Sashe 35
Zamba Cikin Aminci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi papa yayi sannan yace dashi "Bai komi bari naje nasa a turo maka ita sai ku gaisa." papa ya faɗa tare da miƙewa ya bar gun ya nufi ɗakin Umma yana shiga ya tardo su Zeinab zaune bakin bed ita kuwa umma tana toillet dubensa ya kai ga Zeinab yace "Tashi kije ki mayar da KAMAL ɓangaren saukar baƙi sannan sai ki sanarwa da AFREEN cewa taje su gaisa."
Haka kuwa akayi tana zuwa tardo shi zaune ida papa ya barshi bai motsa ba ta ƙara so ta sanar da shi saƙon papa sannan ya miƙe ya bi bayan ta, tana raka shi ɓangaren baƙi ta fito taje ta gayawa AFREEN sannan ta dawo ta ɗoki abin motsa baƙi ta kai masa sannan ta fito.
AFREEN na fitowa ta nufi ɓangaren baƙi amma ta kasa shiga tsaye take bakin ɓangaren sai zare ido take kamar mara gaskiya ita ganin abin take gashi nan, wai itace saurayi yazo wajan to ita idan tashiga ma ya zata ce mashi abinda ba sabon ba, gashi ita sabon shiga ce a wannan fannin to ya zatayi? Tana ciki yi wannan tunanin taji ƙarar tafiya ai bata san lokacin da ta buɗe ƙofar ba ta shige da sallama a bakin ta, yana zaune yana dana wayar sa, da sauri ya ɗago sanadin jin zazaƙa muryar ta na yawo cikin kunnuwa sa, sakin wani haɗaɗen murmushi yayi sannan ya taso ya ƙaraso ida take tsaye yace "Oustaziya na bismillah ki zauna mana ba musu ta ɗaga ƙafar ta ta nufi gun manyan kujerun dake falon ta zauna, ba tare da ta ɗago fuskarta ba dake duƙe.
Shima yadawo ya zauna kan kujerar dake fuskantar ta yana murmushi😊 ba tare da ta ɗago ba tace "Ina yuni" take yanke yaji wani farin ciki ya luluɓe shi.
Yace "Lafiya lau Oustaziya na da fatan na sameki lafiya."
"Lafiya lau," ta faɗa a taƙaice ba tare da ta ɗago ba.
Murmushi ya koma yi sannan yace "Yau ma ba za'a bani damar ganin wannan kyakkyawar fuskar ba, ko nayi lafine da akeson hukunta ni ta wannan fannin."
Girgiza kai tayi sannan tace "ba haka bane"
Wani murmushin ya ƙara saki cike da farin ciki dan ba ƙaramin jin daɗin muryar ta yake ba sannan yace "To a taimaka min dan Allah a ceci rayuwa ta tunda dai yau gani na kawo kaina, a nuna min wannan kyakkyawa fuskar ba dan halina ba na ƙagu naga fuskar nan dan Allah."🙏🏻🙏🏻
Ji abinda ya faɗa yasa AFREEN ba dan taso ba sabida tana gudun kar ya ga fuskar shima ya ji tsoron ta har ma ya gudu daga gidan nasu, fara ɗago fuskarta tayi a sannu sannu kamin take ida ɗago fuskartata ta sauke manyan idonta cikin nasa ba tare da tasan idon nasu zasu sarƙe cikin na juna ba.
Saida yaja baya a ɗan firgice 😿😳kamin yake Furta "Tsakiyar ya tabbata ga Ubangiji da ya halicci wannan halitta, AFREEN dama haka kike da kyau badan ina cikin gidan ku da a lokacin da naga wannan fuskar taki da nace gamo nayi, ce ba banza kike rufe fuskar kiba AFREEN gaskiya ni me sa'a ne da nayi irin wannan zaɓin, yanzu nan na ga ribar rufe fuskarki da kike da ace baki saka niƙaf da yanzu wani ya kwashe min ke tun kan in ganki, amma yanzu ke tawace ni kaɗai dole ne na ƙara maki kwarin gwiwar saka niƙaf dan adana min wannan kyakkyawa fuskar har na kilace a gida na wanda ko abokai na ba zan barsu su gangi ba my AFREEN inason ki sosai dama ni tun farko shigar ki ta alfarma da hankali da nutsuwa da addini suka ja hankalina a kanki abinda yasa, sai gashi nazo naga ashe babban kamu nayi Allah na gode maka," a take ya sauka daga saman kujera da yake ya kai goshisa ƙasa yanayi wa Allah sujida tare da gode masa.
