Sashe 80
Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'Bangaran Ummatu kuwa abin babu dadi da albarka dan babu wanda yake fadin alkairi sai sharri sun zaunar da Jamila sai hud'ubar banza suke mata ita kuma mara wayo ta zauna tana sauraransu sannan suka dirka mata maganin mata suna ganin kamar hakan dubara ce.
Ko wacce tana 'bangaran ta Sa'ida taji dadin hakan dama kwata-kwata bata bukatar abinda zai had'a ta da yarinyar kowa ya zauna a mazauninsa hakan yafi alkari.
Sai wajan d'aya na dare ya shigo gidan a mutukar gajiye abokansa ne suka riqeshi suna ta celebration na murnar auransa.
Kai tsaye part d'inta ya nufa gajiya ba zata hana shi abinda yayi niyya ba.
Lokacin da ya shigo dakin na jima dayin bacci motsinsa naji Lokacin da ya fito daga toilet zaune na mike ina kallonsa ya fito da towel ra taye a wuyanshi gaban mirror ya tsaya ya goge jikinshi turare ya fesa ya bude wardrobe jallabiya yasa ya juyo yana kallona.....dauke kaina nayi tare da mike kafafuna a gadon.
"Kije ki dauro alwala muyi nafila." Ba tare da nace masa komai ba na nufi toilet din. fita yayi daga dakin ya nufi gurin Jamila domin ya dubata
Bacci ya sameta tana yi ba tare da ya tasheta ya fita daga dakin tare da ja mata kofa.
Da hijabi a jikina ya same ni ganin ya tsaya akan dadduma yasa na mike na tsaya a bayansa, raka'a biyu muka gabatar ya daga hannuwa sama nima nayi irin yanda yayi muka jima a haka yana addua yana shafawa na shafa a fuskata mikewa nayi na koma gadon na zauna.
Kallona yayi babu walwala a tare dashi yace."Kinci abinci ko ."? Yanda yake 'bata rai nima haka ciki ciki nace .'' Eh naci." ba tare da yace wani abuba ya kashe fitilar dakin. Gadon ya k'araso ya cire jallabiyar jikinsa kwanciya yayi yana kallon baya na.
Ba tare da na cire hijab din ba na kwanta tare da juya masa baya........"Sa'ida." sunana ya kira na amsa da Na'am. "Ki bani kulawa tunda dai ke bazawara ce nasan kema a bukace kike ko ba haka bane."?
Shuru nayi masa ya matso kusa dani tare da ratsa hannunsa a 'kuguna ajiyar zuciya muka sauke a tare.............." Khalid." 'kasa-'kasa na kira sunansa. bai amsa ba sai ya mutsa min jiki yake. hannunsa na rike wanda yake ta kokarin sashi a cikin hijab din jikina. "Ba dakina ya kamata ka fara kwana ba ka tashi kaje gurin Jamila itace budurwa ina ganin itace daidai da fitinarka."
Wata irin runguma yayi min yana kyarmar jiki yace .'' Aa Jamila ba zata iya ba kece daidai dani shiyasa ban tunkare ta ba duk da ta kasance budurwa ke nake sha'awa.
Tsigar jikina ce ta tashi shuru nayi gabadaya jikina ya mutu juyo dani yayi ya dora saman jikinsa hijab din ya cire yasa fuskarsa tsakanin kirjina wani irin nishi ya dinga saukewa yana goga fuskarsa a gurin kanshi na tallafo ido jajawur yake kallona a sarqe nace."Me kake bukata nayi maka." Cikin sarqewar murya yace."Ke nake bukata gabad'ayan ki ki taimaka min."
Murmushi nayi tare da risinar da idona a nashi. ya tallafo mazaunaina yana matsawa.....Rigar jikina na cire d'imaucewa yayi ya kaiwa Nonowan raruma! d'aya tasa masa a baki ta tallafe kanshi sosai bashi nonon take tamkar wacce take shayar da d'anta.
