Sashe 29
Zamba Cikin Aminci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Firdaoussi tace "Yo ai rashin mayar masa da amsa shi zai iya fassara hakan da wulaƙanci kuma miye a cikin soyayya da ba zaki iya haɗa ta da karatu ba sannan ita soyayyar kika yiwa ƙanƙanta AFREEN shekara 18 din ne ba masu yawa ba ko so kike sai bayan ki sami degree da diploma sannan zaki nemi mijin aure a lokacin da yuri ya rigada ya ƙuremaki? to tunyuri ki fida wannan a ƙidarta daga cikin kanki kawai ki saurare shi koda kina cikin karatun ne kina iya yin soyayya harma kiyi aure can gidan mijin sai ki ƙarasa karatun hakan shine daidai ba wai ki tsaya jiran sai kin gama karatu ba sannan kuma ai ba munmunar kama gareki ba tunda muma muka iya jure kallon ki kowa ma zai iya idan har yasa ba AFREEN wannan fitinanan kyau da Allah yayi maki idan an gani ai za'ayi tunani ke kika tsara kanki kuma Allah kaɗai yasan gidan wadan zai wannan kyau naki ya adana wallahi dole mutum ya ganki zaice kamar aljanna dan masifar kyauki, haka dai Firdaoussi tayi ta nunawa AFREEN mahimmanci kula KAMAL da jin abinda yazo dashi har AFREEN ɗin ta yarda zata saurare shi ɗin.
Suna zaune suna fira Firdaoussi na nunawa AFREEN yanda taka mata ta mayar wa KAMAL da saƙo, aka buɗe ƙofar ɗakin aka shigo da sallama, Hasina ce ƙawar AFREEN wada suke school guda tashigo haka itama AFREEN taje ta tarbota ta rungume ta tare da cewa "Welcome besty tana murmushi tareda farin cikin ganinta sannan suka saki juna tare da nufar bakin gadon kusa da Firdaoussi suka zauna Hasina da Firdaoussi suka gaisa sosai sabida su san juna tun ba yauba ta dalilin AFREEN sannan sukaci gaba da fitar su cikin aminci da kaunar juna, bayan sallarsa azahar kuma bayan suci abincin rana Hasina tace ku tashi muje ku rakani KALLA TRANSA MALL suyo shopping, AFREEN tace "To muje daga can sai mu wuce gidan anti Fauziya."
Tare suka miƙe suka ƙara fesawa jikinsu turare sannan Hasina da Firdaoussi suka ƙara ƙara murza hoda ga fuskar su banda AFREEN da ita dama ba ma'abuciyar kwalliya bace uwa uba ita niƙaf ma take sakawa, fita sukayi a ɗakin AFREEN taje tayiwa maman sallama ta fito a falo ta tardo Zeinab tace "Zeinab jiki ki sako hijab ɗin ki mu tafi gidan anti Fauziya."
Da sauri Zeinab da mike ta faɗa dakin su dan doko hijab ɗin ta itakuwa AFREEN ta ɗaura niƙaf ɗinta sannan suka fito gun ajiye motoci suka sa AFREEN ta jawo motar sannan suka shiga dai dai nan Zeinab ta ƙaraso itama ta shiga me gadi ya buɗe masu get suka fice daga gidan.
**** **** ****
Yau Alhamis ranar da AFREED yayi wa Tanti alkawarin zuwa Maraɗi hak kuwa aka tun jiya suke Ali ya gyara kayan sa da na AFREED aka suma ƴan biyun Momy sun shirya misalin ƙarfe 9 na safe sukayiwa garin Niamey ban kwana suka ɗau hanyar Maraɗi tare da addu'ar Allah ya kiyaye hanya daga iyayen, a moto ta sukayo tafiyar sabida AFREEN yace bazai yi balaguro cikin ki jirgin ba don a kowane lokaci indan zai yi balaguro to a jirgi ne to wannan karon wace a mota yake sabida yanason yaga hanya sosai sannan ya hana duk wani escort ɗin sa biyo sabida baya don ta kura soyake yayi rayuwar kamar shi ba wani mai matsayi bane idan yaje Maraɗi, Ali ne kejan motar AFREED na zaune wajan mai zaman banza su kuwa ƴan biyun Momy suna baya ana ta ɓana rai sabida AFREED ya hana su bin jirgi yasa zasu wahala a mota, sosai Ali ke gudu da motar ita kuwa Tanti dandanan ta kiransu don jin idan suke, yau Tanti tana cikin farin ciki AFREED zaizo tun safe take ta gyare gyaren ta
Da yake lafiyayar motace sabuwa fil da ita ƙarfe 3:40 suka shigo garin Maraɗi wata sanyayar ajiyar zuciya AFREED ya sauke ya na jin kansa cikin wani matsanancin farin ciki alhamdulilah ya furta a zuciyarsa yace nayi nesa da takura da yanzu ana nan duk an zagaye da sunan tsaro ya sake cewa alhamdulilah.
