Sashe 23
Sangartattce Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Wuraren 9 na safe yay sallama a bedroom din Abban wanda dagashi sai Baba Suleman dake gefenshi, fuskar Abban ya kalla aiko yaga yaramemai sosai, ahankali ya karasa shiga dakin ya gaida Baba Suleman kafin ya kalli Abba dayama ki kallonshi saima magana daya cigaba dama Baba Suleman yace "good morning Pops" ko kallonshi Abba baiyiba, first time indis life da Abba yay fushi dashi, Baba Suleman kam gimtse dariyar dake cinshi yake dan zaiso yaga yanda yayan shi zaiyi fushin nan yakai, zama kusa da Abba yayi ya daura kanshi akan kafadar Abba ahankali yace "Pops am sorry" ko kallonshi Abba baiyiba hakan yasa ya sauke ajiyar zuciya ya runtse ido sabida yanda maganan dazai fada ke mugun yimai daci a zuci da baki ahankali yace "ok na amince na yarda zan aureta" da sauri Abba ya juyo farin ciki yawani lullube shi yace "banason iskanci kafa Boy, are u serious" gyadamai kai yayi da dan murmushi ganin for d first time tunda ya shigo dakin Abba yay murmushi, da sauri Abba ya kalli Baba Suleman yace "Alhamdulillah yau juma'a ko Sulemanu?" cikin jin dadi Sulaiman yace "eh yaya""in Allah ya kaimu gobe zaria zamu da sassafe kuwa muje mu nemo mai auren ta, boy harda kai za'a sabida ku sasanta da yarinya, bari na kira Alaji Hashimu (abokin shi) ya shirya" tsayawa yay yana kallon fuskar baban nashi wanan farin ciki haka f*ck.
[7/15, 12:21 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦
Maman Abd Shakur
27 - 28
*This book is for sale in baki biyaba don't read inba hakaba u and god*
Karfe goma shadaya tamusu a kofar gidansu Bilkisu ne, duk suka fiffito daga mota sunci mayan kaya suka aika amusu sallama da Malam, cikin mintuna da basu wuce uku ba yafito aka gaggaisa sanan ya jagoran cesu zuwa cikin gida.
Falon shi yakaisu inda baban wanshi daya zo daga Sokoto yake zaune yana duba wani littafi nan fa aka fara gaishe gaishe wani sabon hira ya kashame tsakanin su, jiyake kaman ya mutu dan bakin ciki, sai bayan hiran yadan lafa ne shine Abba ya gyara zama ya kalli Yayan Baba mai suna Malam Isma'il dakuma Baba dake zaune gefenshi yace "Malam zuwan mu dinan mai dalili ce, dan da kokon baran mu muka dawo fa" dan dariya yay irin tasu ta manya ya dafa kafadar Ayaan dake sanye cikin white shadda kanshi akasa yace "dana fa yace yana ciki tunda yaga Bilkisu, shine muka zo nema mai auren ta idan za'a bamu" ya karashe maganar dawata irin murmushi akan fuskar shi, tunda yake maganar jikin Baba da Malam Isma'il yay sanyi, gyra zama yay yace "ai mutuncin kadai ya isa yasa nabaka koma me kake so, dan sanin ka danai na wanan karamin lokacin nagane kai mutum ne mai mutunci mai son jama'a ga sanin hakin musulmi, saidai wani hanzari ba gudu ba" yadanyi shiru sanan yay murmushi yace "ita yar wajen tawa Bilkisu dayake so, nariga nabada ita tun tana yar kankanuwa, namaba wani yaro na tun yana dan karami aka kawoshi karatu awajena, yanzu hakama ranan juma'a mai zuwa ne bikin su" wani irin dadi da farin ciki daya rufeshi yasa yadan murmusa kafin yadan saci kallon fuskar Abban shi, yanayin yanda yaga fuskar Abban nashi ne yasa yaji wani irin mugun tausayin tsohon yakama shi, daidai nan wayarshi yay ringing abinda ya ratsa shirun da dakin yay kenan, duba wayar yayi sanan yadan kalli Abba anatse yace "daga asibiti ne bari na amsa" excusing kanshi yayi yafita daga dakin yay hanyar zaure.
