Sashe 53
Zamba Cikin Aminci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai da AFREED ya sauke ajiyar zuciya sannan ya fara da cewa "Wallahi ɗan uwana ba haka bane ni irin son da nake maka ya ma linka wanda kake yi min sau dubu na kasa samun ta hanyar da zan sanar da kaine wannan babban lamarin da ke shirin samu na ko ma nace ya sameni, kai da kanka kunyar faɗa maka nake ban san ta ina zan fara ba domin samun damar yiwa tufkar hanci abin ne yanada wahalar fasarawa wallahi, amma yanzu banida wata mafita da ya wuce na sanar da kai ko da zaka taimaka min da wani abun ko da kuwa addu'a ce dan a gaskiya ina cikin matsala da tashin hankali sedai fatan Allah ya yaye mani wannan wahala."
AFREED ya ɗan nisa tare da niyyar sake yin wata maganar Ali yayi saurin dakatar da shi ta hanyar ɗaga masa hannu sannan yace "Karka damu ɗan uwana Allah zai shige mana gaba a cikin wannan lamari insha Allahu duk da ban san ko miye matsalar ba, amma tun ka fin ka faɗa man na ji ajikina akwai nasara akan hakan zaka samu nasara Insha Allahu komai zai warware da izinin Allah, amma yanzu kada ka faɗa man ko miye damuwar ka, ka bari na shiga wanka na fito sai ka faɗa man a nutse saboda na lura ka gaji, dan wannan ƴar maganar da kayi kamin na fito ka ɗan huta sai na zo har ɗakin ka sanar dani sai a nemo mafita da iznin Allah."
Murmushi AFREED yace "Wallahi kamar ka sani kuwa na gaji da maganar gudin kuma kar kace bana son faɗa maka yasa na so ƙarasa zancen." Daga nan suka rabu kowa yayi ɗakin sa.
Su AFREEN sai shirya shiryen bikin Khairat suke inda ya rage saura kwana goma ɗaurin aure amarya tayi wani freish da ita, tayi kyau sosai haskin anty Khairat ya fito ana ta gyara amarya saboda anty Fauziya ta dauko wata mata yar Diffa tana ta bawa amarya kullawa sannan ita maman tana nata ƙoƙarin wajen gani an gyara amarya sosai da sosai tana bata irin haɗa haɗen su irin na buzaye komai yima mata ake masha Allah idan ba sani Khairat kayi sosai ba, zaka iya ƙin ganeta idan ka ganta yanzun, wajen satin ta uku bata fitowa koda falon gidan su ne bare har takai farfajiyar gidan haka ko ganin ta ba'a bari sai dolin ta, ita da Ahmad kuwa sai ta waya don kam an hana sa ganin amaryar sa duk ya bi ya damu haka itama idan yace zai yi mata video call bata yarda kullum sedai yaji murya ta.
AFREEN ce tayi sallama ta shigo ɗakin taje kusa da yayar ta ta zauna tace "Wai anty Khairat kinga yanda kika koma kuwa, kina duba madubi anty kinga duk kin sauya kamar bake ba."
Ita dai Khairat murmushi kawai take sakarwa AFREEN, tashi AFREEN tayi taja hannun kai Khairat tace "Zo ki gani anty." Ba musu Khairat ta bi ta hannu ta na cikin na AFREEN dai dai mirror ta tsaya da ita tace "To dubi kanki a madubi anty ki ga wanda kika sauya anya kuwa ya Ahmad zai ganeki idan yan ganki kuwa kai anty wallahi yanzu har kin fini kyau."
Wani fari Khairat tayi da idanu sannan tace "Kai ƙanwar anty Khairat wannan taɗin ni ɗaya anya bai min yawa ba? kuma da kike cewa yanzu har nafi ki kyau, ta ya za ayi haka ta faru ina ni ina ke wajen kyau ai ko farcen ki ban kamo ba sister, duk kuwa kyau ɗin da zan yi bazan taɓa kamo ki ba yanzu kawai annurin amarci nekinsan ita amarya komin munin ta dole ne sai tayi wannan annurin, shi yasa kika ga haka amma ke kyawon ki na daban ne soeurette idan har ke ma naki auren ya tashi a ka fara maki irin wannan gyaran idan har kika duba madubi to zaki fara bawa kanki tsoron ma sabida wani kyau ne zakiyi irin wanda babu shi a cikin mutane wallahi wata irin haɗuwa zaki yi Allah dai ya nuna mana wannan lokaci musha didima."