Anguwar zaria Ali ya nufa bakin wata tangajejiyar get Mai kyau da ɗaukar ido Ali ya ja ya tsaya sannan ya dana hon da gudu mai gadi ya leko ta ƙaramar ƙofa dan ganin masu dana hon ɗin idansa bai sauka a kowa ba sai ga AFREED ai kuwa yana ganin sa ya ganesa tare da yin saurin rufe ƙaramar ƙofar ya wangale masu babba ƙofar a take Ali ya dana hancin motarsa a cikin gidan gudu mai gadi yayi ya bi bayansu tareda yafito mai ba flower ruwa ya mai nuni da ya biyo bayan sa a guje shima yabi bayan mai gadin, inda ake ajiye motoci Ali ya nufa yayi parking ɗin motar tasu kamin suke fitowa baki ɗaya duk a gajiye gudu gudu sauri sauri Tanti takeyi dalilin jin zuwan shalelen ɗan nata tana kawowa ida suke tayi saurin rungume AFREED tane cewa "Alhamdulilah yau gani ga ɗana AFREED Allah yayi zan ƙara ganin ka cikin garin Maraɗi na godewa Allah da ya kawo min ku lafiya" ta faɗa tana rabashi da jikin ta sannan ta juya ta kamo hannu Ali tace "Ɗana sannu ka da ƙoƙari AFREED ya baka wahala ya hana ku biyo jirgi ahalin shi ba tuƙa motar zaiyi ba kawai dan ya gajiyar min daku."
Murmushi Ali yayi, sannan ta mayar da duban ta gun su Farisa tace ku ƙaraso mana ƴan biyun Momy ƙaraso wa sukayi da murmushi kwance a fuskar su riƙe hannayensu tayi sannan tace "To ku huce muje ciki kusamu kuyi wanka ku huta ku ci abinci."
Hannu ta riƙe da su Fariya tayi gaba su AFREED na bin bayan ta tana jinta cikin da farin ciki haka suka ƙarasa cikin wani haɗaɗen falo mai girma man gaske duka suka zube a kujerun dake falon a matukar gajiye AFREED ya ɗago yace "Tanti ina yuni mun sameku lafiya?"
"Lafiya lau alhamdulilah yasu Falmata dafatan kun barosu lafiya."
Nan dai suka shiga gaisawa kamin AFREED ya miƙe yace da tanti shi zai yayi wanka sannan ya kwanta dan ba ƙaramar gajiya yayi ba sabida rabon da yayi balaguro a mota yanzu kusan shekara goma sha biyu kenan baisan zaiyi irin wannan gajiyar ba da jirgin zasu biyo, ɓangaren da aka gyara kawai da sabida shi da Ali ya nufa sabida yasan shine dan tun yana yaro yake, idan yazo nan ne suke sauka, kuma kullum gyara ɓangaren ake kamar akwai mutane a cikin kokuwa ace mamalakin yurin kullum yana zuwa wannan zuwa ma da zaiyi hada pinti aka canzawa ɓangaren aka fitar da kayan dake ciki aka zuba sabi masha Allah andai ƙawata ɓangaren sosai abin gwanin sha'awa.
Shima Ali Bin bayansa yayi, binsu Tanti tayi da kallo da murmushi ɗauke a fuskar ta kamin take mayar da kallon ta gun su Farisa tace "To ku ƴan biyu ku taso muje ku ci abinci tun da su wa'ican sun tafi su yi bacci su huta."
Fariya tace "Tanti muma bamu tare da yunwa sai gajiya idan muka yi wanka muka huta sai mu ci."
Tanti tace "To shikenan ku taso muje sai kuyi wanka ku huta kuma bin bayan ta sukayi, kiran ma su aiki tayi tace masu su shigo masu da kayan su cikin ɗakin sabida mai gadi da mai ban ruwa bakinsu falo suka shigo dasu.
AFREED sunayi Wanka suka yi sallar la'asar sai bacci kowane daga cikin su ya kwata kwanan gajiya, sune basu tashi ba sai da ana kiran sallarsa magariba, sukuwa su Fariya har saida Tanti ta tayar da su sannan suka tashi.
