Sashe 21
Sangartattce Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
*kano*
Cikin bacci yaji Abba na bugamai kafa bude ido yayi yaga Abba ya shirya cikin hadaddiyar gizna shadda ga uban malum malum yace "jekai wanka harda kai zamu zaria bikin Bilkisu, kawani kwanta kana bacci kasan karfe nawa?" turo baki yayi Abba ya tallabemai keya ahankali yamike ya shiga bathroom.
Fridge harda su washing machine Abba yasai ma Bilkisu zai bada as gift su Mami dakuma big Mummy dasuma zasu zaria suka hada mata atampopin da lace harda turarurruka duk sunci gayu sunyi kyau. kusan 20 minute sanan yafito fuskar nan adaure, ya sanya sky blue shadda dake kyalli tsabagen kyau ya kafa wata hadaddiyar hula aka yana tafiya daidai sai uban kamshi yake. gaban mota ya shiga driver yajasu sai zaria, matayen suka fara kaiwa gida Malam ya kira Mama tamusu jagora ciki sanan Malam yama mazan jagora zuwa massallacin jumma'an dake anguwan su, bayan anyi sallan jummu'a duk aka natsu a massallaci wanda malamai da dama abokanen malam sun halarta, saikuma Isyakan dayay kyau yasha yar farar shaddar shi ta daidai kudi da mutanen shi danhar baban shi yazo daga sokoto, gakuma daliban malam gasu Abba agefe kusa da malam sai murmushi yake dudda har cikin ranshi yaso ace Bilkisu rabon danshine. 🎤 limami ya rike ya kalli Baba yace "ina angon da iyayen shi ku matso sabida adaura" tashi Isyaka dake sahu nabiyu yayi yazo gaba shidai Ayaan sai binshi yake da kallo yana wani irin tabe baki, microphone din Isyaka ya karba daga hannun limamin yay murmushi yace "inada wata yar sanarwa ne" mikamai limamu yayi ya e bismilla, karba Isyaka yayi sanan ya gyara tsayuwa ya kalli Malam da yayan shi dama duka mutanen dasuka cika masallacin makil, yay gyaran murya sanan yasake kallon malam da murmushi kekan fuskar shi yace "Allah gafarta malam gaskiya nidai nafasa auren, banison yarka Bilkisu, kayakuri bawai cin mutunci bane amma bani sonta ko kadan nafasa auren, na fasa" ya ijiye microphone din yafita daga masallacin ta kofar inda liman kejan sahu, nan fa masallaci ya kacame da surutu baban isyaka yatashi yabi yaron da sauri amma harya hau mashin yabar wajen.
Wani irin matsiyacin murmushi Ayaan yayi ya kalli fuskar malam dahar wani zufa ke ketomai, dawowa yay kaman mara lpy ma su Abba se baki suke bashi, hanun Baba Suleman yaja hakan yasa Baba Suleman dake magana dago kai ya kallai, kara janshi yayi hakan yasa yamike ya bishi abaya suka fita waje Baba Suleman yace "wai wani irin iskanci ne wanan kana ganin babanta baida lpy ne kake jawoni waje, ba yanzu zamu tafi ba leave me" Baba Suleman yay maganan cikin fushi, kaman zai mutu dan bakin ciki yadai saita kanshi yace "Baffa nizan aureta kafada ma Pops adaura auren dani dama saisa nakira ka waje nafada ma" da mugun mamaki Baba sule ke kallonshi yace "kace me?" murmushin yake yay yace "adaura dani" da gudu Baba sule ya juya yay cikin masallacin shikuma ya dunkule hannu ya daki iska. "f*ck wlh zakici ubanki ne ahannuna" azuciye ya shiga masallacin ya hango Baba sule nama Abba magana akunne tashi Abba yay tsaye yazo inda yake tsaye yace "son are u serious?" murmushi yama Abban ya gyada kai, kamashi Abba yayi yamai peck a goshi tsabagen farin ciki, kafin yajuya da sauri yakoma gaban masallacin yadau mike ya tsaya yace "asaurara jama'a, asaurara" shiru akayi duk aka maida hankali kan Abba, yay murmushi ya kalli Baba yace "dama muntaba zuwa neman ma dana auren Bilkisu amma munyi latti lokacin, to gashi dannawa har yanzu yace yana ciki fa, alfarma muke nema ataimaka mana abamu malam" "Allahu Akbar" kawai aketayi a masallacin malamai nata kabbara suna cema malam "Allah ya fitar dakai kunya" wan Baba ya kalli Malam dayay shiru yace "kabasu Bilkisu tunda danshi na sonta kaga munfita kunya" murmushi Baba yay ka kalli Abba yace "na amince kuma nabaku ubangiji Allah ya sanya albarka" zokaga murna wajen Abba da Baba Suleman kamoshi Abba yayi ya zaunar dashi kusa dashi nan fa aka gyara zama liman ya daura aure tsakanin AYAAN ABDULRASHEED DA BILKISU ABDULBASY akan sadaki dubu dari da hamsin.
[7/15, 12:21 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦
Maman Abd Shakur
25 - 26
*idan baka biyaba karka kar karanta, for sell*
Kasa bacci Abba yay ranan gabaki daya danji yayi maganar takara natsun mai azuciya sai tunane tunane yake.
