Sashe 81
Sangartattce Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ahankali ya tsugunna kusa da ita ya kafe fuskar ta da ido, bargon daya lullubeta dashi yaja kasa tundaga kan wuya yake kallonta harya saukar da idanunshi akan flat cikinta, hannu ya daura akan cikin yana wani irin kallon cikin yana murmushi saikuma yakai kunenshi ya daura akan cikin batare daya sakin mata nauyi ba, daga kunen yayi ya kalli cikin saikuma ya daura duka hannayen shi akan cikin yana murmushi ahankali yace "Hello little one" wani irin murmushi yayi da bayyanar da duka hakoran shi saikuma ya nuna kanshi yace "is me, ur Dady" sake murmushi yayi tsabagen murna yama rasa mezaice daura kanshi yay akan cikin ya lumshe ido, ahankali yace "Alhamdulillah" dan motsin da yaji tayi yasa ya dago kai ya kalleta hada ido sukayi da sauri ya mike, tashi da ita yayi yana taba gaban kanta har lokacin da zafi kiss yamata a goshi yace "sorry baby muje gida kici abinci saiki sha magani okay" gyada mai kai tasake yi ahankali tana kallon shi, lips dinta ya kafe da ido kasa daurewa yayi ya kamosu ahankali ya shiga kissing dinta itama tana mayar mai da martani sun dade ahaka sanan ya saketa idanunshi na kankancewa rigarta ya dauka ya samata duk tana kallon shi kafin ya dagata ya saukar da ita daga gadon cikinta yakara kallo saikuma yay murmushi, washemai baki itama tayi, hijabin ta ya saka mata yadau wayar shi da key mota yasaka mata takalmin ta yariko hanunta suka fita daga dakin sukai waje saimai ya jiki ake yana amsawa suka shiga mota sukai gida.
Suna shiga gidan daidai lokacin su Aaman na shirin shiga mota dan zuwa airport, tsaitsayawa akayi ana kallon su fitowa yayi daga motar ya zagaya ya bude mata ta fito hanunta ya riko suka taho dukan su mamaki sukayi kaman ba Ayaan dako ido baya Iya budewa bane dazu ba, kallo daya Aaman yamata ya dauke kai, Raiyana da sauri tazo zata rungumeta makalewa tayi abayan Ayaan tana make mata kafada Raiyana kuma ta tsaya turus hawaye sun ciko mata a ido Aaman yakasa daina kallonta, cirota daga bayan shi Ayaan yayi ya kalleta itama shi take kallo ahankali ya nuna Raiyana yace "Raiyana kanwarki ce jeku gaisa" kallon shi tayi saikuma ta kalli Raiyanan make mata kafada tasake yi takoma tana neman shigewa jikinshi, da sauri ya rike hanunta ya kalli Raiyana dake shirin yin kuka ya girgiza mata kai yace "karkiyi kuka batada lpy ne amma takusa warke wa zata ganeki in sha Allah, muje" tafiya sukayi suka karasa wajen hannu ya mikama Aaman sukai musabaha yakara mai godiya sanan yama Mum da Dad ma godiya sosai, Bilkisu kam duk tabi talabe abayan shi Mum namata magana ma taki amsawa, mota suka shiga direba yajasu duk Ayaan na lura da yanda Aaman keta kallon Raiyana murmushi yayi kawai, sanan ya juya suka gaisa da Baba da suma tafiya zasuyi yanzu sosai, da kyar yasa Bilkisu ta gaidashi addu'a yamusu dakuma fatan samun lafiyan ta sanan suka shiga mota shida Raiyana da bata so tatafi driver yajasu suka tafi. Sanan sukumu suka koma cikin gida.