Wanka AFREED yayi tare da ɗauro alwala sannan ya fito a gagwace ya shafa mai da turare tareda zura doguwar jalabiya ya fito da sauri dan yaji ana ƙoƙarin tayar da sallah a masallaci dake kallon gidan yana fitowa ya gamu da Ali se kawai suka jera suka tafi tare sune basu dawo gidaba sai bayan sallar isha suna shigowa mai gadi yayi saurin tasowa yana cewa "Sannu da zuwa Alhaji ƙaramin da fatan an iso lafiya?"
Murmushi AFREED yayi yace "Lafiya lau baba mai gadi mun sameku lafiya?"
"Lafiya lau to sannu ku da zuwa?"
Da yawa Ali ya amsa sunan suka bargun duk masu aikin gidan sun san AFREED da Ali da zarar ance maka AFREED yazo to sun bar zama ba kuɗi ko da kuwa bai da su sai yaje ya karbo gun Tanti ko gun mijinta ya shiga raba musu tun yana yaro haka yake bare yanzu da yayi shekaru ba zoba gashi duka sun matsayin sa a yanzu suna sane da sai sun sha kuɗi sosai kamin ya tafi.
Suna shiga falon Tanti suka tardo tare da yaranta ƴan mata wato Khadijah da suke shekara guda da su Fariya sannan Amal mai bi mata sai kuma Ummi mai sunan kaka su AFREED ta wajan uba da gudu yaran suka tashi suka nufi su tare da rugume suna oyoyo yaya AFREED oyoyo yaya Ali banda Khadija da takasa ƙarasawa tayi tsaye a kusa da su ta sunkuyar da kai tana murmushin, don sosai take jin kunyarsu bama kamar Ali da take matukar so amma shi bai masan tanayi ba.
Da murmushi kwance a fuskar AFREED yace "To ku cikamu kada ku kayar damu sakin su sukayi suna dariya, cike shagwaɓa Ummi tace "Yaya ni sai ka ɗauke ni."
Murmushi AFREED yayi sannan yace "Kai mai sunan kaka har yanzu wannan shagwaɓar tana nan."
Jan hannu ta yayi ya zauna kan kujera ya ɗoketa ya aza kan ciyoyin sa yana mata dariya itama dariyar tayi, Amal kuwa ta kamo hannu Ali tace "Yaya zo muje ka zauna bari yaya AFREED da wacan rigima miyar."
Binta yayi suka zauna a ɗayar kujerar ya na mamakin yanda AFREED ya saki jiki ba kamar da idan sun zoba yau shine hada rugume Ummi yana surutu haka."
AFREED ne ya lura da Khadija dake tsaye tanata murmushi kanta a duge yace "Khadija ke kam yaushe ne zaki daina jin kunyar mutane ne wai?" zo nan naji miyasa kike da kunya haka ne kamar ɗiyar Fulani?"
Suna zaune suna fira Firdaoussi na nunawa AFREEN yanda taka mata ta mayar wa KAMAL da saƙo, aka buɗe ƙofar ɗakin aka shigo da sallama, Hasina ce ƙawar AFREEN wada suke school guda tashigo haka itama AFREEN taje ta tarbota ta rungume ta tare da cewa "Welcome besty tana murmushi tareda farin cikin ganinta sannan suka saki juna tare da nufar bakin gadon kusa da Firdaoussi suka zauna Hasina da Firdaoussi suka gaisa sosai sabida su san juna tun ba yauba ta dalilin AFREEN sannan sukaci gaba da fitar su cikin aminci da kaunar juna, bayan sallarsa azahar kuma bayan suci abincin rana Hasina tace ku tashi muje ku rakani KALLA TRANSA MALL suyo shopping, AFREEN tace "To muje daga can sai mu wuce gidan anti Fauziya."
Tare suka miƙe suka ƙara fesawa jikinsu turare sannan Hasina da Firdaoussi suka ƙara ƙara murza hoda ga fuskar su banda AFREEN da ita dama ba ma'abuciyar kwalliya bace uwa uba ita niƙaf ma take sakawa, fita sukayi a ɗakin AFREEN taje tayiwa maman sallama ta fito a falo ta tardo Zeinab tace "Zeinab jiki ki sako hijab ɗin ki mu tafi gidan anti Fauziya."
