Sashe 86
Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kamar kada nabi bayansa sai da na mike na shiga dakin na sameshi zaune a bakin gado yana kwance necktie din wuyanshi. kallona yayi nan naga yanda kwayoyin idanunsa suka sanja a nutse nace." Da alama dai ba kajin dadi." Shuru yayi baice min komai ba ya kwance agogon hannunsa ya ajiye kan bedside trouser din jikinsa ya cire ya kwanta daga shi sai gajeran wando. Zama nayi kusa dashi da fadin." Ba za kayi wanka ba zaka kwanta ga abinci can yana jiran ka."
"Babu wani abu da zan iya gabatarwa a halin yanzu." A nutse nace."Saboda me ko wani abu na damunka." ?
Ido ya 'kura min yana min wani irin kallo lokaci guda na fahimci abinda yake da akwai. 'Bata raina nayi na fara kokarin barin gurin. da sauri ya janyo hannuna na afka kanshi, rungumeni yayi tsam-tsam a jikinsa yana shashshafa ni! "Kada kice zaki hana ni don Allah ki bari nayi koda sau d'aya ne wallahi da masifar sha'awa na yini da kyar na dinga gabatar da al'amura na ki taimaka min kinji Auntyna."
Ajiyar zuciya na sauke nace."Khalid ka iya dad'in baki idan kana neman biyan bukatarka ko me yasa wai baka ganin mutuncina sai sanda kake bukata ta."
Yana kesses din fuskata yace."Aa ni kinyi min mummunar fassara sam ba haka nake ba mutukar kinga ina miki fad'a akan wani dalili ne na daban amma ba wannan ba."
Shuru kawai nayi masa sabida nasan duk tawayen da zanyi masa ba zanci riba ba tunda ya riga ya matseni nasan sai ya biya bukatarsa.
Sosai naji jiki a hannunsa kafin ya saurara min ina kallonsa yasa wandonsa ya nufi toilet domin tsarkake jikinsa.........Har ya fito ban motsa ba ina kwance a gadon zazzafan zazzabi ya rufe ni.
Sai da ya kimtsa jikinsa yazo ya tsaya a kaina da fadin." Har yanzu baki tashi ba ko dai sai na kara wani." ? Ido a rufe nace." Zazza'bi ne ya rufe ni wallahi."
Yace."Sannu ki daure ki tashi ki wanke najasar dake jikin ki ina falo ina jiran ki." Hanyar fita ya kama Idona na bude ina kallonsa yana kokarin bude kofa nace." Kazo ka taimaka min mana kaina yayi min nauyi sosai."
Dawo wa yayi ya mikar dani tsaye ya kalleni da fadin."Ko na d'auke ki ne.''? girgiza kaina nayi kawai nasa hannuna a kafadarsa ya rike ni muka nufi toilet din. sai da ya tabbatar ta fara wankan sannan ya fita daga bandakin.
Koda na fito daga toilet din kayan bacci kawai nasa nasha paracetamol na nemi guri na kwanta bacci mai nauyi ne ya dauke ni.............Can cikin bacci na dinga jin magana da sauri na bude idona yana tsaye a kaina magana yake akan na tashi na bashi abinci.
Takaici kamar ya kashe ni nace."Don Allah yau d'aya kaje ka zuba abincinka da kanka wai kai ba kai wa mutane uziri ne.''?
A hasale yace."Ni kike wa tsawa."!? Na daga masa hannu da fadin." Kaga yanzu dare ne bana bukatar hayaniya bayan haka kuma nace maka bani da lafiya me yasa ba zaka tausaya min ba." Wani irin kallo ya watsa min kafin yaja tsaki mai karfi ya bar gurin. kallon mamaki nake masa har ya fita daga dakin.
Washe gari da safe da rashin karfin jiki na tashi amma dai hakan bai hana ni yin ayyuka na ba yana kwance yana bacci na kammala komai na zauna ina tashinsa.
Ido ya bude da fadin."Malama ki kyaleni na huta bacci nakeji." Daure zuciyata nayi nace."Ba zaka fita ba kenan."? banza yayi min yaja bargo ya rufe jikinsa.
Nace."Jiya Gwaggo tazo ta bani sa'ko gurin ka.'' Kallona yayi da lumassaun idanunsa, nace."Gwaggo tace lallai kaje tana neman ka." Idonsa ya rufe da fadin."Naji sai na tashi a bacci zanje." Ba tare da nace uffan ba na mike... ina kokarin fita kira ya shigo wayarsa. " Zo ki miko min waya ta." Yafad'a ba tare da ya bude idonsa ba, ko kallonsa banyi ba na bude kofa na futa daga dakin.