A falo suka zazzauna Abba yakasa daina kallon Ayaan dakema Bilkisu dake kusa dashi magana kasa kasa, abinci Mami ta kawo musu white rice da miyar liver karba yayi yace "thank you Mami na" abincin ya nuna mata yace "let's eat" da sauri ta tashi tana neman hawa kan jikinshi, ganin haka yasa Abba ya kalli Baba Suleman yace "kaga Sulemanu zomuje muyi maganan wanan sabon project din" rike mata hannu Ayaan yayi yadago kai ya kalli Abba hada ido sukayi da sauri ya dauke kai yana sosa keya, Mami dai dan hararan shi tayi ta wuce kitchen abinta su Abba kuma sukai sama, fizge hanunta tayi daga hannunshi daya riketa kaman zatai kuka tahau kan jikinshi ta kankameshi, abincin ya debo a spoon yakai bakinta ahankali tabude bakinta ta karba tana ci, 5 spoon tayi kacal tafara kakarin amai da sauri ya bata ruwa ya shafa bayan ta hakan yasa tai lamo ajikin shi tana shakan kamshin da jikinshi keyi, saikuma ta dago ta kallai spoon din ta dauka ta debo abincin takai bakinshi tana washe mai baki budewa yayi yaci yana kallon kwayar idonta yana murmushi, ahaka tadinga bashi harya koshi ya karbe spoon din ya ijiye maida kanta kirjinshi tayi tai lamo, dagota yayi hakan yasa ta kallai murmushi yamata ya sakin mata peck a kumatu dagata yayi Shima yatashi sukai sama dakin Mami ya zaunar da ita akan gado sanan ya tsugunna agaban ta, hanunta ya kama yama peck yace "stay here ki zauna da Mami don't cry okay" washemai baki tayi hakan yasa yay murmushi yasake ma hanunta peck yace "am coming zan fita ne, I love you" sakinta yayi ya mike zai fita daga dakin da sauri ta rike mai hannu ta tashi ta shige jikinshi ta dago kai tana girgiza mai kai, murmushi yayi ya shafa mata kumatu ahankali yace "I wanna get drugs 4 u please luv kibari naje okay" yay maganan yana zaunar da ita akan gado, ganin kuka zatamai yasa ya ciro wayarshi daga aljihu yay downloading game din tample run yay installing ya kunna yabata, zama yayi kusa da ita ya rungumota jikinshi yana nuna mata yanda akeyi washe baki tayi tana kokarin yi, kiss yamata a kunne da sauri ta juyo ta kallai, lips dinta yakama yay mata kiss na kusan minti daya sanan yace "continue ur game" cigaba da game din tayi da sauri ya fita daga dakin, sakkowa kasa yayi yaga Mami zaune akan kujera tana waya da Ummu Haneef kusa da ita ya zauna saida tagama sanan yace "Mami na am going out, wife na dakin ki" gyada ma kai tayi tace "ina zaka son kaida baka da lafiya" dan murmushi yayi yace "am fine Mami drugs zan siyomata" da sauri yafita daga falon kafin takara jefomai wani tambayan.
