Sashe 28
Sangartattce Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bude mota yay yafito sabida hango Malam dayayi yana shirin fitowa daga gida adan kunyace ya dukar dakai ganin Baba na kallonshi dudda hankalinshi atashe yake hakan bai boye farin cikin ganinshi dayayi ba, ahankali yace "ina yini Abba" murmushi Baba yayi yace "barka dazuwa saukan yaushe? Yasu Alaji da kowa da kowa" ahankali yace "Alhamdulillah sunce agaishe ku" girgiza kai Baba yayi yace "kaga ikon Allah yanzu hakafa fita zanyi nem mota ahanya, dan matar takace ba lapiya yanzun nan daga wajen jarabawan tasu ce aka kawota ma, cha nayi nasamo sai muzo akaita asibiti amma tunda kaga Allah yakawo ka ai sai kadubata" dan murmushi yayi yace "meke damunta Abba?" ajiyar zuciya Baba yadan yi yace "wanan dai matsalar cikin dana fada muku tanada shi, wai bawon ayaba ta taka a makaranta shine fa tafadi, mu shiga ciki ka dubata" gaba Baba yayi yana biye dashi a tsakar gida har dakin nashi, aiko tundaga zaure yakejin ihun nata tsaki yadanja wanda shi kadai zai iya jin karanta. Sallama Baba yayi ya shiga dakin daidai lokacin ta kara kankame hannun su Mama kaman zata shide tace "Mama Mama wlh zafin yakaru kaman wurin zai farke" dan leko dakai yayi tabayan Baba ya kalleta kitson shiku ne akanta manya da kanana idan akai babba daga sai ayi karami siriri guda daya, tsawon shikun har bayanta yakai jelar nata lilo sabida yanda take jujjuya kai, dan makalen dan kunnene akunnenta ja, ya gangaro xuwa jikinta dake cikin farin shimi dayabi jikinta gabaki daya saikuma purple wandon da farar safan makarantar dake kafarta, gashin gaban kanta sunbi zufan datakeyi sun kwanta lub lub idanunta sunyi jajir danhar kumbura sunyi tsabagen kuka, yanda ta kakkame su Mama tarike su kace a nakuda take, ganinshi yasa su Mama duk suka mike tsaye a kunyace siriki yazo, dukar dakai yay ya gidansu suka amsa sunamai barka da zuwa kafin duk su fita dakin su ka barta akan tabarman tana uban kuka, karasawa inda take Baba yayi ya kalli Ayaan da har lokacin yake tsaye a inda yake kai akasa yace "karaso ka dubata Ayaan" kara fashewa tai dawani sabon kuka jin sunan da Baba yakira, ahankali ya tako yazo gefen Baba ya tsaya akaro nabiyu ya daga kai ya kalleta aiko suka hada ido da sauri ya dauke kai, Baba yace "dubata ina zuwa" fashewa tayi da kuka sosai ta damke babbar rigan Baba tana kuka tace "Baba ni bazai dubani ba nidai ka kaini asibiti Baba zafi yakeminin sosai wlh" karban babbban rigan shi Baba yayi yace "kagamin shirme keda baki da lpy kuma kice likita bazai dubaki ba" ya kalli Ayaan yace "karka biye mata dan Allah rakinta yawa ne dashi wlh, yarinya ba dauriya ko kadan" Baba yay ficewar shi yana korafin halinta.