Ransa ya 'baci sosai da abinda tayi masa ya mike cikin kasala da bacci ya dauki wayar yana dubawa sai yaga Jamila ce. Wayar yasa a kunnansa da sallama ciki-ciki a bakinsa.
"Yaya Khalid kazo baby naso yaji d'umin ka." Jamila ce ke wannan maganar.
Cikin yanayi na me jin bacci yace."Ki bashi hakuri kafin nazo yanzu bacci ne a idona amma daga na tashi zan shigo na gaisa dashi.
Fashewa tayi da kukan shagwaba da fad'in."Ni dai don Allah kazo yanzu muke so mu ganka." Ajiyar zuciya ya sauke yace." To daina kuka gani nan zuwa." Kashe wayar yayi ya lalubi singlet dinsa yasa.....Ina zaune a daining ina karyawa ganin ya kama hanyar fita yasa na bishi da kallo koda ya fita din kasa hakuri nayi sai da naje na daga labulan window ina lekansa nan naga ya nufi Side din Jamila, girgiza kaina kawai nayi na koma na zauna Wato na fad'a masa Gwaggo na nemansa yana masifa amma yanzu gashi matarsa ta kirashi ya tafi Allah ya kyauta.
Ita kuwa Jamila dama da wata manufa ta kirashi koda ya shiga gurin nata rikeshi tayi ta dinga tsokano masa da sha'awa dama me neman kuka ne nan take ya turmushe ta a gado ya shiga biyan bukatarsa ya manta da sharad'in Likitansu.
Sai waje sha d'aya ya shigo ko kallon inda nake zaune beyi ba ya bude dakinsa ya shiga ya kwanta ya cigaba da baccinsa.
Misalin karfe biyu da rabi na rana Uwale tazo gidan cikin girma da mutunci na tar'be ta muka gaisa sosai na bata abinci taci ta koshi nan take sheda min cewa tazo duba jikin Jamila ne da yake kwana biyu taje kauye ziyara sai jiya ta dawo shine data shiga gidan Gwaggo take fada mata shine tace yana da kyau tazo ta dubata tunda an zama d'aya.
Nace."Kwarai kuwa hakan yana da kyau bari na dauko hijabi na raka ki gurin nata.
Lokacin dana shiga dakin yana zaune akan dadduma da alamar sallah yayi ba tare dana kalleshi ba nace."Uwale ce tazo yanzu.'' Kallona yayi fuska a hade yace."Me tazo tayi ."?
Nace."Duba jikin Jamila tazo wai jiya Gwaggo take fada mata shine tazo ta dubata."
Tsaki yaja da fadin." Munafurci ne dai ya kawo ta yanzu zan korata dan ni bana son gulma da had'a husuma a gida."
Mikewa yayi zai fita na tare hanyar da fadin."Wai kai don Allah me yake damunka? me yasa dik wanda zaiyi maka alkairi sai ka mayar masa da sharri ina laifin Uwale don tazo duba matarka."
Ture ni yayi da fad'in." Uwale ba mutuniyar arziki bace shiyasa bana son mu'amularta da Gwaggo yanzu ma na tabbata sharri ne ya kawo ta gidan ba alkairi ba."
Nace."To don Allah kayi hakuri kada ka wulakantata koda ta nufe ka da sharri zai koma kanta kayi hakuri ka kyaleta."
Ba tare da ya sake magana ba ya bude kofar ya fita da sauri nabi bayansa da hijabi a jikina.
Uwale na ganinsa ta washe bakinta da fadin."Au Ashe ma maigidan yana nan Khalidu Jarumin maza na Gwaggo mijin Sa'ida da Jamila."
Duk wannan rawar jikin da take masa bai sa ya saki fuskarsa ba a dakile ya gaisheta ya kama hanyar fita Uwale jikinta yayi sanyi da wulakancin da yayi mata..........Nace."Kiyi hakuri Uwale daga bacci ya tashi shiyasa babu walwala a tare dashi.'' Ya'ke tayi tace."Aifa naga alamun haka to yanzu wannan soyayyiyar gyad'ar dana kawo muku ya zakuyi da ita.
Nace."Bari na d'an d'ibi kad'an sai ki bawa Jamila sauran nasan zata fi ni bukatarta saboda cikin jikinta."
Tace."To shikkenan kema Allah ya baki naki musha suna." murmushi nayi na amsa a cikin zuciyata.