Saida tai game din ta gaji ta ijiye wayan akan gadon ta kwanta tana lumlumshe ido sabida wani irin zazzabi dake cinta ga cikin ta dake wani irin juyawa tanaso tai amai, shigowa dakin Mami tayi yanda taga tana jujjyawa akan gado yasa ta karaso da sauri ta dagota zafin dataji ajikin ta yasa tai salati tace "bakida lpy ne daughter sannu kinji bari nakira mijin naki yaduba ki" gyara mata kwanciya tayi daidai lokacin idanunta suka sauka akan wayar Ayaan dake kan gado, kokarin tashi da take yi daga gado yasa Mami tace "ina zaki" nishi take tana shafa wuya yanda takeyi yasa Mami tace "amai?" kaman jira aman yake takira sunan shi, amai ta shiga yi anan Mami bata hanata ba Sai sannu take mata saida tagama sanan tafashe da kuka Mami ta kaita bayi tasata ta kuskura baki sanan tafito da ita ta kwantar da ita akan gado ta gyara wurin ganin bacci yadan dauketa yasa tafita ta shiga dakin Abba dake tareda Baba Suleman cike da damuwa tace "alhaji Bilkisu batada lpy kuma Ayaan yafita yaje asibiti yabar wayar shi agida" da sauri Abba yace "subhannalah bari nakira Ibrahim to yabashi wayar idan kuma baya wajen shiyazo ya duba mana ita" wayar shi ya dauka yay dailing number Ibrahim ringing daya ya dauka, da sauri Abba yace "Ibrahim Ayaan na wajen ne wlh matar shi ba lpy" anatse Ibrahim yace "a'a baya hospital bai dawoba tun bayan barinsu dazu, amma ai karku damu ciwon datake yi normal ciwo ne kasancewar tana dauke da sabon ciki" zumbur Abba yamike yana kokarin faduwa da sauri Baba Suleman ya mikamai sandarshi ya karba ya rike gam gam yace "me, me, mekace Ibrahima?" dan dariya Dr Ibrahim yayi yace "Abba dama boy baifada ma ba, aiko dazu bayan kun tafi tanata zazzabi shine fa yaban jinin ta nakai lab akai test gwajin farko yanuna tana dauke da juna biyu" "juna biyu" Abba yafada yana goge yar kwallan farin cikin daya zubomai da sauri yace "kaga Ibrahima fadamin kome kake so inhar baifi karfina ba nakane wlh" dariya Dr yayi cikeda murna yace "Abba dama spain 🇪🇸 nake so nakai matana mudanje yawon bude ido" cikin wani irin farin ciki yace "katura min duka information dinka kaida matar ka zansa amuku visa ka shirya ba Spain kadaiba harda wasu kashashen ma saika zaga tukwuicin ka nabani wanan albshir dinne" ihun dadi Dr yayi yace "godiya nake Abba Allah kara tsawon kwana ya Kade fitina" katse wayar Abba yayi yay ma Allah sujjada yana godiya saikuma ya tashi zaune yana kallon Mami yace "ashe dai boy angirma kiga fa bai fada mana Bilkisu nada ciki ba" yay wani irin dariya irin ta manya yana girgixa kai saikuma ya kalli Mami da tsabagen farin ciki bakinta yaki rufuwa yace "Firdausi jeki tambaye ta koma metake so inhar zai zauna acikin bazatai amai ba, aje asiyo ahada mata, koma dai amata shashaka ne kinsan fa lokacin dakike da cikin Boy har tsakiyan dare tadani kike zakici shashaka" da sauri Mami ta rufe fuska tajuya tafita Baba Suleman namata dariya tasan idan tace zata Kara Koda minti dayane Alhaji saiya tona asirin duka abinda tayi datana da cikin Ayaan yanda yake cikin farin cikin nan. Kaceme wa anguwan yayi dan Abba kyauta yadinga yi harda na innanaha.
Suna shiga gidan daidai lokacin su Aaman na shirin shiga mota dan zuwa airport, tsaitsayawa akayi ana kallon su fitowa yayi daga motar ya zagaya ya bude mata ta fito hanunta ya riko suka taho dukan su mamaki sukayi kaman ba Ayaan dako ido baya Iya budewa bane dazu ba, kallo daya Aaman yamata ya dauke kai, Raiyana da sauri tazo zata rungumeta makalewa tayi abayan Ayaan tana make mata kafada Raiyana kuma ta tsaya turus hawaye sun ciko mata a ido Aaman yakasa daina kallonta, cirota daga bayan shi Ayaan yayi ya kalleta itama shi take kallo ahankali ya nuna Raiyana yace "Raiyana kanwarki ce jeku gaisa" kallon shi tayi saikuma ta kalli Raiyanan make mata kafada tasake yi takoma tana neman shigewa jikinshi, da sauri ya rike hanunta ya kalli Raiyana dake shirin yin kuka ya girgiza mata kai yace "karkiyi kuka batada lpy ne amma takusa warke wa zata ganeki in sha Allah, muje" tafiya sukayi suka karasa wajen hannu ya mikama Aaman sukai musabaha yakara mai godiya sanan yama Mum da Dad ma godiya sosai, Bilkisu kam duk tabi talabe abayan shi Mum namata magana ma taki amsawa, mota suka shiga direba yajasu duk Ayaan na lura da yanda Aaman keta kallon Raiyana murmushi yayi kawai, sanan ya juya suka gaisa da Baba da suma tafiya zasuyi yanzu sosai, da kyar yasa Bilkisu ta gaidashi addu'a yamusu dakuma fatan samun lafiyan ta sanan suka shiga mota shida Raiyana da bata so tatafi driver yajasu suka tafi. Sanan sukumu suka koma cikin gida.
