Sashe 78
Sangartattce Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dawani irin ihu ta tashi daga nauyayyen baccin datake yi da magriba nan, cikinta dataji yana mata wani irin zafi ta shafa saikuma tafara waige waigen dakin da babu kowa sai ita saikuma kiraye kirayen sallan magrib dayacika unguwan, wani irin jumping tayi ta sauko daga gadon tai hanyar kofa batare databi takan hijabin taba, sauka tai kasa tana wani irin kuka tana kalle kalle babu kowama afalon, kofa tabude tafice da gudu tana kuka tai gate kasancewar masu gadi basu santa ba basu hanata fita ba da gudu tai waje tana kuka tana kalle kalle tana gudu, tai saman layi hanyar dazai sadata da titi zata fita daga anguwan daga ita sai doguwar rigan jikinta da black hula ko slippers babu akafarta sai uban kuka take, adaidai tabakin layin Aaman ya sanyo kan motar shi ciki kaman daga sama ya hango Bilkisu yanda take gudu tana kuka tana kalle kalle kana ganin ta kasan batasan inda kanta yakeba, parking yayi da sauri yafito yasha gabanta ganin ko lura dashima batayiba yace "Bilkisu ina zaki? Bakisan ko ina agarin nanba, mutafi gida" bangajeshi tayi tana kuka sosai zata gudu da sauri ya riko hanunta tawani irin fasa ihu tanaso ta fizge hanun tana neman cizon shi, janta yayi da karfi da yaji yasata amota yarufe yajuya ya shiga yaja motar yana kaiwa gate Mum da Ummy harda mai gadinsu suma sun fito hankalin su duk atashe, awajen yay parking yafito, mum takara so wajen da sauri tana kallon yanda take kuka, Bude kofar inda take tayi ta duko ta shafa fuskarta tace "maisa kike kuka haka daughter harkika fita, kodan bakiga kowa bane, salla mukeyi saisa zomuje gida" hanunta Mum takamo tafito da ita, daura hanunta daya tayi akan cikinta sosai take wani irin kuka sukai cikin gida da ita, da kyar Mum tasata tayo wanka Ummy tafito mata dawani simple riga tasaka duk sun damu, abinci ma Mum da kanta tabata sanan suka sata tai salla kafin abata maganin dare tana sha ba dadewa bacci yay gaba da ita sai uban ajiyar zuciya take saukewa, Mum ta kalli Ummy dake zaune gefenta tace "ki zauna da ita karta kara tashi taga bakowa" gyada mata kai Ummy tayi hakan yasa ta juya tafita daga dakin abakin kofar dakin taga Aaman ya tsaya ya jingina da bango yay shiru kaman mai tunani murmushi tamai tace "don't worry tai bacci, oya muje kaban labari how did d blood test go" dakinta ta shiga yabi bayanta, bowl din slice fruits dayagani akan bed din Mum ya dauka ya rike fork yadebo yakai baki saida ya shanye sanan ya kalli Mum yadan yatsine fuska yace "Mum I can't marry her, am even waiting for Dad yadawo sabida yakira parents dinta, we both are AS, AS, gaskiya I can't marry her is way too risky, banison na haifo yara sickla suzo duniya suyita wahala kullum muna hanyar hospital, thank God sef bawani sabawa mukayi da itaba, itama she's very cool with our decision mun janye zanxen auren dama tanada wanda takeso" gyada kai Mum tayi saikuma tace "kaifa?" dan lumshe ido yayi yadaura kanshi akan kafadarta, hanun tasa ta shafa sajen shi, ahankali yace "Allah zai bani wata mesona tagari Mum in sha Allah, aure lokaci ne dazaran lokacin yayi ko bacci nake saikun mini" kumatun shi Mum taja hakan yasa yay dan kara zaiyi magana sukaji wani irin ihun Bilkisu har cikin jinin jikinshi saida yaji ihun nan kafin ma Mum ta tashi shiya rigata yafita daga dakin ya bude dakin Ummi ya shiga, tana zaune kan gado sai uban kuka take rusawa hanunta akan cikinta, Ummy namata magana amma ko kallon ta batayi, ahankali yakaraso ta wajen gadon ya tsaya Mum na biye dashi hanunshi zube acikin ajihu ya kafeta da ido, dago kai tayi cikin kuka tana ganin shi takara fashewa dawani kukan tana nunashi da yatsa cikin kuka tace "ina...in..y...ina yake?" takara she magana tana kuka sosai, sassauta murya yayi ya girgiza mata kai yace "okay stop crying in kinaso nakira miki shi, zakiyi magana dashi?" da sauri ta dagamai kai tana goge kwalla tana lumlumshe ido tsabagen baccin dake fizgarta ta jinginar dakai jikin gado tana kallonshi, wayar shi yaciro daga aljihu dan shima yadamu da yanda take kukan nan, number Ayaan yaciro yay dailing harya gama ringing ba'a dagaba, sake dailing yayi har yagama ringing nanma ba'a dagaba, Mum ta kalleshi alamun andauka girgiza mata kai yayi yakara dailing akaro na uku nanma ba amsa, dan kallon fuskarta yayi ganin tai bacci yasa yadan sauke ajiyar zuciya yakalli Mum da shi take kallo, ahankali yace "Mum am feeling somehow I hope he's fine, bari naje namai addu'a Allah ya kubutar da iyayen shi" Ameen Mum tace, fita yay daga dakin Mum kuma ta zauna abakin gadon tana tofa mata addu'a tana kallon yanda ta sanya hanunta daya akan cikinta ta danne tana yatsine fuska cikin bacci.