Tun safe tana gidan Baaba ana mata gyaran jiki sai yanzu aka gama fatarta har wani sheki take, maroon dogon hijabi ne ajikinta me hula sai kallon motoci biyun data gani akofar gidan su take ganin babu ko almajiri daya balle ta tambaya su waye suka zo dan antashe su sun tafi bara yasa tawuce ta shiga zaure, Isyaka data gani tsaye yana kokarin maida tawada cikin wani jaka dake makale jikin bango yasa tai murmushi zata wuce dan Baaba tace sudena zance tunda bikin yakusa, yace "bamagana amaryan alaramma" dan juyowa tai ta kalleshi saikuma tai kaman zatai kuka tace "me wai, ba kace min zaka fitaba mekakeyi da har yanzu baka tafi ba" ajiye tawadar yayi yadan matso kadan dan da gap sosai a tsakanin su ya gyara tsayuwa da kyau sanan yace "zanje na siyo fentin da za'ama dakin mune, kinga gidan mu na chan kauye badai kyau ba, akwai bishiyar mangwaro, kashu, da gwaiba a tsakar gidan mu harda na agwaluma ma" zaro manyan dara daran idonta tayi tace "da gaske" gyada mata kai yayi hakan yasa tai murmushi tana dan kare fuskar ta da hijabi ahankali yakira sunanta "Bilkisu" dago kai tayi tace "na'am" "kauyen mu akwai dadi saima bayan auren mu munje chan zaki gani kinaso na kaiki rafi?" murmushi tayi tadaga mai kai cike da kunya yay yar dariya yace "shikenan gimbiyar mata ni natafi sabon gari siyo fentin" murmushi tamai tace "adawo lpy" "insiyo miki ice cream?" a kunyace ta daga kai dariya yasake yi yace "wanan dan bakin naki ya iya shan ice cream ko gimbiyar mata" da dan gudunta ta juya zata zata bude kofa ta tsaya chak numfashin ta na barazanar barin kirjinta ganinshi tsaye rike da waya yana mata wani irin kallo, Allah kadai yasan tun yaushe ya shigo zauren dan daga ita har Isyaka babu wanda ya lura dashi, wani irin kallo yamata kafin yama Isyakan dashima ya tsaya turus yana kallon bakon Malam, wani irin dogon tsaki yaja musu yace "bunch of villagers" yafita daga zauren ya jingina da mota yana tattaba waya, bude kofa tayi jiki asanyaye ta shiga cikin gidan nasu batare da tama sake waigawa bayaba, dakin Umma ta shiga ta zauna agefen Raiyana dake tsince shinkafa tana maida numfashi ganin zuciyarta nata bugawa.
Yakai kusan 20mins awaje yaga su Malam sun rako su Baba, idanunshi ya sauke akan Pops ganin yanda duk jikinshi yay sanyi yakoma kaman mara lpy lpy yasa yaji duk wani iri, lallai wanan abu ya shiga ran Popsy sosai, sallama su Malam suka musu shikuma ya kalli Abba dayay wani iri ahankali yace "Pops kutafi ni anjima zan dawo sabida anyi inviting dina zuwa wani induction ceremony anan shika" asanyaya Abba yace "to saika dawo" yabude mota ya shiga su Baba Suleman man ma suka shiga driver yajasu suka bar wajen bin motar yay da kallo kafin ya bude dayar motar ya shiga yabar anguwan.
Wuraren la'asar Isyaka yadawo bayan ya sauka daga bus yafara dandarowa layinsu, tunda yake tafiya yaketa kallon wata bakar van dake pake agaban wani gida anan anguwan tasu, gadaishi gilashin motan bakake dan haka baya ganin naciki, tafiya yaciga ba dayi anatse kaman daga sama yaga wasu samari uku sun sha gabanshi, kafin yay tunani ko yama kawo wani abu aranshi yaga sun fesamai wani abu kaman turare a fuska daga nan kuma bai sake sanin inda kanshi yakeba.