Ihu tayi da saida ya daura hanunshi akunne. "wayyo Allah na Baba dan Allah kadawo, cikina Baba, mutuwa zanyi, wayyo Allah na na banu na" kukan ta taciagaba dayi tana jujjuga kai ta daddaga hannayen ta sama tana yayyarfe su tsabagen raki, ahankali ya daga kai ya kafe cikinta da ido dake a shafe ta shimi, ta gefen haggunne yaga shimin yadanyi tudu, dan matsawa yay kusa da ita fuska adaure, duk uban kukan datake da zafin da cikin ke mata bai hanata tattaro ragowan karfin daya ragemata ba ta matsa baya da sauri cikin kuka tace "mehaka malam" wani irin wulakantattcen kallo yamata batare daya daga murya ba gudun kar ajisu yace "ke banason rashin hankali" yakara matsawa kusa da ita matsawa tayi da sauri sai kuma tafasa uban ihun dayasa ya bugi bakin ta yace "wlh kika karamin irin ihun nan saina fasa miki baki" yana fadin haka yasa hannu akan shimin jikinta yana wani irin tabe fuska ya yaye shimin zuwa sama hakan ya bayyanar da shafefen cikin ta fari, wajen ciwon ya dade yana kallo yanda wurin ya kumbura yay ja kafin ya kalli fuskarta yanda take hawayen ba kakkautawa ga uban zufan da goshin ta keyi sabida wahala, ahankali ya mika hannu zai taba wurin da sauri ta rike hanunshi tafashe dawani irin kuka tana kokarin tashi zaune amma takasa ta kalleshi da rinannun idanunta tareda kara cukwuikuye hanunshi cikin nata tace "dan Allah, dan Allah, karka taba wlh zafi yakeyi inka taba mutuwa zanyi dan Allah" hanunshi yabi da kallo hakan yasa ta sakeshi atsorace tana kuka, yabi hanun da kallo yanda zufan hanunta ya jikamai hannu kaman yasa hannun aruwa, dan ajiyar zuciya ya sauke kafin ya sanya dayar hanun nashi a aljihu yaciro handky ya goge zufan sanan yakara maida hanun zai taba wurin cikin kuka sosai tafara kokarin tare hanunshi kama hannayen nata yayi da hannu daya fuska adaure kafin yakai hannunshi ahankali ya daura akan wurin, ihu tayi cikin kuka kirjinta na bugawa sosai, shiru yadanyi kaman mai nazarin abu kafin ya gangaro da hanunshi kasan ciwon kadan ya danne da karfi, wani irin ihu tayi da saida ta zaburo ta dago kanta ta daura akan fuskarshi dan yadan rankwafo sabida akwance take, tsabagen azafa yasa tafara jujjuya fuskarta akanshi gabaki daya zuban datai agoshi da hawayen ta sharemai su tass a fuskarshi tana kuka, cire hannun yay ya tureta da karfi takoma ta kwanta tana kuka yace "wat d heck! Are u mad" tsaki yayi yamike tsaye yadau handky yana share fuskarshi dashi, sanan yafita daga dakin rai abace. Ganin su Baba a tsakar gidan yasa yadan kakalo murmushi, Baba yace "mecece matsala Ayaan?" dan dukar dakai yayi sabida kunyar Abba dayakeji ahankali yace "Abba tun yaushe take ciwon nan?" karaf Baaba ta chabe tace "yafi shekara biyu fa tafara har yazo yafara girma kullum inyafara saidai ai addu'a abata" ahankali ya gyada kai yanadan tunani saikuma ya kalli Abba yace "ina ganin Appendix ne, yay girma har ya rika haka, yanzu inaso zan tafi da ita asibitin danake aiki a kano zamuje ai yan gwaje gwaje inhar shine to dole operation za'a mata acire tahuta" salati su Mama keyi kaman wani baban abu, shi abin ma yaso bashi dariya yadan daure Baba ne ya nisa yace "shikenan Ayaanu ai matar kace duk yanda kace hakan za'ayi Allah dai ya bata lpy, yasa kuma muji alheri" Ameen duk sukace yadan kalli Mama yace "wazai bimu dan dole wani yabimu dazai riketa amota ni ina tuki" Mama da Umma shiru sukayi ina zasu wani iya zuwa gidan surukai hakan yasa Baaba tace "muje nabiku, bari naje nahado kayana" takalli Mama tace "hada mata nata itama" da sauri yace "a'a tanada kayanta achan" murmushi kowa yayi, Baba yace "muje waje sa fito da ita insun shirya" bin Baba yayi sukai waje, nan da nan Baaba taje tahado kayanta karban jakan yayi yasaka mata a boot itakuma ta shige gida, ba'a jimaba suka fito dauke da Bilkisu da aka chanxa mata kasa zuwa doguwar rigan atampa brown da hijabi milk sai uban kuka take kaman ana yankata sata sukai amota Baba ma ta shiga Baba yamusu sallama Ayaan yatada motar su Baba suka bisu da addu'a sai kano.