*************************
Sosai Pops ke kuka, dago kanshi yayi asandaren ya daura akafadar shi ya kankameshi sosai yafashe dawani irin kuka mai tabarai, cikin kuka yace "tun inada shekaru ashirin aduniyar nan nai aure amma ban sami haihuwa ba, babu wani irin asibiti daban leka aduniyar nan ba, da wanda zanje nikadai da wanda zanje nida matayena amma duk maganun da likitoci zasu fadamin daya ce bana haihuwa" Bude idanunshi dake zubar da hawaye yayi ya kalli sama, cike da mugun rauni dawani irin muryan ban tausayi yace "har na cire rai na fidda tsammani, na hakura nacigaba da rayuwa kaman kowa, inada shekaru arba'in da biyar a duniyar nan Allah kamin kyautan wanan Yaron, kanuna min ba kudina zaibani haihuwa ba, kaine keda wanan ikon kuma aduk lokacin dakaga dama, ka sharemin hawaye na, kanuna mini duk wanda ya mika lamarin shi gareka tabbas ka isar masa, kamini kyautar Ayaan, kabani Ayaan" hawayen dasuka zubomai ya share tareda dago Ayaan daga kafadar shi ya kwantar dashi akan cinyar shi, yahade hannayen shi biyu yayi alamun roko yana kallon sama yace "Ya Allah, bazan tabaja da ikon kaba kai ubangiji nane duk hukuncin daka yanke min daidai ne agareni, duk duniyar nan kaikadai zan gayama bukatuna kabiya min su, Ya Allah ina mai tawasilli da sunayen ka kyawawa, Ya Allah kaine Al ahadus samadu lazi lamyalid walamyulad walam yakullahu kufwan ahad, Ya Allah kaine Al Hayyu Al Qayyum, Ya Allah kaine AL mutasarifu maijujjuya al'amura, Ya Allah na, badanni ba badan halinaba Ya Allah ina mai tawasilli da dukannin ayuyyukan alhairi danai aduniyar nan sabida kai Ya Allah, Ya Allah karkasa Ayaan yamutu yanzu, Ya Allah karka rabani da kyautar nan dakamin yanzu, Ya Allah ka tashi kafadar shi, Ya Allah, Ya Allah, Ya Ubangiji na..." Sai kuka kuma ya sake daga Ayaan daga cinyar shi ya sanya shi a jikinshi, jikinshi yay sanyi sosai ya rungume shi tsam tsam yana wani irin kuka mai sosai rai, polisawan ma sunkasa cewa komai dan suma jikinsu yay sanyi sosai idanunsu tab da kwalla, ahankali Abba yaji saukar numfashin Ayaan a wuyanshi dan kadan kuma a mugun hankali, wani irin ihu Abba yayi yaciro shi daga jikinshi yace "Alhamdulillah, Alhamdulillah, Allah na godema, Allah banda abin godiya saikai, Ya Allah thank you Ya Allah, my boy is alive, yarona is alive, mutafi asibiti" da sauri likitan dake cikin polisawan ya dubashi ya kalli CP dake kallon su yace "yes he's alive muje asibiti baya numfashi da kyau" karban shi akai daga hanun Abba, polisawan na murna suna "ashe doguwar suma ce" aka fita dashi shima Abba da bakin shi yakasa shiru sai "Alhamdulillah, Alhamdulillah yake" aka kinkime shi akai waje dashi, Mami ma haka, sanan kuma Big Mum mayya mai taurin rai harbi biyu gareta a hannu, biyu akafa, daya a kafadar haggun, dagata wasu polisawan sukayi suka sakata a motar su itada su Bala da Ayaan ya raunatar sukai asibitin polisawa da ita.
♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦
Maman Abd Shakur
90 - 91
*Momma!! You're Special!! I love the you in you!! I admire your courage!! Remember Allah is with you, u are not alone in dis journey, so let's keep fighting and pushing, you u will definitely reach dat spot dat I picture you to be. All it takes is patient u will overcome this phase of life my Momma*.
Bayan 2 weeks.
Babban dakine acikin asibitin, yana kwance akan gado sanye da white singlet da aka nannade sama kadan sabida bandejin dake cikin shi daidai inda aka ciro bullet din, saikuma dogon wandon jeans, Abba ne zaune kusa dashi da sandar dayake dogarawa yay tafiya dan tunda aka ciremai bullet din baya iya tafiya saida taimakon Sanda, saikuma Malam wanda yazo duba Ayaan yauda safe shida Raiyana dan kuka tadinga yi zata bishi ta dubo Bilkisu zuwan suma saisuka tarar da sabon labari, saikuma Baba Suleman dake zaune akan doguwar kujeran dakin, gabaki dayan su barin ma Abba yafi ramewa sosai sabida rashin lafiyan Ayaan, bugawa zuciyan shi yayi abinda ma yahana shi tashi har yanzu kenan dan sosai zuciyar shi tabugu sabida tashin hankalin daya shiga, inda akamai aiki kuwa harya soma warkewa wanda yauko gobe ma za'a cire bandejin gabaki daya.
Hankalin Abba sosai yake atashe dan basuga Bilkisu ba kuma duk wani gidajen su saida yasa aka duba koya boyeta awurinne amma babu ita, saisa addu'a kawai sukeyi Allah ya tashi kafadar shi yafada musu inda Bilkisu take.
Big Mum kuwa bayan ancire mata bullets din datasha, hanunta da Ayaan yataka yamata wasu irin karairaya ne da aka kasa gyarawa saidai aka guntule hanun gabaki daya, bayan kwana biyu aka shigar da case din kotu bayan all d evidence da lawyer dake kare Abba ya gabatar a kotu nan Alkali yay sentencing life in prison na yunkurin kinsan kai, kidnapping dakuma sauran crime dinta, taci kuka kaman idanunta su fito da guntulallen hanunta, lawyer Abba ya mikamata takardan sakin da Abba yabashi ya bata saki uku takara rushewa dawani kukan, suma su Bala duk prison din aka kaisu sai tsine ma Big Mum suke Wai ita tasasu awanan wahalan shiko pilot kuka wiwi, yanada aikin shi gashi alhaji na kyautata mai yabiye ma big mum gashinan abinda tajamai, kuka kam ya Shahi haka aka tattara su akai gidan yari dasu.
***********************
*************************
Sosai Pops ke kuka, dago kanshi yayi asandaren ya daura akafadar shi ya kankameshi sosai yafashe dawani irin kuka mai tabarai, cikin kuka yace "tun inada shekaru ashirin aduniyar nan nai aure amma ban sami haihuwa ba, babu wani irin asibiti daban leka aduniyar nan ba, da wanda zanje nikadai da wanda zanje nida matayena amma duk maganun da likitoci zasu fadamin daya ce bana haihuwa" Bude idanunshi dake zubar da hawaye yayi ya kalli sama, cike da mugun rauni dawani irin muryan ban tausayi yace "har na cire rai na fidda tsammani, na hakura nacigaba da rayuwa kaman kowa, inada shekaru arba'in da biyar a duniyar nan Allah kamin kyautan wanan Yaron, kanuna min ba kudina zaibani haihuwa ba, kaine keda wanan ikon kuma aduk lokacin dakaga dama, ka sharemin hawaye na, kanuna mini duk wanda ya mika lamarin shi gareka tabbas ka isar masa, kamini kyautar Ayaan, kabani Ayaan" hawayen dasuka zubomai ya share tareda dago Ayaan daga kafadar shi ya kwantar dashi akan cinyar shi, yahade hannayen shi biyu yayi alamun roko yana kallon sama yace "Ya Allah, bazan tabaja da ikon kaba kai ubangiji nane duk hukuncin daka yanke min daidai ne agareni, duk duniyar nan kaikadai zan gayama bukatuna kabiya min su, Ya Allah ina mai tawasilli da sunayen ka kyawawa, Ya Allah kaine Al ahadus samadu lazi lamyalid walamyulad walam yakullahu kufwan ahad, Ya Allah kaine Al Hayyu Al Qayyum, Ya Allah kaine AL mutasarifu