Murmushin yaƙe kawai AFREEN tayi sannan tace "Duk da haka anty a halin yanzu dai kin fini wallahi."
"Hum na ji dai ƙanwata kina son sa kai na fashewa inji babu wata kamar ni."
"Wallahi ba hakane sister ba wai ina koɗa ki bane abinda na gani ne na faɗa."
To shikenan na yarda ƙanwata yanzu kuma waye ƙanin nawa faɗa man dan mun daɗe bamu yi fira dake ba kika faɗa da wanda kuma kike tare yanzu, dan gaskiya so nake ki samo muntun na gari mai amana wanda ba zai gudu ba tunda sauran duk mutanan banza ne."
"Kai anty ni nasan ko da kuwa sauran ba na kirki bane KAMAL mutuman arziki ne kawai dai abin daga mahaifiyarsa ne kuma Allah yayi ni ba matar sa bace, saboda nasan shi bai da niyyar cutana, anty kinsan yanda yake so na kuwa?"
"Haka ne nima na yaba da halayyar KAMAL gaskiya, shi ba zai iya yau darar ki ba, ko dan an ce ɗan Adam tara yake bai cika goma, amma ina da yaƙini sosai akan KAMAL ba zai cutar dake ba, kawai haka Allah ya tsara maku kuma sai ku rungumi kaddara ku gode masa ku roƙe sa ya haɗa kowa da rabon da na alkairi."
"Ameen AFREEN tace a taƙaice."
Wajen minti biyu babu wanda ya ce komai AFREEN na ɗan gyara ma Khairat kashin kanta da ya fito daga cikin adikon ta, ita kuwa Khairat ta faɗa duniyar tunani can dai ta ɗan nisa tace "Ni gaskiya soeurette lamarin ki na bani tsoro anya ba akwai lauje cikin naɗi ba kan wannan al'amari naki, il faut qu'on passe une bonne enquête sur ça vraiment ta situation m'étonne sincèrement."
Shiru AFREEN tayi na wajen second biyar sannan tace "Anty moi j'ai pas compris ce que tu veux me dire, quelle enquête on va faire sur ma situation, d'abord de quelle situation tu parles?"
Khairat tace "Hai sister ne fait pas semblant de me montrer que tu ne savais pas de quoi je parle."
"Wallahi anty je n'ai sais pas de quelle situation tu veux parlé."
"To d'accord na yarda baki gane ba ina nufin lamarin aurenki ya na so ayi bincike gaskiya ya za a ce kullum maganar aure sai ta kankama ana shirya shan biki kuma sai abu yazo ya lalace gaskiya ya kamata a duba lamarin nan, gaskiya ban yarda haka nan kawai maganar auren ki ke lalacewa ba, ina tunanin da akwai wani abu a ƙasa."
"Kai anty ki daina ki tunanin komai kawai daga Allah ne, kuma kalla tawa ƙaddarar kenan, kama ki saka komai a ranki harki Kai ga saka wani a zargi, babu wani abu da za a yi bincike a kansa kawai su wa inda muke haɗuwa muna rabuwa to fah ba alkairi tsakanin mu wannan shine kawai."
*INA MA KOWA FATAN ALKAIRI💃💃💃💃*
*Taku har kullun mai kaunar ku*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*ZAMBA CIKIN AMINCI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Écrit
Par
*QUEEN ZEEFAT*
_Ƴar_
_Mutan_
_Niger_
*Wattpad@nazichou*
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
*_BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM_*
*Page* : 49 & 50
"Ke dan Allah jan cen mallama ki ajiye wa'azin ki a nan har ki fita a nan sai ki yima masu buƙata, tunda ko kina so ka ba ki so sai na faɗi haka, kuma a na hango maki abinda da ke kika kasa gani da idonki, amma wata rana zaki gane abinda na faɗa gaskiya ne, sannan kuma zan samu maman muyi wannan maganar tunda ke baki da hankali har yanzu ƙuruciya na damunki."