Cikin bacci yaji Abba na bugamai kafa bude ido yayi yaga Abba ya shirya cikin hadaddiyar gizna shadda ga uban malum malum yace "jekai wanka harda kai zamu zaria bikin Bilkisu, kawani kwanta kana bacci kasan karfe nawa?" turo baki yayi Abba ya tallabemai keya ahankali yamike ya shiga bathroom.
Fridge harda su washing machine Abba yasai ma Bilkisu zai bada as gift su Mami dakuma big Mummy dasuma zasu zaria suka hada mata atampopin da lace harda turarurruka duk sunci gayu sunyi kyau. kusan 20 minute sanan yafito fuskar nan adaure, ya sanya sky blue shadda dake kyalli tsabagen kyau ya kafa wata hadaddiyar hula aka yana tafiya daidai sai uban kamshi yake. gaban mota ya shiga driver yajasu sai zaria, matayen suka fara kaiwa gida Malam ya kira Mama tamusu jagora ciki sanan Malam yama mazan jagora zuwa massallacin jumma'an dake anguwan su, bayan anyi sallan jummu'a duk aka natsu a massallaci wanda malamai da dama abokanen malam sun halarta, saikuma Isyakan dayay kyau yasha yar farar shaddar shi ta daidai kudi da mutanen shi danhar baban shi yazo daga sokoto, gakuma daliban malam gasu Abba agefe kusa da malam sai murmushi yake dudda har cikin ranshi yaso ace Bilkisu rabon danshine. 🎤 limami ya rike ya kalli Baba yace "ina angon da iyayen shi ku matso sabida adaura" tashi Isyaka dake sahu nabiyu yayi yazo gaba shidai Ayaan sai binshi yake da kallo yana wani irin tabe baki, microphone din Isyaka ya karba daga hannun limamin yay murmushi yace "inada wata yar sanarwa ne" mikamai limamu yayi ya e bismilla, karba Isyaka yayi sanan ya gyara tsayuwa ya kalli Malam da yayan shi dama duka mutanen dasuka cika masallacin makil, yay gyaran murya sanan yasake kallon malam da murmushi kekan fuskar shi yace "Allah gafarta malam gaskiya nidai nafasa auren, banison yarka Bilkisu, kayakuri bawai cin mutunci bane amma bani sonta ko kadan nafasa auren, na fasa" ya ijiye microphone din yafita daga masallacin ta kofar inda liman kejan sahu, nan fa masallaci ya kacame da surutu baban isyaka yatashi yabi yaron da sauri amma harya hau mashin yabar wajen.
Wani irin matsiyacin murmushi Ayaan yayi ya kalli fuskar malam dahar wani zufa ke ketomai, dawowa yay kaman mara lpy ma su Abba se baki suke bashi, hanun Baba Suleman yaja hakan yasa Baba Suleman dake magana dago kai ya kallai, kara janshi yayi hakan yasa yamike ya bishi abaya suka fita waje Baba Suleman yace "wai wani irin iskanci ne wanan kana ganin babanta baida lpy ne kake jawoni waje, ba yanzu zamu tafi ba leave me" Baba Suleman yay maganan cikin fushi, kaman zai mutu dan bakin ciki yadai saita kanshi yace "Baffa nizan aureta kafada ma Pops adaura auren dani dama saisa nakira ka waje nafada ma" da mugun mamaki Baba sule ke kallonshi yace "kace me?" murmushin yake yay yace "adaura dani" da gudu Baba sule ya juya yay cikin masallacin shikuma ya dunkule hannu ya daki iska. "f*ck wlh zakici ubanki ne ahannuna" azuciye ya shiga masallacin ya hango Baba sule nama Abba magana akunne tashi Abba yay tsaye yazo inda yake tsaye yace "son are u serious?" murmushi yama Abban ya gyada kai, kamashi Abba yayi yamai peck a goshi tsabagen farin ciki, kafin yajuya da sauri yakoma gaban masallacin yadau mike ya tsaya yace "asaurara jama'a, asaurara" shiru akayi duk aka maida hankali kan Abba, yay murmushi ya kalli Baba yace "dama muntaba zuwa neman ma dana auren Bilkisu amma munyi latti lokacin, to gashi dannawa har yanzu yace yana ciki fa, alfarma muke nema ataimaka mana abamu malam" "Allahu Akbar" kawai aketayi a masallacin malamai nata kabbara suna cema malam "Allah ya fitar dakai kunya" wan Baba ya kalli Malam dayay shiru yace "kabasu Bilkisu tunda danshi na sonta kaga munfita kunya" murmushi Baba yay ka kalli Abba yace "na amince kuma nabaku ubangiji Allah ya sanya albarka" zokaga murna wajen Abba da Baba Suleman kamoshi Abba yayi ya zaunar dashi kusa dashi nan fa aka gyara zama liman ya daura aure tsakanin AYAAN ABDULRASHEED DA BILKISU ABDULBASY akan sadaki dubu dari da hamsin.
[7/15, 12:21 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦
Maman Abd Shakur
25 - 26
*idan baka biyaba karka kar karanta, for sell*
Kasa bacci Abba yay ranan gabaki daya danji yayi maganar takara natsun mai azuciya sai tunane tunane yake.