Da sauri Zeinab da mike ta faɗa dakin su dan doko hijab ɗin ta itakuwa AFREEN ta ɗaura niƙaf ɗinta sannan suka fito gun ajiye motoci suka sa AFREEN ta jawo motar sannan suka shiga dai dai nan Zeinab ta ƙaraso itama ta shiga me gadi ya buɗe masu get suka fice daga gidan.
**** **** ****
Yau Alhamis ranar da AFREED yayi wa Tanti alkawarin zuwa Maraɗi hak kuwa aka tun jiya suke Ali ya gyara kayan sa da na AFREED aka suma ƴan biyun Momy sun shirya misalin ƙarfe 9 na safe sukayiwa garin Niamey ban kwana suka ɗau hanyar Maraɗi tare da addu'ar Allah ya kiyaye hanya daga iyayen, a moto ta sukayo tafiyar sabida AFREEN yace bazai yi balaguro cikin ki jirgin ba don a kowane lokaci indan zai yi balaguro to a jirgi ne to wannan karon wace a mota yake sabida yanason yaga hanya sosai sannan ya hana duk wani escort ɗin sa biyo sabida baya don ta kura soyake yayi rayuwar kamar shi ba wani mai matsayi bane idan yaje Maraɗi, Ali ne kejan motar AFREED na zaune wajan mai zaman banza su kuwa ƴan biyun Momy suna baya ana ta ɓana rai sabida AFREED ya hana su bin jirgi yasa zasu wahala a mota, sosai Ali ke gudu da motar ita kuwa Tanti dandanan ta kiransu don jin idan suke, yau Tanti tana cikin farin ciki AFREED zaizo tun safe take ta gyare gyaren ta
Da yake lafiyayar motace sabuwa fil da ita ƙarfe 3:40 suka shigo garin Maraɗi wata sanyayar ajiyar zuciya AFREED ya sauke ya na jin kansa cikin wani matsanancin farin ciki alhamdulilah ya furta a zuciyarsa yace nayi nesa da takura da yanzu ana nan duk an zagaye da sunan tsaro ya sake cewa alhamdulilah.
Anguwar zaria Ali ya nufa bakin wata tangajejiyar get Mai kyau da ɗaukar ido Ali ya ja ya tsaya sannan ya dana hon da gudu mai gadi ya leko ta ƙaramar ƙofa dan ganin masu dana hon ɗin idansa bai sauka a kowa ba sai ga AFREED ai kuwa yana ganin sa ya ganesa tare da yin saurin rufe ƙaramar ƙofar ya wangale masu babba ƙofar a take Ali ya dana hancin motarsa a cikin gidan gudu mai gadi yayi ya bi bayansu tareda yafito mai ba flower ruwa ya mai nuni da ya biyo bayan sa a guje shima yabi bayan mai gadin, inda ake ajiye motoci Ali ya nufa yayi parking ɗin motar tasu kamin suke fitowa baki ɗaya duk a gajiye gudu gudu sauri sauri Tanti takeyi dalilin jin zuwan shalelen ɗan nata tana kawowa ida suke tayi saurin rungume AFREED tane cewa "Alhamdulilah yau gani ga ɗana AFREED Allah yayi zan ƙara ganin ka cikin garin Maraɗi na godewa Allah da ya kawo min ku lafiya" ta faɗa tana rabashi da jikin ta sannan ta juya ta kamo hannu Ali tace "Ɗana sannu ka da ƙoƙari AFREED ya baka wahala ya hana ku biyo jirgi ahalin shi ba tuƙa motar zaiyi ba kawai dan ya gajiyar min daku."
Murmushi Ali yayi, sannan ta mayar da duban ta gun su Farisa tace ku ƙaraso mana ƴan biyun Momy ƙaraso wa sukayi da murmushi kwance a fuskar su riƙe hannayensu tayi sannan tace "To ku huce muje ciki kusamu kuyi wanka ku huta ku ci abinci."
Hannu ta riƙe da su Fariya tayi gaba su AFREED na bin bayan ta tana jinta cikin da farin ciki haka suka ƙarasa cikin wani haɗaɗen falo mai girma man gaske duka suka zube a kujerun dake falon a matukar gajiye AFREED ya ɗago yace "Tanti ina yuni mun sameku lafiya?"
"Lafiya lau alhamdulilah yasu Falmata dafatan kun barosu lafiya."