AFREEN murmushi☺️ tayi tare da saurin kai hannu ta ta rufe fuskarta, kamin shi kuwa ya ke ɗagowa ya koma saman kujera ya zauna yana binta da wani mayatacan kallo.
Daga nan dai ya samu suka ɗan gaisa dan kwata kwata ta kasa sakin jiki suyi fira sabida tsananin kunyar sa🙈 da take ji, kamin daga bisani ya mata sallama ya tafi ba dan ya so ba kawai dan ya lura dare ya farayi, amma in ba haka ba babu abinda zai sa ya bar gun, kofa bazata masa magana ba matsala indai har zata barshi yayi ta kollon ta, haka na saukar masa da wata nutsuwa da farin ciki.
Tunda ga wannan ranar soyayya mai ƙarfi ta kulu tsakanin KAMAL da AFREEN, duk ranar da tace masa ba zatayi karatu ba to ranar wajen ta yake zuwa su sha fira sosai har baison ya barta kamar dai ace ya ɗoketa ya kai gidan sa yake ji.
Sannan duk ina yazo gidan kullum sai ya shiga ya gaida iyayen ta da kuma kakata Hajiya Zakiya.
Kuma gashi duk lokacin da yazo ya kawo mata wani abu to idan taƙi amsa sai ya kira Zeinab ya bata yace ta ba AFREEN idan sun shiga cikin gida. haka har sai ta fara nunawa Tanti kamin ta kaiwa mahaifiyarta haka kuma tanti bata daina bata maganin da take bata ba.
Kwanci tashi babu yuwa a wajan Ubangiji yau ya kama saura kwana takwas saukar su AFREEN, dan haka sunata ta shirye shirye a islamiyyar su yanzu aji aka bawa AFREEN nayiwa yan saukar gyaran karatu, kasancewar ita ta daɗe da yin saukar Alkur'ani mai girma, yanzu kuwa za'a mata saukar tahafiz ne da litattafan addini da ta karance ce kuma ta hadace, idan kaji AFREEN na karatun Alkur'ani mai girma tana bawa ko wane harafi haƙinsa ba kuskure ko ɗaya a ciki zaka iya cewa duk duniya tafi kowa iya karanta shi da bashi mahimmanci.
****** ****** ****** ******
AFREED ne kwance ya lumshe idonsa kamar mai barci, amma ba haka bane, ya faɗa duniyar tunanin, tunanin da yarasa sa dalilin da yasa yakeyin sa, kwata kwata hankali sa ya kasa kwanciya a kan abinda ke addabar zuciyarsa, a take ya azawa kansa tambayar miyasa nakasa manta wa da muryar tane wane dalilin ne yasa nakejin wani abu na tsiramin a zuciyata a duk lokacin da na tuna muyar ta, miyasa duk sanda nake zaune ko nake kwace sai tunanin ta ya addabi rayuwa ta, miyasa kullum nakeji muryar ta cikin dodon kunnuwa na kuma hakan na sakamin faduwar gaba da sakani, cikin damuwa, miyasa tsikar jikina ke yawan tashi akan ta minayi mata, kodai itaɗin ba mutum shiyasa ta addabi tunanin na ɗan gaskiya zaƙin muyar ya huce misali pourquoi je pense a elle ( why nake wayan tunanin ta), d'abord qui est-elle ( who is she)?????
Wannan tambayoyin ne AFREED ke ta aza ma kansa kuma yara sa mai bashi amsa su, tashi yayi zaune ba tare da ya buɗe idon shi ba yanajin yada kansa ke sara masa, buɗe ƙofar ɗakin a kayi aka shigo har yanzu idonsa a lumshe suke, duk da yaji buɗewar kofar hakan bai sa ya buɗe su ba, Ali ne yashigo sannan yayi sallama, can ciki AFREED ya amsa wanda in ba kusan sa kake ba to ba zakiji ya amsan ba, kuma ya amsan sabida sanin mahimmancin sallama, da badan haka to babu wanda zai sashi buɗe bakin.
Ƙarasowa Ali yayi shi ma ya zauna bakin bed sannan ya kalli AFREED cike da damuwa yace "Frèro wai mike damunka ne? Ina lura dakai kwana biyu baka cikin walwala tanti duk ta damu.
Sai a lokacin ya buɗe shanyayun idanunsa da sukayi ja sosai kamar an watsa masa barkono sanadin ciwon da kansa yake da kuma damuwa ta taru tayi masa yawa, ya sauke su akan Ali sannan yace "Babu komi broh kawai kaina ne ke yawan yimin ciwon kwanakin nan."