Da sassafe wanan bakar Van dinan tai parking abakin layinsu aka bude yafito, yana fitowa Van din yatafi, ahankali yadinga tafiya harya karaso gidansu su da Malam yaci karo akofar gida yace "ina ka kwana Isyaka?" murmushi ya kakalo yace "Allah taimaki malam naje nai fentin gidan ne" kallo malam ya bishi dashi kafin chan yace "maiya faru to duk na ganka wani iri?" murmushi yay yace "Allah taimaki malam bansami bacci bane, gabaki daya aiki na dinga yima gidan jiya" Malam yay murmushi yace "ayyo to jeka huta Allah maka albarka" da Ameen ya amsa kafin yawuce ciki.
Wasa wasa fa biki ya kankama Amarya gyra take sha ba kadan ba, Mama nayi Umma nayi Baaba nayi, tai wani irin fresh tai bulbul fatarta dakeda mugun taushi yakara wani extra taushin, Walawa ma datagan ta tace abubuwa sun kara manya Isyaka yasamu na sakawa abaki yay bacci aiko tabuga mata dundu.
[7/15, 12:21 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦
Maman Abd Shakur
27 - 28
*This book is for sale in baki biyaba don't read inba hakaba u and god*
Karfe goma shadaya tamusu a kofar gidansu Bilkisu ne, duk suka fiffito daga mota sunci mayan kaya suka aika amusu sallama da Malam, cikin mintuna da basu wuce uku ba yafito aka gaggaisa sanan ya jagoran cesu zuwa cikin gida.
Falon shi yakaisu inda baban wanshi daya zo daga Sokoto yake zaune yana duba wani littafi nan fa aka fara gaishe gaishe wani sabon hira ya kashame tsakanin su, jiyake kaman ya mutu dan bakin ciki, sai bayan hiran yadan lafa ne shine Abba ya gyara zama ya kalli Yayan Baba mai suna Malam Isma'il dakuma Baba dake zaune gefenshi yace "Malam zuwan mu dinan mai dalili ce, dan da kokon baran mu muka dawo fa" dan dariya yay irin tasu ta manya ya dafa kafadar Ayaan dake sanye cikin white shadda kanshi akasa yace "dana fa yace yana ciki tunda yaga Bilkisu, shine muka zo nema mai auren ta idan za'a bamu" ya karashe maganar dawata irin murmushi akan fuskar shi, tunda yake maganar jikin Baba da Malam Isma'il yay sanyi, gyra zama yay yace "ai mutuncin kadai ya isa yasa nabaka koma me kake so, dan sanin ka danai na wanan karamin lokacin nagane kai mutum ne mai mutunci mai son jama'a ga sanin hakin musulmi, saidai wani hanzari ba gudu ba" yadanyi shiru sanan yay murmushi yace "ita yar wajen tawa Bilkisu dayake so, nariga nabada ita tun tana yar kankanuwa, namaba wani yaro na tun yana dan karami aka kawoshi karatu awajena, yanzu hakama ranan juma'a mai zuwa ne bikin su" wani irin dadi da farin ciki daya rufeshi yasa yadan murmusa kafin yadan saci kallon fuskar Abban shi, yanayin yanda yaga fuskar Abban nashi ne yasa yaji wani irin mugun tausayin tsohon yakama shi, daidai nan wayarshi yay ringing abinda ya ratsa shirun da dakin yay kenan, duba wayar yayi sanan yadan kalli Abba anatse yace "daga asibiti ne bari na amsa" excusing kanshi yayi yafita daga dakin yay hanyar zaure.