Nan dai suka shiga gaisawa kamin AFREED ya miƙe yace da tanti shi zai yayi wanka sannan ya kwanta dan ba ƙaramar gajiya yayi ba sabida rabon da yayi balaguro a mota yanzu kusan shekara goma sha biyu kenan baisan zaiyi irin wannan gajiyar ba da jirgin zasu biyo, ɓangaren da aka gyara kawai da sabida shi da Ali ya nufa sabida yasan shine dan tun yana yaro yake, idan yazo nan ne suke sauka, kuma kullum gyara ɓangaren ake kamar akwai mutane a cikin kokuwa ace mamalakin yurin kullum yana zuwa wannan zuwa ma da zaiyi hada pinti aka canzawa ɓangaren aka fitar da kayan dake ciki aka zuba sabi masha Allah andai ƙawata ɓangaren sosai abin gwanin sha'awa.
Shima Ali Bin bayansa yayi, binsu Tanti tayi da kallo da murmushi ɗauke a fuskar ta kamin take mayar da kallon ta gun su Farisa tace "To ku ƴan biyu ku taso muje ku ci abinci tun da su wa'ican sun tafi su yi bacci su huta."
Fariya tace "Tanti muma bamu tare da yunwa sai gajiya idan muka yi wanka muka huta sai mu ci."
Tanti tace "To shikenan ku taso muje sai kuyi wanka ku huta kuma bin bayan ta sukayi, kiran ma su aiki tayi tace masu su shigo masu da kayan su cikin ɗakin sabida mai gadi da mai ban ruwa bakinsu falo suka shigo dasu.
AFREED sunayi Wanka suka yi sallar la'asar sai bacci kowane daga cikin su ya kwata kwanan gajiya, sune basu tashi ba sai da ana kiran sallarsa magariba, sukuwa su Fariya har saida Tanti ta tayar da su sannan suka tashi.
Wanka AFREED yayi tare da ɗauro alwala sannan ya fito a gagwace ya shafa mai da turare tareda zura doguwar jalabiya ya fito da sauri dan yaji ana ƙoƙarin tayar da sallah a masallaci dake kallon gidan yana fitowa ya gamu da Ali se kawai suka jera suka tafi tare sune basu dawo gidaba sai bayan sallar isha suna shigowa mai gadi yayi saurin tasowa yana cewa "Sannu da zuwa Alhaji ƙaramin da fatan an iso lafiya?"
Murmushi AFREED yayi yace "Lafiya lau baba mai gadi mun sameku lafiya?"
"Lafiya lau to sannu ku da zuwa?"
Da yawa Ali ya amsa sunan suka bargun duk masu aikin gidan sun san AFREED da Ali da zarar ance maka AFREED yazo to sun bar zama ba kuɗi ko da kuwa bai da su sai yaje ya karbo gun Tanti ko gun mijinta ya shiga raba musu tun yana yaro haka yake bare yanzu da yayi shekaru ba zoba gashi duka sun matsayin sa a yanzu suna sane da sai sun sha kuɗi sosai kamin ya tafi.
Suna shiga falon Tanti suka tardo tare da yaranta ƴan mata wato Khadijah da suke shekara guda da su Fariya sannan Amal mai bi mata sai kuma Ummi mai sunan kaka su AFREED ta wajan uba da gudu yaran suka tashi suka nufi su tare da rugume suna oyoyo yaya AFREED oyoyo yaya Ali banda Khadija da takasa ƙarasawa tayi tsaye a kusa da su ta sunkuyar da kai tana murmushin, don sosai take jin kunyarsu bama kamar Ali da take matukar so amma shi bai masan tanayi ba.
Da murmushi kwance a fuskar AFREED yace "To ku cikamu kada ku kayar damu sakin su sukayi suna dariya, cike shagwaɓa Ummi tace "Yaya ni sai ka ɗauke ni."
Murmushi AFREED yayi sannan yace "Kai mai sunan kaka har yanzu wannan shagwaɓar tana nan."
Jan hannu ta yayi ya zauna kan kujera ya ɗoketa ya aza kan ciyoyin sa yana mata dariya itama dariyar tayi, Amal kuwa ta kamo hannu Ali tace "Yaya zo muje ka zauna bari yaya AFREED da wacan rigima miyar."
Binta yayi suka zauna a ɗayar kujerar ya na mamakin yanda AFREED ya saki jiki ba kamar da idan sun zoba yau shine hada rugume Ummi yana surutu haka."
AFREED ne ya lura da Khadija dake tsaye tanata murmushi kanta a duge yace "Khadija ke kam yaushe ne zaki daina jin kunyar mutane ne wai?" zo nan naji miyasa kike da kunya haka ne kamar ɗiyar Fulani?"