Shiru AFREEN tayi saboda ta kasa abinda zata ce wa Khairat ɗin, sai kawai ta saki gashin Khairat tace "Soeurette bari naje gun tanti dan marabina da ita tunda safe."
Khairat tace "To mara sani ciwon kai tantin mi kuma da zaki ce zaki tafi gun ta dan kawai tun safe baki koma gani ta ba ko ita uwarki ce da baki da tunani a na nuna maki Annabi ki rufe ido, to ni bari kiji na faɗa maki maganar gaskiya tantin nan da kike shi shi gema ni wallahi yanzu ban yarda da ita ba dan ina zargin ta sosai yanzu a kan wasu abubuwa dake faruwa a gidan nan."
AFREEN tace "Kai anty Khairat tantin na aza kema kinsan halin ta kin na sane da yanda take son mu da son ci gaban mu kamar yanda maman ke yi mamu kuma kema kin yarda da ita dan shiyasa kike alfahari da kyawon halinta."
Da sauri Khairat tace ga da ba, amma yanzu bari kiji na faɗa maki yarinya yanzu ni har nafi yarda da umma kanta ita dake masifaffiya, a san masifa da bala'i kawai ta ajiye amma bata *ZAMBA CIKIN AMINCI* gaskiyar ta lakadan take faɗa komin ɗacin ta amma ita wacen Sakinar muguwar boye ce."
Shiru AFREEN tayi tana yiwa Khairat kallon yaushe ta fara iya yiwa mutum sharri yaushe wannan halin zargin jama'a ya sameta ko dai duk auren ne ya sata ta zare haka.
Kamar Khairat ta san mi take tunani tace "Ban zare ba lafiya ta lau yarinyar, sanar dake gaskiya tace nayi, ki yarda dani tanti babu abinda ta aje sai *ZAMBA CIKIN AMINCI* dan wallahi ba ƙaramar munafuka ba ce gaya maki nake, ba son mu take ba kawai tana nunawa ne, indan baki yarda dani ba ki gwada tambayar wataran miye an fanin zumuwar da take baki kullum, ke kuma da bakida hankali kin bi kin sakankance wai ga wada akeso ko dai ake ƙi ba, da turaran da take baki kinayi tana cutar dake amma kin kasa gane hankan."
Da sauri AFREEN ta ɗago ta kalli Khairat tana mamakin yanda akayi Khairat duk tasan haka itada ko maman bata taɓa faɗa ba amma Khairat.
AFREED ya ɗan nisa tare da niyyar sake yin wata maganar Ali yayi saurin dakatar da shi ta hanyar ɗaga masa hannu sannan yace "Karka damu ɗan uwana Allah zai shige mana gaba a cikin wannan lamari insha Allahu duk da ban san ko miye matsalar ba, amma tun ka fin ka faɗa man na ji ajikina akwai nasara akan hakan zaka samu nasara Insha Allahu komai zai warware da izinin Allah, amma yanzu kada ka faɗa man ko miye damuwar ka, ka bari na shiga wanka na fito sai ka faɗa man a nutse saboda na lura ka gaji, dan wannan ƴar maganar da kayi kamin na fito ka ɗan huta sai na zo har ɗakin ka sanar dani sai a nemo mafita da iznin Allah."
Murmushi AFREED yace "Wallahi kamar ka sani kuwa na gaji da maganar gudin kuma kar kace bana son faɗa maka yasa na so ƙarasa zancen." Daga nan suka rabu kowa yayi ɗakin sa.
Su AFREEN sai shirya shiryen bikin Khairat suke inda ya rage saura kwana goma ɗaurin aure amarya tayi wani freish da ita, tayi kyau sosai haskin anty Khairat ya fito ana ta gyara amarya saboda anty Fauziya ta dauko wata mata yar Diffa tana ta bawa amarya kullawa sannan ita maman tana nata ƙoƙarin wajen gani an gyara amarya sosai da sosai tana bata irin haɗa haɗen su irin na buzaye komai yima mata ake masha Allah idan ba sani Khairat kayi sosai ba, zaka iya ƙin ganeta idan ka ganta yanzun, wajen satin ta uku bata fitowa koda falon gidan su ne bare har takai farfajiyar gidan haka ko ganin ta ba'a bari sai dolin ta, ita da Ahmad kuwa sai ta waya don kam an hana sa ganin amaryar sa duk ya bi ya damu haka itama idan yace zai yi mata video call bata yarda kullum sedai yaji murya ta.