[7/17, 12:31 PM] +234 814 359 8303: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦
Maman Abd Shakur
37 - 38
Acikin mota haka ta dinga uban kuka dukta rukunkume Baaba daketa bata baki, sai satan kallonta yake ta madubin gaban mota ahaka ta dinga kuka har daga baya wani irin wahalallen bacci yay gaba da ita. "thank God" yafada dan wlh kukan ya cikamai kunne, Baaba dake wurin ne daya mata tsawa shifa bayason iskance iskancen mata da rakin nan fa, nonsense.
Acikin wani ubansu asibiti yay parking yafito da hannu yama wasu nurses guda biyu dake reception alamun suzo da gado da sauri ko suka gangaro gadon suka zo suka gaishe shi batare daya amsaba ya bude bayan motar inda suke ya sakanma Baaba murmushi sanan ya nuna musu ita yace "kuciro ta ahankali karta tashi" matsawa baya yayi yaciro waya yana daddannawa suna fara dagata ta bude idanunta dake buduwa da kyar sabida nauyin dasukai mata fashewa tai da wani irin wahalallen kuka ta rirrike Baaba hakanan dai suka fito da ita suka sata akan gado sai alokacin ya dago kai ya kallesu batare daya kalleta ba dan mugun haushin kukan datake yi yake yace "to my office" wucewa da ita sukayi Baaba nabiye dasu yadau waya yakira matar dake scanning a hospital din yace amata, nan fa aka kaita hadadden office din nashi akazo akafara scanning.
Ihu tayi da saida ya daura hanunshi akunne. "wayyo Allah na Baba dan Allah kadawo, cikina Baba, mutuwa zanyi, wayyo Allah na na banu na" kukan ta taciagaba dayi tana jujjuga kai ta daddaga hannayen ta sama tana yayyarfe su tsabagen raki, ahankali ya daga kai ya kafe cikinta da ido dake a shafe ta shimi, ta gefen haggunne yaga shimin yadanyi tudu, dan matsawa yay kusa da ita fuska adaure, duk uban kukan datake da zafin da cikin ke mata bai hanata tattaro ragowan karfin daya ragemata ba ta matsa baya da sauri cikin kuka tace "mehaka malam" wani irin wulakantattcen kallo yamata batare daya daga murya ba gudun kar ajisu yace "ke banason rashin hankali" yakara matsawa kusa da ita matsawa tayi da sauri sai kuma tafasa uban ihun dayasa ya bugi bakin ta yace "wlh kika karamin irin ihun nan saina fasa miki baki" yana fadin haka yasa hannu akan shimin jikinta yana wani irin tabe fuska ya yaye shimin zuwa sama hakan ya bayyanar da shafefen cikin ta fari, wajen ciwon ya dade yana kallo yanda wurin ya kumbura yay ja kafin ya kalli fuskarta yanda take hawayen ba kakkautawa ga uban zufan da goshin ta keyi sabida wahala, ahankali ya mika hannu zai taba wurin da sauri ta rike hanunshi tafashe dawani irin kuka tana kokarin tashi zaune amma takasa ta kalleshi da rinannun idanunta tareda kara cukwuikuye hanunshi cikin nata tace "dan Allah, dan Allah, karka taba wlh zafi yakeyi inka taba mutuwa zanyi dan Allah" hanunshi yabi da kallo hakan yasa ta sakeshi atsorace tana kuka, yabi hanun da kallo yanda zufan hanunta ya jikamai hannu kaman yasa hannun aruwa, dan ajiyar zuciya ya sauke kafin ya sanya dayar hanun nashi a aljihu yaciro handky ya goge zufan sanan yakara maida hanun zai taba wurin cikin kuka sosai tafara kokarin tare hanunshi kama hannayen nata yayi da hannu daya fuska adaure kafin yakai hannunshi ahankali ya daura akan wurin, ihu tayi cikin kuka kirjinta na bugawa sosai, shiru yadanyi kaman mai nazarin abu kafin ya gangaro da hanunshi kasan ciwon kadan ya danne