A falo suka zazzauna Abba yakasa daina kallon Ayaan dakema Bilkisu dake kusa dashi magana kasa kasa, abinci Mami ta kawo musu white rice da miyar liver karba yayi yace "thank you Mami na" abincin ya nuna mata yace "let's eat" da sauri ta tashi tana neman hawa kan jikinshi, ganin haka yasa Abba ya kalli Baba Suleman yace "kaga Sulemanu zomuje muyi maganan wanan sabon project din" rike mata hannu Ayaan yayi yadago kai ya kalli Abba hada ido sukayi da sauri ya dauke kai yana sosa keya, Mami dai dan hararan shi tayi ta wuce kitchen abinta su Abba kuma sukai sama, fizge hanunta tayi daga hannunshi daya riketa kaman zatai kuka tahau kan jikinshi ta kankameshi, abincin ya debo a spoon yakai bakinta ahankali tabude bakinta ta karba tana ci, 5 spoon tayi kacal tafara kakarin amai da sauri ya bata ruwa ya shafa bayan ta hakan yasa tai lamo ajikin shi tana shakan kamshin da jikinshi keyi, saikuma ta dago ta kallai spoon din ta dauka ta debo abincin takai bakinshi tana washe mai baki budewa yayi yaci yana kallon kwayar idonta yana murmushi, ahaka tadinga bashi harya koshi ya karbe spoon din ya ijiye maida kanta kirjinshi tayi tai lamo, dagota yayi hakan yasa ta kallai murmushi yamata ya sakin mata peck a kumatu dagata yayi Shima yatashi sukai sama dakin Mami ya zaunar da ita akan gado sanan ya tsugunna agaban ta, hanunta ya kama yama peck yace "stay here ki zauna da Mami don't cry okay" washemai baki tayi hakan yasa yay murmushi yasake ma hanunta peck yace "am coming zan fita ne, I love you" sakinta yayi ya mike zai fita daga dakin da sauri ta rike mai hannu ta tashi ta shige jikinshi ta dago kai tana girgiza mai kai, murmushi yayi ya shafa mata kumatu ahankali yace "I wanna get drugs 4 u please luv kibari naje okay" yay maganan yana zaunar da ita akan gado, ganin kuka zatamai yasa ya ciro wayarshi daga aljihu yay downloading game din tample run yay installing ya kunna yabata, zama yayi kusa da ita ya rungumota jikinshi yana nuna mata yanda akeyi washe baki tayi tana kokarin yi, kiss yamata a kunne da sauri ta juyo ta kallai, lips dinta yakama yay mata kiss na kusan minti daya sanan yace "continue ur game" cigaba da game din tayi da sauri ya fita daga dakin, sakkowa kasa yayi yaga Mami zaune akan kujera tana waya da Ummu Haneef kusa da ita ya zauna saida tagama sanan yace "Mami na am going out, wife na dakin ki" gyada ma kai tayi tace "ina zaka son kaida baka da lafiya" dan murmushi yayi yace "am fine Mami drugs zan siyomata" da sauri yafita daga falon kafin takara jefomai wani tambayan.