AFREEN ce tayi sallama ta shigo ɗakin taje kusa da yayar ta ta zauna tace "Wai anty Khairat kinga yanda kika koma kuwa, kina duba madubi anty kinga duk kin sauya kamar bake ba."
Ita dai Khairat murmushi kawai take sakarwa AFREEN, tashi AFREEN tayi taja hannun kai Khairat tace "Zo ki gani anty." Ba musu Khairat ta bi ta hannu ta na cikin na AFREEN dai dai mirror ta tsaya da ita tace "To dubi kanki a madubi anty ki ga wanda kika sauya anya kuwa ya Ahmad zai ganeki idan yan ganki kuwa kai anty wallahi yanzu har kin fini kyau."
Wani fari Khairat tayi da idanu sannan tace "Kai ƙanwar anty Khairat wannan taɗin ni ɗaya anya bai min yawa ba? kuma da kike cewa yanzu har nafi ki kyau, ta ya za ayi haka ta faru ina ni ina ke wajen kyau ai ko farcen ki ban kamo ba sister, duk kuwa kyau ɗin da zan yi bazan taɓa kamo ki ba yanzu kawai annurin amarci nekinsan ita amarya komin munin ta dole ne sai tayi wannan annurin, shi yasa kika ga haka amma ke kyawon ki na daban ne soeurette idan har ke ma naki auren ya tashi a ka fara maki irin wannan gyaran idan har kika duba madubi to zaki fara bawa kanki tsoron ma sabida wani kyau ne zakiyi irin wanda babu shi a cikin mutane wallahi wata irin haɗuwa zaki yi Allah dai ya nuna mana wannan lokaci musha didima."
Murmushin yaƙe kawai AFREEN tayi sannan tace "Duk da haka anty a halin yanzu dai kin fini wallahi."
"Hum na ji dai ƙanwata kina son sa kai na fashewa inji babu wata kamar ni."
"Wallahi ba hakane sister ba wai ina koɗa ki bane abinda na gani ne na faɗa."
To shikenan na yarda ƙanwata yanzu kuma waye ƙanin nawa faɗa man dan mun daɗe bamu yi fira dake ba kika faɗa da wanda kuma kike tare yanzu, dan gaskiya so nake ki samo muntun na gari mai amana wanda ba zai gudu ba tunda sauran duk mutanan banza ne."
"Kai anty ni nasan ko da kuwa sauran ba na kirki bane KAMAL mutuman arziki ne kawai dai abin daga mahaifiyarsa ne kuma Allah yayi ni ba matar sa bace, saboda nasan shi bai da niyyar cutana, anty kinsan yanda yake so na kuwa?"
"Haka ne nima na yaba da halayyar KAMAL gaskiya, shi ba zai iya yau darar ki ba, ko dan an ce ɗan Adam tara yake bai cika goma, amma ina da yaƙini sosai akan KAMAL ba zai cutar dake ba, kawai haka Allah ya tsara maku kuma sai ku rungumi kaddara ku gode masa ku roƙe sa ya haɗa kowa da rabon da na alkairi."
"Ameen AFREEN tace a taƙaice."
Wajen minti biyu babu wanda ya ce komai AFREEN na ɗan gyara ma Khairat kashin kanta da ya fito daga cikin adikon ta, ita kuwa Khairat ta faɗa duniyar tunani can dai ta ɗan nisa tace "Ni gaskiya soeurette lamarin ki na bani tsoro anya ba akwai lauje cikin naɗi ba kan wannan al'amari naki, il faut qu'on passe une bonne enquête sur ça vraiment ta situation m'étonne sincèrement."
Shiru AFREEN tayi na wajen second biyar sannan tace "Anty moi j'ai pas compris ce que tu veux me dire, quelle enquête on va faire sur ma situation, d'abord de quelle situation tu parles?"