To a takaice dai Khalid bai je kiran da Gwaggo take masa ba sai bayan kwana hudu da zuwanta gidan........Koda yaje gidan Gwaggo kin kallonsa tayi sai da ya rarrasheta sannan ta saurareshi Tace."Khalid ka watsar dani kana nuna min ban isa da kai ba ko? yanzu tun yaushe nake nemanka ba kazo ba sai yau da kayi ra'ayi.
Yace."Gwaggo don Allah kuyi hakuri kuyi min uziri Abubuwa da yawa suka sha kaina itama Ummatu rabona da zuwa inda take kwana hudu kenan.
Tace."Ko ba kaje inda take ba ai kana waya da ita.'' Murmushi yayi yace."Eh hakane kema ai na baki daya daga cikin wayoyina kince bakya so." Tace." Yo ni me zanyi da wannan waya ai wahala zata bani gwara irin wacce ta lalace tafi sauki."
Yace."To insha Allahu kuwa yau zan siya miki in yaso duk sanda banzo ba sai na dinga kiran ki muna gaisawa." Tace."To hakan yayi daidai.
Shuru tayi na minti biyu kafin tace." Khalid me yasa kullum baka bukatar zaman lafiya da iyalinka."?
Cike da mamaki yake kallonta "Gwaggo bangane maganarki ba." Tace." Lokacin da naje duba Jamila hankalina ya tashi da naga Sa'ida cikin halin damuwa duk ta rame ta lalace haba Khalid ya zakayi min haka kuma." Murya na rawa ta karasa maganar.
Jikinsa a sanyaye yace."Gwaggo tace dake inayi mata wani abu ne.''?
Girgiza kanta tayi tace."Aa ba tace ba amma dai tace kullum babu kwanciyar hankali a tsakaninku." Shuru yayi yana dan tunani.....Tace."don Allah idan da wani hali da kake mara kyau ka daina ka zauna lafiya da iyalinka Khalid ka tausayawa 'yar uwarka mana ko baka ganin ramar da tayi."
Yace."Gwaggo ni yanzu ban san abinda zance miki ba nasan ni ina kokari a cikin gidana kuma duk wani abu da zan fito nayi magana a kai mai muhimmanci ne to amma tunda kince haka zan kara kiyayewa.
Tace."To nagode sosai Khalid ina rokon Allah yayi riko da hannuwanka Allah ya baka ikon adalci a gidanka." Ya amsa da ameeeen ya rabbi Gwaggo nagode sosai.
Fuskarsa kadai na kalla na gane akwai damuwa kama kaina nayi ban shiga sabgarsa ba, hakan da nayi sai ya sake tunzura masa zuciya yazo ya tsaya a kaina da fadin." Me nake miki kika kai 'karata gurin Gwaggo shin na hana ki ci ko na hana ki sha a gidana."?
"Babu wani abu da zan iya gabatarwa a halin yanzu." A nutse nace."Saboda me ko wani abu na damunka." ?
Ido ya 'kura min yana min wani irin kallo lokaci guda na fahimci abinda yake da akwai. 'Bata raina nayi na fara kokarin barin gurin. da sauri ya janyo hannuna na afka kanshi, rungumeni yayi tsam-tsam a jikinsa yana shashshafa ni! "Kada kice zaki hana ni don Allah ki bari nayi koda sau d'aya ne wallahi da masifar sha'awa na yini da kyar na dinga gabatar da al'amura na ki taimaka min kinji Auntyna."
Ajiyar zuciya na sauke nace."Khalid ka iya dad'in baki idan kana neman biyan bukatarka ko me yasa wai baka ganin mutuncina sai sanda kake bukata ta."
Yana kesses din fuskata yace."Aa ni kinyi min mummunar fassara sam ba haka nake ba mutukar kinga ina miki fad'a akan wani dalili ne na daban amma ba wannan ba."
Shuru kawai nayi masa sabida nasan duk tawayen da zanyi masa ba zanci riba ba tunda ya riga ya matseni nasan sai ya biya bukatarsa.
Sosai naji jiki a hannunsa kafin ya saurara min ina kallonsa yasa wandonsa ya nufi toilet domin tsarkake jikinsa.........Har ya fito ban motsa ba ina kwance a gadon zazzafan zazzabi ya rufe ni.
Sai da ya kimtsa jikinsa yazo ya tsaya a kaina da fadin." Har yanzu baki tashi ba ko dai sai na kara wani." ? Ido a rufe nace." Zazza'bi ne ya rufe ni wallahi."
Yace."Sannu ki daure ki tashi ki wanke najasar dake jikin ki ina falo ina jiran ki." Hanyar fita ya kama Idona na bude ina kallonsa yana kokarin bude kofa nace." Kazo ka taimaka min mana kaina yayi min nauyi sosai."