maijujjuya al'amura, Ya Allah na, badanni ba badan halinaba Ya Allah ina mai tawasilli da dukannin ayuyyukan alhairi danai aduniyar nan sabida kai Ya Allah, Ya Allah karkasa Ayaan yamutu yanzu, Ya Allah karka rabani da kyautar nan dakamin yanzu, Ya Allah ka tashi kafadar shi, Ya Allah, Ya Allah, Ya Ubangiji na..." Sai kuka kuma ya sake daga Ayaan daga cinyar shi ya sanya shi a jikinshi, jikinshi yay sanyi sosai ya rungume shi tsam tsam yana wani irin kuka mai sosai rai, polisawan ma sunkasa cewa komai dan suma jikinsu yay sanyi sosai idanunsu tab da kwalla, ahankali Abba yaji saukar numfashin Ayaan a wuyanshi dan kadan kuma a mugun hankali, wani irin ihu Abba yayi yaciro shi daga jikinshi yace "Alhamdulillah, Alhamdulillah, Allah na godema, Allah banda abin godiya saikai, Ya Allah thank you Ya Allah, my boy is alive, yarona is alive, mutafi asibiti" da sauri likitan dake cikin polisawan ya dubashi ya kalli CP dake kallon su yace "yes he's alive muje asibiti baya numfashi da kyau" karban shi akai daga hanun Abba, polisawan na murna suna "ashe doguwar suma ce" aka fita dashi shima Abba da bakin shi yakasa shiru sai "Alhamdulillah, Alhamdulillah yake" aka kinkime shi akai waje dashi, Mami ma haka, sanan kuma Big Mum mayya mai taurin rai harbi biyu gareta a hannu, biyu akafa, daya a kafadar haggun, dagata wasu polisawan sukayi suka sakata a motar su itada su Bala da Ayaan ya raunatar sukai asibitin polisawa da ita.
♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦
Maman Abd Shakur
90 - 91
*Momma!! You're Special!! I love the you in you!! I admire your courage!! Remember Allah is with you, u are not alone in dis journey, so let's keep fighting and pushing, you u will definitely reach dat spot dat I picture you to be. All it takes is patient u will overcome this phase of life my Momma*.
Bayan 2 weeks.
Babban dakine acikin asibitin, yana kwance akan gado sanye da white singlet da aka nannade sama kadan sabida bandejin dake cikin shi daidai inda aka ciro bullet din, saikuma dogon wandon jeans, Abba ne zaune kusa dashi da sandar dayake dogarawa yay tafiya dan tunda aka ciremai bullet din baya iya tafiya saida taimakon Sanda, saikuma Malam wanda yazo duba Ayaan yauda safe shida Raiyana dan kuka tadinga yi zata bishi ta dubo Bilkisu zuwan suma saisuka tarar da sabon labari, saikuma Baba Suleman dake zaune akan doguwar kujeran dakin, gabaki dayan su barin ma Abba yafi ramewa sosai sabida rashin lafiyan Ayaan, bugawa zuciyan shi yayi abinda ma yahana shi tashi har yanzu kenan dan sosai zuciyar shi tabugu sabida tashin hankalin daya shiga, inda akamai aiki kuwa harya soma warkewa wanda yauko gobe ma za'a cire bandejin gabaki daya.
Hankalin Abba sosai yake atashe dan basuga Bilkisu ba kuma duk wani gidajen su saida yasa aka duba koya boyeta awurinne amma babu ita, saisa addu'a kawai sukeyi Allah ya tashi kafadar shi yafada musu inda Bilkisu take.
Big Mum kuwa bayan ancire mata bullets din datasha, hanunta da Ayaan yataka yamata wasu irin karairaya ne da aka kasa gyarawa saidai aka guntule hanun gabaki daya, bayan kwana biyu aka shigar da case din kotu bayan all d evidence da lawyer dake kare Abba ya gabatar a kotu nan Alkali yay sentencing life in prison na yunkurin kinsan kai, kidnapping dakuma sauran crime dinta, taci kuka kaman idanunta su fito da guntulallen hanunta, lawyer Abba ya mikamata takardan sakin da Abba yabashi ya bata saki uku takara rushewa dawani kukan, suma su Bala duk prison din aka kaisu sai tsine ma Big Mum suke Wai ita tasasu awanan wahalan shiko pilot kuka wiwi, yanada aikin shi gashi alhaji na kyautata mai yabiye ma big mum gashinan abinda tajamai, kuka kam ya Shahi haka aka tattara su akai gidan yari dasu.
***********************