Saida tai game din ta gaji ta ijiye wayan akan gadon ta kwanta tana lumlumshe ido sabida wani irin zazzabi dake cinta ga cikin ta dake wani irin juyawa tanaso tai amai, shigowa dakin Mami tayi yanda taga tana jujjyawa akan gado yasa ta karaso da sauri ta dagota zafin dataji ajikin ta yasa tai salati tace "bakida lpy ne daughter sannu kinji bari nakira mijin naki yaduba ki" gyara mata kwanciya tayi daidai lokacin idanunta suka sauka akan wayar Ayaan dake kan gado, kokarin tashi da take yi daga gado yasa Mami tace "ina zaki" nishi take tana shafa wuya yanda takeyi yasa Mami tace "amai?" kaman jira aman yake takira sunan shi, amai ta shiga yi anan Mami bata hanata ba Sai sannu take mata saida tagama sanan tafashe da kuka Mami ta kaita bayi tasata ta kuskura baki sanan tafito da ita ta kwantar da ita akan gado ta gyara wurin ganin bacci yadan dauketa yasa tafita ta shiga dakin Abba dake tareda Baba Suleman cike da damuwa tace "alhaji Bilkisu batada lpy kuma Ayaan yafita yaje asibiti yabar wayar shi agida" da sauri Abba yace "subhannalah bari nakira Ibrahim to yabashi wayar idan kuma baya wajen shiyazo ya duba mana ita" wayar shi ya dauka yay dailing number Ibrahim ringing daya ya dauka, da sauri Abba yace "Ibrahim Ayaan na wajen ne wlh matar shi ba lpy" anatse Ibrahim yace "a'a baya hospital bai dawoba tun bayan barinsu dazu, amma ai karku damu ciwon datake yi normal ciwo ne kasancewar tana dauke da sabon ciki" zumbur Abba yamike yana kokarin faduwa da sauri Baba Suleman ya mikamai sandarshi ya karba ya rike gam gam yace "me, me, mekace Ibrahima?" dan dariya Dr Ibrahim yayi yace "Abba dama boy baifada ma ba, aiko dazu bayan kun tafi tanata zazzabi shine fa yaban jinin ta nakai lab akai test gwajin farko yanuna tana dauke da juna biyu" "juna biyu" Abba yafada yana goge yar kwallan farin cikin daya zubomai da sauri yace "kaga Ibrahima fadamin kome kake so inhar baifi karfina ba nakane wlh" dariya Dr yayi cikeda murna yace "Abba dama spain 🇪🇸 nake so nakai matana mudanje yawon bude ido" cikin wani irin farin ciki yace "katura min duka information dinka kaida matar ka zansa amuku visa ka shirya ba Spain kadaiba harda wasu kashashen ma saika zaga tukwuicin ka nabani wanan albshir dinne" ihun dadi Dr yayi yace "godiya nake Abba Allah kara tsawon kwana ya Kade fitina" katse wayar Abba yayi yay ma Allah sujjada yana godiya saikuma ya tashi zaune yana kallon Mami yace "ashe dai boy angirma kiga fa bai fada mana Bilkisu nada ciki ba" yay wani irin dariya irin ta manya yana girgixa kai saikuma ya kalli Mami da tsabagen farin ciki bakinta yaki rufuwa yace "Firdausi jeki tambaye ta koma metake so inhar zai zauna acikin bazatai amai ba, aje asiyo ahada mata, koma dai amata shashaka ne kinsan fa lokacin dakike da cikin Boy har tsakiyan dare tadani kike zakici shashaka" da sauri Mami ta rufe fuska tajuya tafita Baba Suleman namata dariya tasan idan tace zata Kara Koda minti dayane Alhaji saiya tona asirin duka abinda tayi datana da cikin Ayaan yanda yake cikin farin cikin nan. Kaceme wa anguwan yayi dan Abba kyauta yadinga yi harda na innanaha.