Dawo wa yayi ya mikar dani tsaye ya kalleni da fadin."Ko na d'auke ki ne.''? girgiza kaina nayi kawai nasa hannuna a kafadarsa ya rike ni muka nufi toilet din. sai da ya tabbatar ta fara wankan sannan ya fita daga bandakin.
Koda na fito daga toilet din kayan bacci kawai nasa nasha paracetamol na nemi guri na kwanta bacci mai nauyi ne ya dauke ni.............Can cikin bacci na dinga jin magana da sauri na bude idona yana tsaye a kaina magana yake akan na tashi na bashi abinci.
Takaici kamar ya kashe ni nace."Don Allah yau d'aya kaje ka zuba abincinka da kanka wai kai ba kai wa mutane uziri ne.''?
A hasale yace."Ni kike wa tsawa."!? Na daga masa hannu da fadin." Kaga yanzu dare ne bana bukatar hayaniya bayan haka kuma nace maka bani da lafiya me yasa ba zaka tausaya min ba." Wani irin kallo ya watsa min kafin yaja tsaki mai karfi ya bar gurin. kallon mamaki nake masa har ya fita daga dakin.
Washe gari da safe da rashin karfin jiki na tashi amma dai hakan bai hana ni yin ayyuka na ba yana kwance yana bacci na kammala komai na zauna ina tashinsa.
Ido ya bude da fadin."Malama ki kyaleni na huta bacci nakeji." Daure zuciyata nayi nace."Ba zaka fita ba kenan."? banza yayi min yaja bargo ya rufe jikinsa.
Nace."Jiya Gwaggo tazo ta bani sa'ko gurin ka.'' Kallona yayi da lumassaun idanunsa, nace."Gwaggo tace lallai kaje tana neman ka." Idonsa ya rufe da fadin."Naji sai na tashi a bacci zanje." Ba tare da nace uffan ba na mike... ina kokarin fita kira ya shigo wayarsa. " Zo ki miko min waya ta." Yafad'a ba tare da ya bude idonsa ba, ko kallonsa banyi ba na bude kofa na futa daga dakin.
Ransa ya 'baci sosai da abinda tayi masa ya mike cikin kasala da bacci ya dauki wayar yana dubawa sai yaga Jamila ce. Wayar yasa a kunnansa da sallama ciki-ciki a bakinsa.
"Yaya Khalid kazo baby naso yaji d'umin ka." Jamila ce ke wannan maganar.
Cikin yanayi na me jin bacci yace."Ki bashi hakuri kafin nazo yanzu bacci ne a idona amma daga na tashi zan shigo na gaisa dashi.
Fashewa tayi da kukan shagwaba da fad'in."Ni dai don Allah kazo yanzu muke so mu ganka." Ajiyar zuciya ya sauke yace." To daina kuka gani nan zuwa." Kashe wayar yayi ya lalubi singlet dinsa yasa.....Ina zaune a daining ina karyawa ganin ya kama hanyar fita yasa na bishi da kallo koda ya fita din kasa hakuri nayi sai da naje na daga labulan window ina lekansa nan naga ya nufi Side din Jamila, girgiza kaina kawai nayi na koma na zauna Wato na fad'a masa Gwaggo na nemansa yana masifa amma yanzu gashi matarsa ta kirashi ya tafi Allah ya kyauta.
Ita kuwa Jamila dama da wata manufa ta kirashi koda ya shiga gurin nata rikeshi tayi ta dinga tsokano masa da sha'awa dama me neman kuka ne nan take ya turmushe ta a gado ya shiga biyan bukatarsa ya manta da sharad'in Likitansu.
Sai waje sha d'aya ya shigo ko kallon inda nake zaune beyi ba ya bude dakinsa ya shiga ya kwanta ya cigaba da baccinsa.
Misalin karfe biyu da rabi na rana Uwale tazo gidan cikin girma da mutunci na tar'be ta muka gaisa sosai na bata abinci taci ta koshi nan take sheda min cewa tazo duba jikin Jamila ne da yake kwana biyu taje kauye ziyara sai jiya ta dawo shine data shiga gidan Gwaggo take fada mata shine tace yana da kyau tazo ta dubata tunda an zama d'aya.
Nace."Kwarai kuwa hakan yana da kyau bari na dauko hijabi na raka ki gurin nata.
Lokacin dana shiga dakin yana zaune akan dadduma da alamar sallah yayi ba tare dana kalleshi ba nace."Uwale ce tazo yanzu.'' Kallona yayi fuska a hade yace."Me tazo tayi ."?
Nace."Duba jikin Jamila tazo wai jiya Gwaggo take fada mata shine tazo ta dubata."