Da sauri Ali ya kai hannu sa saman goshi AFREED, ai da sauri ya janye sanadin jin wani irin zafi sosai sannan ya maida kallon sa akan AFREED a gigice yace😳 "Tashi muje asibiti AFREED ya kake zama da irin wannan ciwon kan haka, in wani abu kuma ya sameka fah kasan ba zan taɓa yafewa kaina tashi muje bari na sanarwa tanti halin da ake ciki," daga nan Ali ya miƙe da niyyar zuwa ya sanarwa tanti ( ƙanwar mahaifin AFREED).
Da sauri AFREED ya koma hannun sannan dakyar ya ɗaga bakinsa yace "Ali ba wani babu bane mai tsanani ka kwantar da hankalin ka, yanzu da nasha magani na kwanta na huta yanzu nan zakaga na wartsake, idan kaje ka faɗa wa tanti ai zata tayar da hankali tane sosai."
Sai Ali ya kura masa ido na ɗan lokacin kamin yace " ka tabbata?"
Murmushin ƙarfin hali AFREED ya sakar masa sannan yace "Insha Allahu."
Wajen ida AFREED ke ajiye magunguna Ali ya nufa ya ɗoko masa kalla biyu sannan ya nufi firjin ɗin dake ɗakin ya ɗoko masa ruwa, kamin yake nufarshi da magungunan da ruwa, ya dawo ya zauna daga inda ya tashi ya ɓalla masa maganin da ruwa ya basa ba musu ya ƙarba yasha, sannan ya lumshe idonsa ya kwanta yace "Ali yau wace rana ce?"
Ali yajuyo ya kallesa ganin idonsa a lumshe sai yace mashi "Laraba."
Saida ya ɗoki minti biyu sannan yace "Kenan saura kwana guda juma'a to Allah ya kaimu."
Da mamaki Ali ya juyo ya kallesa yace "Eh amma lafiya kake son zuwan ranar juma'a?"
"Ba komi." AFREED ya faɗa a taƙaice.
Miƙewa Ali yayi sannan yace "To shikenan yanzu dai kasamu kayi bacci ka huta ko ciwon kan nan naka zai rabu dakai."
A zuciyarsa yace "Da zan ganta ko naji muryar ta da yanzu nan na wartsake tunda itace ta sakamin ciwon kan, amma a fili sai yace " To" kamar wani ƙaramin yaro ga yanda yayi maganar.
Fita Ali yayi daga ɗakin sanadin ganin da yayi kamar bacci ya fara ɗaukar sa, tare da rufo masa ƙofar.
****** ******* *******
JUMA'A BABBA RANA
Haka kuwa akayi tana zuwa tardo shi zaune ida papa ya barshi bai motsa ba ta ƙara so ta sanar da shi saƙon papa sannan ya miƙe ya bi bayan ta, tana raka shi ɓangaren baƙi ta fito taje ta gayawa AFREEN sannan ta dawo ta ɗoki abin motsa baƙi ta kai masa sannan ta fito.
AFREEN na fitowa ta nufi ɓangaren baƙi amma ta kasa shiga tsaye take bakin ɓangaren sai zare ido take kamar mara gaskiya ita ganin abin take gashi nan, wai itace saurayi yazo wajan to ita idan tashiga ma ya zata ce mashi abinda ba sabon ba, gashi ita sabon shiga ce a wannan fannin to ya zatayi? Tana ciki yi wannan tunanin taji ƙarar tafiya ai bata san lokacin da ta buɗe ƙofar ba ta shige da sallama a bakin ta, yana zaune yana dana wayar sa, da sauri ya ɗago sanadin jin zazaƙa muryar ta na yawo cikin kunnuwa sa, sakin wani haɗaɗen murmushi yayi sannan ya taso ya ƙaraso ida take tsaye yace "Oustaziya na bismillah ki zauna mana ba musu ta ɗaga ƙafar ta ta nufi gun manyan kujerun dake falon ta zauna, ba tare da ta ɗago fuskarta ba dake duƙe.
Shima yadawo ya zauna kan kujerar dake fuskantar ta yana murmushi😊 ba tare da ta ɗago ba tace "Ina yuni" take yanke yaji wani farin ciki ya luluɓe shi.
Yace "Lafiya lau Oustaziya na da fatan na sameki lafiya."
"Lafiya lau," ta faɗa a taƙaice ba tare da ta ɗago ba.
Murmushi ya koma yi sannan yace "Yau ma ba za'a bani damar ganin wannan kyakkyawar fuskar ba, ko nayi lafine da akeson hukunta ni ta wannan fannin."