Khairat tace "Hai sister ne fait pas semblant de me montrer que tu ne savais pas de quoi je parle."
"Wallahi anty je n'ai sais pas de quelle situation tu veux parlé."
"To d'accord na yarda baki gane ba ina nufin lamarin aurenki ya na so ayi bincike gaskiya ya za a ce kullum maganar aure sai ta kankama ana shirya shan biki kuma sai abu yazo ya lalace gaskiya ya kamata a duba lamarin nan, gaskiya ban yarda haka nan kawai maganar auren ki ke lalacewa ba, ina tunanin da akwai wani abu a ƙasa."
"Kai anty ki daina ki tunanin komai kawai daga Allah ne, kuma kalla tawa ƙaddarar kenan, kama ki saka komai a ranki harki Kai ga saka wani a zargi, babu wani abu da za a yi bincike a kansa kawai su wa inda muke haɗuwa muna rabuwa to fah ba alkairi tsakanin mu wannan shine kawai."
*INA MA KOWA FATAN ALKAIRI💃💃💃💃*
*Taku har kullun mai kaunar ku*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*ZAMBA CIKIN AMINCI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
Écrit
Par
*QUEEN ZEEFAT*
_Ƴar_
_Mutan_
_Niger_
*Wattpad@nazichou*
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003/
*_BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM_*
*Page* : 49 & 50
"Ke dan Allah jan cen mallama ki ajiye wa'azin ki a nan har ki fita a nan sai ki yima masu buƙata, tunda ko kina so ka ba ki so sai na faɗi haka, kuma a na hango maki abinda da ke kika kasa gani da idonki, amma wata rana zaki gane abinda na faɗa gaskiya ne, sannan kuma zan samu maman muyi wannan maganar tunda ke baki da hankali har yanzu ƙuruciya na damunki."
Shiru AFREEN tayi saboda ta kasa abinda zata ce wa Khairat ɗin, sai kawai ta saki gashin Khairat tace "Soeurette bari naje gun tanti dan marabina da ita tunda safe."
Khairat tace "To mara sani ciwon kai tantin mi kuma da zaki ce zaki tafi gun ta dan kawai tun safe baki koma gani ta ba ko ita uwarki ce da baki da tunani a na nuna maki Annabi ki rufe ido, to ni bari kiji na faɗa maki maganar gaskiya tantin nan da kike shi shi gema ni wallahi yanzu ban yarda da ita ba dan ina zargin ta sosai yanzu a kan wasu abubuwa dake faruwa a gidan nan."
AFREEN tace "Kai anty Khairat tantin na aza kema kinsan halin ta kin na sane da yanda take son mu da son ci gaban mu kamar yanda maman ke yi mamu kuma kema kin yarda da ita dan shiyasa kike alfahari da kyawon halinta."
Da sauri Khairat tace ga da ba, amma yanzu bari kiji na faɗa maki yarinya yanzu ni har nafi yarda da umma kanta ita dake masifaffiya, a san masifa da bala'i kawai ta ajiye amma bata *ZAMBA CIKIN AMINCI* gaskiyar ta lakadan take faɗa komin ɗacin ta amma ita wacen Sakinar muguwar boye ce."
Shiru AFREEN tayi tana yiwa Khairat kallon yaushe ta fara iya yiwa mutum sharri yaushe wannan halin zargin jama'a ya sameta ko dai duk auren ne ya sata ta zare haka.
Kamar Khairat ta san mi take tunani tace "Ban zare ba lafiya ta lau yarinyar, sanar dake gaskiya tace nayi, ki yarda dani tanti babu abinda ta aje sai *ZAMBA CIKIN AMINCI* dan wallahi ba ƙaramar munafuka ba ce gaya maki nake, ba son mu take ba kawai tana nunawa ne, indan baki yarda dani ba ki gwada tambayar wataran miye an fanin zumuwar da take baki kullum, ke kuma da bakida hankali kin bi kin sakankance wai ga wada akeso ko dai ake ƙi ba, da turaran da take baki kinayi tana cutar dake amma kin kasa gane hankan."
Da sauri AFREEN ta ɗago ta kalli Khairat tana mamakin yanda akayi Khairat duk tasan haka itada ko maman bata taɓa faɗa ba amma Khairat.