Tsaki yaja da fadin." Munafurci ne dai ya kawo ta yanzu zan korata dan ni bana son gulma da had'a husuma a gida."
Mikewa yayi zai fita na tare hanyar da fadin."Wai kai don Allah me yake damunka? me yasa dik wanda zaiyi maka alkairi sai ka mayar masa da sharri ina laifin Uwale don tazo duba matarka."
Ture ni yayi da fad'in." Uwale ba mutuniyar arziki bace shiyasa bana son mu'amularta da Gwaggo yanzu ma na tabbata sharri ne ya kawo ta gidan ba alkairi ba."
Nace."To don Allah kayi hakuri kada ka wulakantata koda ta nufe ka da sharri zai koma kanta kayi hakuri ka kyaleta."
Ba tare da ya sake magana ba ya bude kofar ya fita da sauri nabi bayansa da hijabi a jikina.
Uwale na ganinsa ta washe bakinta da fadin."Au Ashe ma maigidan yana nan Khalidu Jarumin maza na Gwaggo mijin Sa'ida da Jamila."
Duk wannan rawar jikin da take masa bai sa ya saki fuskarsa ba a dakile ya gaisheta ya kama hanyar fita Uwale jikinta yayi sanyi da wulakancin da yayi mata..........Nace."Kiyi hakuri Uwale daga bacci ya tashi shiyasa babu walwala a tare dashi.'' Ya'ke tayi tace."Aifa naga alamun haka to yanzu wannan soyayyiyar gyad'ar dana kawo muku ya zakuyi da ita.
Nace."Bari na d'an d'ibi kad'an sai ki bawa Jamila sauran nasan zata fi ni bukatarta saboda cikin jikinta."
Tace."To shikkenan kema Allah ya baki naki musha suna." murmushi nayi na amsa a cikin zuciyata.
To a takaice dai Khalid bai je kiran da Gwaggo take masa ba sai bayan kwana hudu da zuwanta gidan........Koda yaje gidan Gwaggo kin kallonsa tayi sai da ya rarrasheta sannan ta saurareshi Tace."Khalid ka watsar dani kana nuna min ban isa da kai ba ko? yanzu tun yaushe nake nemanka ba kazo ba sai yau da kayi ra'ayi.
Yace."Gwaggo don Allah kuyi hakuri kuyi min uziri Abubuwa da yawa suka sha kaina itama Ummatu rabona da zuwa inda take kwana hudu kenan.
Tace."Ko ba kaje inda take ba ai kana waya da ita.'' Murmushi yayi yace."Eh hakane kema ai na baki daya daga cikin wayoyina kince bakya so." Tace." Yo ni me zanyi da wannan waya ai wahala zata bani gwara irin wacce ta lalace tafi sauki."
Yace."To insha Allahu kuwa yau zan siya miki in yaso duk sanda banzo ba sai na dinga kiran ki muna gaisawa." Tace."To hakan yayi daidai.
Shuru tayi na minti biyu kafin tace." Khalid me yasa kullum baka bukatar zaman lafiya da iyalinka."?
Cike da mamaki yake kallonta "Gwaggo bangane maganarki ba." Tace." Lokacin da naje duba Jamila hankalina ya tashi da naga Sa'ida cikin halin damuwa duk ta rame ta lalace haba Khalid ya zakayi min haka kuma." Murya na rawa ta karasa maganar.
Jikinsa a sanyaye yace."Gwaggo tace dake inayi mata wani abu ne.''?
Girgiza kanta tayi tace."Aa ba tace ba amma dai tace kullum babu kwanciyar hankali a tsakaninku." Shuru yayi yana dan tunani.....Tace."don Allah idan da wani hali da kake mara kyau ka daina ka zauna lafiya da iyalinka Khalid ka tausayawa 'yar uwarka mana ko baka ganin ramar da tayi."
Yace."Gwaggo ni yanzu ban san abinda zance miki ba nasan ni ina kokari a cikin gidana kuma duk wani abu da zan fito nayi magana a kai mai muhimmanci ne to amma tunda kince haka zan kara kiyayewa.
Tace."To nagode sosai Khalid ina rokon Allah yayi riko da hannuwanka Allah ya baka ikon adalci a gidanka." Ya amsa da ameeeen ya rabbi Gwaggo nagode sosai.
Fuskarsa kadai na kalla na gane akwai damuwa kama kaina nayi ban shiga sabgarsa ba, hakan da nayi sai ya sake tunzura masa zuciya yazo ya tsaya a kaina da fadin." Me nake miki kika kai 'karata gurin Gwaggo shin na hana ki ci ko na hana ki sha a gidana."?