Girgiza kai tayi sannan tace "ba haka bane"
Wani murmushin ya ƙara saki cike da farin ciki dan ba ƙaramin jin daɗin muryar ta yake ba sannan yace "To a taimaka min dan Allah a ceci rayuwa ta tunda dai yau gani na kawo kaina, a nuna min wannan kyakkyawa fuskar ba dan halina ba na ƙagu naga fuskar nan dan Allah."🙏🏻🙏🏻
Ji abinda ya faɗa yasa AFREEN ba dan taso ba sabida tana gudun kar ya ga fuskar shima ya ji tsoron ta har ma ya gudu daga gidan nasu, fara ɗago fuskarta tayi a sannu sannu kamin take ida ɗago fuskartata ta sauke manyan idonta cikin nasa ba tare da tasan idon nasu zasu sarƙe cikin na juna ba.
Saida yaja baya a ɗan firgice 😿😳kamin yake Furta "Tsakiyar ya tabbata ga Ubangiji da ya halicci wannan halitta, AFREEN dama haka kike da kyau badan ina cikin gidan ku da a lokacin da naga wannan fuskar taki da nace gamo nayi, ce ba banza kike rufe fuskar kiba AFREEN gaskiya ni me sa'a ne da nayi irin wannan zaɓin, yanzu nan na ga ribar rufe fuskarki da kike da ace baki saka niƙaf da yanzu wani ya kwashe min ke tun kan in ganki, amma yanzu ke tawace ni kaɗai dole ne na ƙara maki kwarin gwiwar saka niƙaf dan adana min wannan kyakkyawa fuskar har na kilace a gida na wanda ko abokai na ba zan barsu su gangi ba my AFREEN inason ki sosai dama ni tun farko shigar ki ta alfarma da hankali da nutsuwa da addini suka ja hankalina a kanki abinda yasa, sai gashi nazo naga ashe babban kamu nayi Allah na gode maka," a take ya sauka daga saman kujera da yake ya kai goshisa ƙasa yanayi wa Allah sujida tare da gode masa.
AFREEN murmushi☺️ tayi tare da saurin kai hannu ta ta rufe fuskarta, kamin shi kuwa ya ke ɗagowa ya koma saman kujera ya zauna yana binta da wani mayatacan kallo.
Daga nan dai ya samu suka ɗan gaisa dan kwata kwata ta kasa sakin jiki suyi fira sabida tsananin kunyar sa🙈 da take ji, kamin daga bisani ya mata sallama ya tafi ba dan ya so ba kawai dan ya lura dare ya farayi, amma in ba haka ba babu abinda zai sa ya bar gun, kofa bazata masa magana ba matsala indai har zata barshi yayi ta kollon ta, haka na saukar masa da wata nutsuwa da farin ciki.
Tunda ga wannan ranar soyayya mai ƙarfi ta kulu tsakanin KAMAL da AFREEN, duk ranar da tace masa ba zatayi karatu ba to ranar wajen ta yake zuwa su sha fira sosai har baison ya barta kamar dai ace ya ɗoketa ya kai gidan sa yake ji.
Sannan duk ina yazo gidan kullum sai ya shiga ya gaida iyayen ta da kuma kakata Hajiya Zakiya.
Kuma gashi duk lokacin da yazo ya kawo mata wani abu to idan taƙi amsa sai ya kira Zeinab ya bata yace ta ba AFREEN idan sun shiga cikin gida. haka har sai ta fara nunawa Tanti kamin ta kaiwa mahaifiyarta haka kuma tanti bata daina bata maganin da take bata ba.
Kwanci tashi babu yuwa a wajan Ubangiji yau ya kama saura kwana takwas saukar su AFREEN, dan haka sunata ta shirye shirye a islamiyyar su yanzu aji aka bawa AFREEN nayiwa yan saukar gyaran karatu, kasancewar ita ta daɗe da yin saukar Alkur'ani mai girma, yanzu kuwa za'a mata saukar tahafiz ne da litattafan addini da ta karance ce kuma ta hadace, idan kaji AFREEN na karatun Alkur'ani mai girma tana bawa ko wane harafi haƙinsa ba kuskure ko ɗaya a ciki zaka iya cewa duk duniya tafi kowa iya karanta shi da bashi mahimmanci.