da karfi, wani irin ihu tayi da saida ta zaburo ta dago kanta ta daura akan fuskarshi dan yadan rankwafo sabida akwance take, tsabagen azafa yasa tafara jujjuya fuskarta akanshi gabaki daya zuban datai agoshi da hawayen ta sharemai su tass a fuskarshi tana kuka, cire hannun yay ya tureta da karfi takoma ta kwanta tana kuka yace "wat d heck! Are u mad" tsaki yayi yamike tsaye yadau handky yana share fuskarshi dashi, sanan yafita daga dakin rai abace. Ganin su Baba a tsakar gidan yasa yadan kakalo murmushi, Baba yace "mecece matsala Ayaan?" dan dukar dakai yayi sabida kunyar Abba dayakeji ahankali yace "Abba tun yaushe take ciwon nan?" karaf Baaba ta chabe tace "yafi shekara biyu fa tafara har yazo yafara girma kullum inyafara saidai ai addu'a abata" ahankali ya gyada kai yanadan tunani saikuma ya kalli Abba yace "ina ganin Appendix ne, yay girma har ya rika haka, yanzu inaso zan tafi da ita asibitin danake aiki a kano zamuje ai yan gwaje gwaje inhar shine to dole operation za'a mata acire tahuta" salati su Mama keyi kaman wani baban abu, shi abin ma yaso bashi dariya yadan daure Baba ne ya nisa yace "shikenan Ayaanu ai matar kace duk yanda kace hakan za'ayi Allah dai ya bata lpy, yasa kuma muji alheri" Ameen duk sukace yadan kalli Mama yace "wazai bimu dan dole wani yabimu dazai riketa amota ni ina tuki" Mama da Umma shiru sukayi ina zasu wani iya zuwa gidan surukai hakan yasa Baaba tace "muje nabiku, bari naje nahado kayana" takalli Mama tace "hada mata nata itama" da sauri yace "a'a tanada kayanta achan" murmushi kowa yayi, Baba yace "muje waje sa fito da ita insun shirya" bin Baba yayi sukai waje, nan da nan Baaba taje tahado kayanta karban jakan yayi yasaka mata a boot itakuma ta shige gida, ba'a jimaba suka fito dauke da Bilkisu da aka chanxa mata kasa zuwa doguwar rigan atampa brown da hijabi milk sai uban kuka take kaman ana yankata sata sukai amota Baba ma ta shiga Baba yamusu sallama Ayaan yatada motar su Baba suka bisu da addu'a sai kano.
[7/17, 12:31 PM] +234 814 359 8303: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦
Maman Abd Shakur
37 - 38
Acikin mota haka ta dinga uban kuka dukta rukunkume Baaba daketa bata baki, sai satan kallonta yake ta madubin gaban mota ahaka ta dinga kuka har daga baya wani irin wahalallen bacci yay gaba da ita. "thank God" yafada dan wlh kukan ya cikamai kunne, Baaba dake wurin ne daya mata tsawa shifa bayason iskance iskancen mata da rakin nan fa, nonsense.
Acikin wani ubansu asibiti yay parking yafito da hannu yama wasu nurses guda biyu dake reception alamun suzo da gado da sauri ko suka gangaro gadon suka zo suka gaishe shi batare daya amsaba ya bude bayan motar inda suke ya sakanma Baaba murmushi sanan ya nuna musu ita yace "kuciro ta ahankali karta tashi" matsawa baya yayi yaciro waya yana daddannawa suna fara dagata ta bude idanunta dake buduwa da kyar sabida nauyin dasukai mata fashewa tai da wani irin wahalallen kuka ta rirrike Baaba hakanan dai suka fito da ita suka sata akan gado sai alokacin ya dago kai ya kallesu batare daya kalleta ba dan mugun haushin kukan datake yi yake yace "to my office" wucewa da ita sukayi Baaba nabiye dasu yadau waya yakira matar dake scanning a hospital din yace amata, nan fa aka kaita hadadden office din nashi akazo akafara scanning.