ɗakin nasa sukayi haɗu a birkice tace "Ya Fahad muje a kai Aunty AFREEN asibiti dan Allah ta kamo hannunsa ta na jan sa a rikice."
Riƙe hannun ta yayi yace ke kwantar da hankalin ki faɗa miya sami AFREEN ɗin, tace "Ni bansani suna ɗaki ita da Aunty Hasina sai ga anty Hasina ta fito a guje ta na ce mana Aunty AFREEN muna zuwa muka tarda ko motsi batayi an zuba mata ruwa taki tashi tana faɗa masa tana kuka."
Ai ko shima a guje ya kwaso dai bakin ƙofar shiga bangaren su suka gamu da imaran, shima bai tsaya wata wata ba ganin yanda suka wasa a guje shima ya bi bayan su har sai da ya wuce dan shi kan kame da gudu ya shahara da kyar za kuyi yar tsere ka wuce shi gaskiya samun mai wuce shi a gudu to sai an bincike kuma sai an wahala haka kawai Allah ya yi shi.
Kamin su kai ga ɓangaren iyayen nasu suka haɗu da papa ya ɗauko AFREEN a hannun zasu je asibiti, Fahad karɓar makulin motar yayi daga hannun papan nasu ya yi sauri ƙara sawa wajen motar ya buɗe aka saka AFREEN baya da ka kwance kamar matata, maman tashiga Ida aka saka AFREEN ta aza kanta saman ciyowin ta, shima papa ya shiga ya aza ƙafafun AFREEN saman jikinsa Hasina ta buɗe wajen mai zaman banza ta zauna Fahad ya shiga mazaunin direba, ya rufe motar ya tada ya ya fice a gidan suka dauki hanyar asibiti, Imaran shima ya ɗoki mota ɗaya ya shiga tanti da umma da kannan zeinab a baya shi yana mazaunin direba zeinab kuma ta gaba kusa da shi.
Ita kuma Hamida da yayan alhaji Sadisu da suka zo mata su biyu sukuwa direba ya ɗokesu sai asibiti ya zamana gidan sai ƴan tsurarun mutane da kuma masu aiki da mai gadi.
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*ZAMBA CIKIN AMINCI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Écrit
Par
*QUEEN ZEEFAT*
_Ƴar_
_Mutan_
_Niger_
*Wattpad@nazichou*
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*_
*Page* : 63 & 64
AFREED na sakin wayar sa kasa donjin abinda Hasina ta faɗa masa duk ta fashe amma bata mutu ba kuma bai katse kiran ba, sannan kuma shi ba suma bane yayi tafiya ne yayi ya zauna a kasa dabas shine AFREEN ta kamar ya faɗi kasa tayi tunanin wani abu ne ya sameshi shiku wa ya zama dabas ya kama kansa da hannu bibbiyu da yake jin yana sara masa kamar zai tsage jin kukan AFREEN da abinda take yasa hankali da kara tashi amma kuma yaji bakin sa ya yi masa nauyi saboda ya kasa masa masu magana, wanda ita ma Hasina ganin AFREEN na kuka ma manta bata kashe kiran ba, jin ihu Hasina lokacin da AFREEN ta suma yasa shi fita hayacin da sauri ya nufi inda wayar tasa ta faɗi ya ɗauka ya kara a kunne ya na kiran Hasina lafiya miya faru jin tana cewa kada ki mutu ki barni ki tashi dan Allah ya saka shi ƙara rikicewa a gigice ya tashi yana kiran sunan ta kamar tana jin sa dan ko Hasina dake idon ta biyu bata ji sa ba duk da wayar a handsfree take tsananin rigicewa itama ko jinsa ba tayi, AFREED ya kasa yanda zai yi sai yawo yake cikin ɗakinsa shi ɗaya hankali a tashe, duk abinda ake yanaji daga fitar Hasina daga ɗakin har shigowar su maman da shigowar papa da fitar su a ɗakin don kaita asibiti duk yaji, sai a sannan ne ya katse kiran ya yi zaune a saman gadon sa ya yi tagumi dan ya rasa abinda ke masa daɗi ji yake kamar ya tashi ya tafi Maraɗi ya keji amma ina tuna ita ɗin ta wani ce ba tashi ba sai ya jikin ya masa sanyi lakwas.
Cikin kankanin lokaci ya kira number Hasina yafi a ƙirga amma tana ta sonner ba'a ɗaga ba, abinda bai sani ita da kanta bata san ida tata wayar take ba har ta AFREEN dan kuwa duk nan ta sake su da ta rikice.
Shima ya kasa taɓaka komai kansa sai wani mugun ciwo yake masa kar ya fida shi ya aje, ga farfaru idanunsa su yi wani irin mugun kamar gawauta dole kaji tsoro idan ka kalli cikin idonsa a halin yanzu.
"To ka kwantar da hankali sai na faɗa maka ta yanda zaka fahimce ni da kyau."
Ba zan iya ba Hasina dan Allah ke dai kawai ki sanar dani zan fahimta a haka ma.