****** ****** ****** ******
AFREED ne kwance ya lumshe idonsa kamar mai barci, amma ba haka bane, ya faɗa duniyar tunanin, tunanin da yarasa sa dalilin da yasa yakeyin sa, kwata kwata hankali sa ya kasa kwanciya a kan abinda ke addabar zuciyarsa, a take ya azawa kansa tambayar miyasa nakasa manta wa da muryar tane wane dalilin ne yasa nakejin wani abu na tsiramin a zuciyata a duk lokacin da na tuna muyar ta, miyasa duk sanda nake zaune ko nake kwace sai tunanin ta ya addabi rayuwa ta, miyasa kullum nakeji muryar ta cikin dodon kunnuwa na kuma hakan na sakamin faduwar gaba da sakani, cikin damuwa, miyasa tsikar jikina ke yawan tashi akan ta minayi mata, kodai itaɗin ba mutum shiyasa ta addabi tunanin na ɗan gaskiya zaƙin muyar ya huce misali pourquoi je pense a elle ( why nake wayan tunanin ta), d'abord qui est-elle ( who is she)?????
Wannan tambayoyin ne AFREED ke ta aza ma kansa kuma yara sa mai bashi amsa su, tashi yayi zaune ba tare da ya buɗe idon shi ba yanajin yada kansa ke sara masa, buɗe ƙofar ɗakin a kayi aka shigo har yanzu idonsa a lumshe suke, duk da yaji buɗewar kofar hakan bai sa ya buɗe su ba, Ali ne yashigo sannan yayi sallama, can ciki AFREED ya amsa wanda in ba kusan sa kake ba to ba zakiji ya amsan ba, kuma ya amsan sabida sanin mahimmancin sallama, da badan haka to babu wanda zai sashi buɗe bakin.
Ƙarasowa Ali yayi shi ma ya zauna bakin bed sannan ya kalli AFREED cike da damuwa yace "Frèro wai mike damunka ne? Ina lura dakai kwana biyu baka cikin walwala tanti duk ta damu.
Sai a lokacin ya buɗe shanyayun idanunsa da sukayi ja sosai kamar an watsa masa barkono sanadin ciwon da kansa yake da kuma damuwa ta taru tayi masa yawa, ya sauke su akan Ali sannan yace "Babu komi broh kawai kaina ne ke yawan yimin ciwon kwanakin nan."
Da sauri Ali ya kai hannu sa saman goshi AFREED, ai da sauri ya janye sanadin jin wani irin zafi sosai sannan ya maida kallon sa akan AFREED a gigice yace😳 "Tashi muje asibiti AFREED ya kake zama da irin wannan ciwon kan haka, in wani abu kuma ya sameka fah kasan ba zan taɓa yafewa kaina tashi muje bari na sanarwa tanti halin da ake ciki," daga nan Ali ya miƙe da niyyar zuwa ya sanarwa tanti ( ƙanwar mahaifin AFREED).
Da sauri AFREED ya koma hannun sannan dakyar ya ɗaga bakinsa yace "Ali ba wani babu bane mai tsanani ka kwantar da hankalin ka, yanzu da nasha magani na kwanta na huta yanzu nan zakaga na wartsake, idan kaje ka faɗa wa tanti ai zata tayar da hankali tane sosai."
Sai Ali ya kura masa ido na ɗan lokacin kamin yace " ka tabbata?"
Murmushin ƙarfin hali AFREED ya sakar masa sannan yace "Insha Allahu."
Wajen ida AFREED ke ajiye magunguna Ali ya nufa ya ɗoko masa kalla biyu sannan ya nufi firjin ɗin dake ɗakin ya ɗoko masa ruwa, kamin yake nufarshi da magungunan da ruwa, ya dawo ya zauna daga inda ya tashi ya ɓalla masa maganin da ruwa ya basa ba musu ya ƙarba yasha, sannan ya lumshe idonsa ya kwanta yace "Ali yau wace rana ce?"
Ali yajuyo ya kallesa ganin idonsa a lumshe sai yace mashi "Laraba."
Saida ya ɗoki minti biyu sannan yace "Kenan saura kwana guda juma'a to Allah ya kaimu."
Da mamaki Ali ya juyo ya kallesa yace "Eh amma lafiya kake son zuwan ranar juma'a?"
"Ba komi." AFREED ya faɗa a taƙaice.
Miƙewa Ali yayi sannan yace "To shikenan yanzu dai kasamu kayi bacci ka huta ko ciwon kan nan naka zai rabu dakai."
A zuciyarsa yace "Da zan ganta ko naji muryar ta da yanzu nan na wartsake tunda itace ta sakamin ciwon kan, amma a fili sai yace " To" kamar wani ƙaramin yaro ga yanda yayi maganar.
Fita Ali yayi daga ɗakin sanadin ganin da yayi kamar bacci ya fara ɗaukar sa, tare da rufo masa ƙofar.
****** ******* *******
JUMA'A BABBA RANA