Tun safe tana gidan Baaba ana mata gyaran jiki sai yanzu aka gama fatarta har wani sheki take, maroon dogon hijabi ne ajikinta me hula sai kallon motoci biyun data gani akofar gidan su take ganin babu ko almajiri daya balle ta tambaya su waye suka zo dan antashe su sun tafi bara yasa tawuce ta shiga zaure, Isyaka data gani tsaye yana kokarin maida tawada cikin wani jaka dake makale jikin bango yasa tai murmushi zata wuce dan Baaba tace sudena zance tunda bikin yakusa, yace "bamagana amaryan alaramma" dan juyowa tai ta kalleshi saikuma tai kaman zatai kuka tace "me wai, ba kace min zaka fitaba mekakeyi da har yanzu baka tafi ba" ajiye tawadar yayi yadan matso kadan dan da gap sosai a tsakanin su ya gyara tsayuwa da kyau sanan yace "zanje na siyo fentin da za'ama dakin mune, kinga gidan mu na chan kauye badai kyau ba, akwai bishiyar mangwaro, kashu, da gwaiba a tsakar gidan mu harda na agwaluma ma" zaro manyan dara daran idonta tayi tace "da gaske" gyada mata kai yayi hakan yasa tai murmushi tana dan kare fuskar ta da hijabi ahankali yakira sunanta "Bilkisu" dago kai tayi tace "na'am" "kauyen mu akwai dadi saima bayan auren mu munje chan zaki gani kinaso na kaiki rafi?" murmushi tayi tadaga mai kai cike da kunya yay yar dariya yace "shikenan gimbiyar mata ni natafi sabon gari siyo fentin" murmushi tamai tace "adawo lpy" "insiyo miki ice cream?" a kunyace ta daga kai dariya yasake yi yace "wanan dan bakin naki ya iya shan ice cream ko gimbiyar mata" da dan gudunta ta juya zata zata bude kofa ta tsaya chak numfashin ta na barazanar barin kirjinta ganinshi tsaye rike da waya yana mata wani irin kallo, Allah kadai yasan tun yaushe ya shigo zauren dan daga ita har Isyaka babu wanda ya lura dashi, wani irin kallo yamata kafin yama Isyakan dashima ya tsaya turus yana kallon bakon Malam, wani irin dogon tsaki yaja musu yace "bunch of villagers" yafita daga zauren ya jingina da mota yana tattaba waya, bude kofa tayi jiki asanyaye ta shiga cikin gidan nasu batare da tama sake waigawa bayaba, dakin Umma ta shiga ta zauna agefen Raiyana dake tsince shinkafa tana maida numfashi ganin zuciyarta nata bugawa.
Yakai kusan 20mins awaje yaga su Malam sun rako su Baba, idanunshi ya sauke akan Pops ganin yanda duk jikinshi yay sanyi yakoma kaman mara lpy lpy yasa yaji duk wani iri, lallai wanan abu ya shiga ran Popsy sosai, sallama su Malam suka musu shikuma ya kalli Abba dayay wani iri ahankali yace "Pops kutafi ni anjima zan dawo sabida anyi inviting dina zuwa wani induction ceremony anan shika" asanyaya Abba yace "to saika dawo" yabude mota ya shiga su Baba Suleman man ma suka shiga driver yajasu suka bar wajen bin motar yay da kallo kafin ya bude dayar motar ya shiga yabar anguwan.
Wuraren la'asar Isyaka yadawo bayan ya sauka daga bus yafara dandarowa layinsu, tunda yake tafiya yaketa kallon wata bakar van dake pake agaban wani gida anan anguwan tasu, gadaishi gilashin motan bakake dan haka baya ganin naciki, tafiya yaciga ba dayi anatse kaman daga sama yaga wasu samari uku sun sha gabanshi, kafin yay tunani ko yama kawo wani abu aranshi yaga sun fesamai wani abu kaman turare a fuska daga nan kuma bai sake sanin inda kanshi yakeba.
Da sassafe wanan bakar Van dinan tai parking abakin layinsu aka bude yafito, yana fitowa Van din yatafi, ahankali yadinga tafiya harya karaso gidansu su da Malam yaci karo akofar gida yace "ina ka kwana Isyaka?" murmushi ya kakalo yace "Allah taimaki malam naje nai fentin gidan ne" kallo malam ya bishi dashi kafin chan yace "maiya faru to duk na ganka wani iri?" murmushi yay yace "Allah taimaki malam bansami bacci bane, gabaki daya aiki na dinga yima gidan jiya" Malam yay murmushi yace "ayyo to jeka huta Allah maka albarka" da Ameen ya amsa kafin yawuce ciki.
Wasa wasa fa biki ya kankama Amarya gyra take sha ba kadan ba, Mama nayi Umma nayi Baaba nayi, tai wani irin fresh tai bulbul fatarta dakeda mugun taushi yakara wani extra taushin, Walawa ma datagan ta tace abubuwa sun kara manya Isyaka yasamu na sakawa abaki yay bacci aiko tabuga mata dundu.