Hasina taci gaba da cewa "Matsala ce ta taso wani abokin papa ya zo ya nema ma ɗan sa auren AFREEN tun wata biyu da suka huce yau ya kama saura sati ɗaya ɗaurin auren kuma ta kasa bijirewa umarnin iyayen dan sun gama mata komai a duniya, amma kasani AFREEN kullum cikin kuka take da rashin lafiya ta dalilin son da take maka kuma ganin canjin da kayi na wasu yan kwanaki a game da ita to ta wannan dalili ka ko abinci bata ci haka iyayen ta har yanzu basu san da batason auren ba gayama nake ko waya ma basu taɓayi da wanda ake kokarin haɗa ta da shi, shi bai san ta ba ita bata sanshi ba kenan kada kayi condamné kin ta akan hakan ko kuwa kai ka saka kan a wani hali saboda ita kawai kasa ma kanka cewa tuncen da Allah ya rubuta ba zaku taɓa zama a inuwa guda ba dan wallahi AFREEN tana son kamar ta mut yanzu abinda nake faɗa batada wata isasa lafiya, AFREED kayi hakuri dan idan ka tayar da hankali itama ba zata taɓa samun sukuni a rayuwa ta kawai ku ɗoki hakan a matsayin ƙadarar ku."
Kaskas sukaji ƙarar faɗuwar wayar AFREED sannan shima yabi wayar, shi ƙarar faɗuwar AFREED ya saka AFREEN sakin wani irin matsanancin kuka mai ban tausayi ta rugungume Hasina tana faɗin dan Allah besty ki taimaka min kada ace ya mutu inna lilahi wa inna ilaihi raji'un wallahi idan wani abu ya samesa bazan taɓa yafewa kaina ba na shiga wallahi shi nake bari naje na faɗawa papa banison zaɓin ya taimaka ya bani wanda nakeso kada na rasa shi na shiga ukuna,' daga nan itama AFREEN ɗin numfashi ta ya farayin sama ta kokowar dawo dashi amma ina sai gata ta idan faɗawa a jikin Hasina jikin ya saki alamun ta suma,
Ai dake taya ƙawar tata kuka tana ganin yanda AFREEN ta some ta saki wata irin ƙara itama tana jijigata tana faɗin besty dan Allah ki tashi besty kada ki mutu ki barni Inna lilahi wa inna ilaihi raji'un besty dan Allah ki tashi kada kiman haka taimaka ki tashi sai mu sanar da su papa cewa kina da wanda kike so, Hasina da taga kuka da kururuwa basu gyara ta kawai sai ta sauka a gadon a tsiyace ta ta aza da gudu tana kiran maman maman AFREEN, da gudu duka ƴan gidan suka yo falo hankali a tashe suna tambaya lafiya miya sami AFREEN ɗin amma tsabar ta buɗe kasa cewa kumai tayi sai jan hannun maman take ta na nuna mata ɗakin AFREEN, bakita AFREEN da maman kawai yake faɗa,
Ai a kuke mahaifiyar AFREEN ta kwasa ta nufi ɗakin da hannu ta riƙe da na Hasina sai zeinaf da ta mara masu baya a guje ita sai tanti da umma da ha gware sukayi wajen shiga ɗakin sai kuma kannan zeinab da Hamida da kuma mutanen da suka farazu wa bikin, duka dai suka kwasa a guje suka nufi ɗakin AFREEN, maman na shiga ɗakin direct ida AFREEN ke kwance ta nufa tana ta jijigata ta na kiran sunan ta amma ina AFREEN ko jinta batayi haka zeinab da Hasina sai kuka suke suna kiran sunan ta zeinab cewa take Aunty AFREEN dan Allah ki tashi kada ki min haka bani da kamar ki a rayuwar nan idan aka cire iyaye to wa zai dinga mani faɗa da nasiha dan Allah ki taimake ni ki tashi , maman ta tura Hasina daukaruwa a fridge tana kawowa aka zuba ma AFREEN amma ko motsi nan fa suka ƙara rikicewa dan tsananin firgici mantawa ma sukayi da batun asibiti zeinab ce wannan tunani ta bare da tace ma kowa komai ba ta yi wani irin tsalle ta dira a gadon ta fita ɗakin a guje dai dai tana shirin fita a filin dan zuwa kiran Fahad ya zo akai AFREEN asibiti sukayi kicibis da papa ya na kokarin shigowa falon wanda har sai da ta ban gajesa ba tare da ta masan tayi ba da sauri papa ya riko hannun ta yana tambayar "Lafiya mi take ma gudu mai ya faru da ita dawa."
Jin muryar papa yasa ta juyo a gigice tace "Papa Aunty AFREEN bata motsi papa taki tash......"
Ai papa baisan lokacin da ya saki hannun zeinab ba ya nufin ɗakin AFREEN cikin sauri sauri gudu gudu."
Ita kuwa tana ganin ya saketa taba fasa abinda tayi niyya ta koma kwasa a guje ta nufi ɓangaren su Fahad, tun a bakin kofar shiga falon ta ke kwalla masa kira ya Fahad ya Fahad ya Fahad, ya ciki ɗakin sa ya duba litattafan shi na makaranta dan jibi suna da jarabawa yaji irin wannan kiran da zeinab ke masa yasan ba lafiya dan basa irin haka da ita tun ba wasa yake dasu ba, ba ma haka ya cika yiwa kannan nasa baga ba dan shima akwai shegai miskilanci, a daidai ƙofar shiga ɗakin nasa sukayi haɗu a birkice tace "Ya Fahad muje a kai Aunty AFREEN asibiti dan Allah ta kamo hannunsa ta na jan sa a rikice."
Riƙe hannun ta yayi yace ke kwantar da hankalin ki faɗa miya sami AFREEN ɗin, tace "Ni bansani suna ɗaki ita da Aunty Hasina sai ga anty Hasina ta fito a guje ta na ce mana Aunty AFREEN muna zuwa muka tarda ko motsi batayi an zuba mata ruwa taki tashi tana faɗa masa tana kuka."
Ai ko shima a guje ya kwaso dai bakin ƙofar shiga bangaren su suka gamu da imaran, shima bai tsaya wata wata ba ganin yanda suka wasa a guje shima ya bi bayan su har sai da ya wuce dan shi kan kame da gudu ya shahara da kyar za kuyi yar tsere ka wuce shi gaskiya samun mai wuce shi a gudu to sai an bincike kuma sai an wahala haka kawai Allah ya yi shi.
Kamin su kai ga ɓangaren iyayen nasu suka haɗu da papa ya ɗauko AFREEN a hannun zasu je asibiti, Fahad karɓar makulin motar yayi daga hannun papan nasu ya yi sauri ƙara sawa wajen motar ya buɗe aka saka AFREEN baya da ka kwance kamar matata, maman tashiga Ida aka saka AFREEN ta aza kanta saman ciyowin ta, shima papa ya shiga ya aza ƙafafun AFREEN saman jikinsa Hasina ta buɗe wajen mai zaman banza ta zauna Fahad ya shiga mazaunin direba, ya rufe motar ya tada ya ya fice a gidan suka dauki hanyar asibiti, Imaran shima ya ɗoki mota ɗaya ya shiga tanti da umma da kannan zeinab a baya shi yana mazaunin direba zeinab kuma ta gaba kusa da shi.
Ita kuma Hamida da yayan alhaji Sadisu da suka zo mata su biyu sukuwa direba ya ɗokesu sai asibiti ya zamana gidan sai ƴan tsurarun mutane da kuma masu aiki da mai gadi.
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*ZAMBA CIKIN AMINCI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Écrit
Par
*QUEEN ZEEFAT*
_Ƴar_
_Mutan_
_Niger_
*Wattpad@nazichou*
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
_*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*_
*Page* : 63 & 64
AFREED na sakin wayar sa kasa donjin abinda Hasina ta faɗa masa duk ta fashe amma bata mutu ba kuma bai katse kiran ba, sannan kuma shi ba suma bane yayi tafiya ne yayi ya zauna a kasa dabas shine AFREEN ta kamar ya faɗi kasa tayi tunanin wani abu ne ya sameshi shiku wa ya zama dabas ya kama kansa da hannu bibbiyu da yake jin yana sara masa kamar zai tsage jin kukan AFREEN da abinda take yasa hankali da kara tashi amma kuma yaji bakin sa ya yi masa nauyi saboda ya kasa masa masu magana, wanda ita ma Hasina ganin AFREEN na kuka ma manta bata kashe kiran ba, jin ihu Hasina lokacin da AFREEN ta suma yasa shi fita hayacin da sauri ya nufi inda wayar tasa ta faɗi ya ɗauka ya kara a kunne ya na kiran Hasina lafiya miya faru jin tana cewa kada ki mutu ki barni ki tashi dan Allah ya saka shi ƙara rikicewa a gigice ya tashi yana kiran sunan ta kamar tana jin sa dan ko Hasina dake idon ta biyu bata ji sa ba duk da wayar a handsfree take tsananin rigicewa itama ko jinsa ba tayi, AFREED ya kasa yanda zai yi sai yawo yake cikin ɗakinsa shi ɗaya hankali a tashe, duk abinda ake yanaji daga fitar Hasina daga ɗakin har shigowar su maman da shigowar papa da fitar su a ɗakin don kaita asibiti duk yaji, sai a sannan ne ya katse kiran ya yi zaune a saman gadon sa ya yi tagumi dan ya rasa abinda ke masa daɗi ji yake kamar ya tashi ya tafi Maraɗi ya keji amma ina tuna ita ɗin ta wani ce ba tashi ba sai ya jikin ya masa sanyi lakwas.
Cikin kankanin lokaci ya kira number Hasina yafi a ƙirga amma tana ta sonner ba'a ɗaga ba, abinda bai sani ita da kanta bata san ida tata wayar take ba har ta AFREEN dan kuwa duk nan ta sake su da ta rikice.
Shima ya kasa taɓaka komai kansa sai wani mugun ciwo yake masa kar ya fida shi ya aje, ga farfaru idanunsa su yi wani irin mugun kamar gawauta dole kaji tsoro idan ka kalli cikin idonsa a halin yanzu.