Wani irin tsotso yake wa Brest din yana jan nipples d'in d'ayan ita kuma sai shafa kanshi take tana bashi zafafan kesses din da suka zautar dashi.
Wani irin yanayi suka shiga mai wuyar fassarawa ita dashi duk sun d'imauce sun kai 'karshe babu wani abu da yayi saura a jikinsu sai fatar jikinsu haka suka manne wa junansu suna numfarfashi Sa'ida ita ta dinga sarrafa shi tana taimaka masa duk domin jin dad'in su tana kuka yana kuka saboda tsabar feelings sai buga sambatu sukeyi raba dare sukayi suna abu d'aya style kuwa sunyi ya kai biyar gaskiya sun jiyar da junansu dad'i tare sukayi wankan tsarki suka sanja kaya masu tsabta suka kwanta tare da rungume junansu.
*ASUBAH TA GARI AMARYA DA ANGO*
*100*
Washe gari da safe tana kicin tana shirya musu breakfast ya shiga kicin din ya sameta. daga bakin kofa ya tsaya yana mata wani irin kallo na kurulla.......Juyowa nayi muka had'a ido dashi kallon da yake min yasa gabadaya jikina ya mutu a hankali nace."Ka tashi lafiya."? Ba tare da ya amsa ba ya shigo kicin din. jin sa a daf dani yasa na d'an matsa baya ya sake matsowa yana bin kirjina da kallo da yake rigar bacci mai k'aramin hannu ce a jikina ta kuma kwanta a jikina sosai lumshe idonsa yayi ya d'ora fuskarsa a gurin, a tare muka sauke ajiyar zuciya ya shiga goga fuskarsa yana sumbatar gurin gabad'aya rikice wa nayi tallafo kanshi nayi ina kallonsa nace."Ka bari na kammala mana break ko."
Girgiza kansa yayi cikin shawagaba yace."Umhum! ni dai muje dak'i." Dariya ya bani na juya had'e da fadin "Khalid kenan." wuka na ina kokarin yanka albasa ya rungumeni ta baya yana wasa da hannuwansa a jikina.
A rikice nace."Don Allah ka bari kada kasa na yanke hannu." shuru yayi min ya cigaba da wasa da Brest d'in sai tsotsar cikin kunnuwana yake........Gigicewa nayi jiki na rawa na juyo na rungumeshi tsam-tsam! dama haka yake so sai kawai ya sunkuya ya sa'ba ta a kafad'a suka manta da komai suka shiga biyan bukatarsu.
Sa'ida dai duk zulamarta Khalid sai da ya kaita karshe dan da kuka da magiya suka rabu da kyar ya saurara mata ta shiga toilet jikinta duk yayi wani irin tsami.
A gurguje ta nufi kicin din taji kauri ya cika mata hanci tuntuni ruwan tea din data d'ora a gas ya k'one tukunyar tayi jajawur sai hayaki take.
Da sauri ta kashe gas din ta fita da kicin din saboda hayaki da kaurin da ya cika kicin din
Yana zaune a bakin gado yana waya kansa ya dago ya kalleta a lokacin data shiga dakin, da hannu ya nuna mata cinyarsa wai taje ta zauna. murmushi kawai tayi ta tsaya jikin mirror tana jiran ya gama wayar.
Kashe wayar yayi yana kallonta a hankali yace."Ya akayi ne Madam."?
Ajiyar zuciya na sauke nace."Khalid kaga fitinar ka ta kusa haddasa mana gobara a gida ko.''?
Cike da mamaki yace."Me ya faru." ? tace."Kazo ka rikita ni na d'ora ruwan tea a wuta ya kone tukunyar tayi jawur.'"
D'an murmushi yayi yace."Jiya hakuri kawai nayi na kyaleki kikayi bacci shiyasa na tashi a bukace."
Girgiza kaina nayi nace."To yanzu dai sai ka tashi ka shirya ka shiga gurin Jamila ka dubata idan yaso idan kun gaisa da juna sai munyi break fast din."
'Bata rai yayi yace."Kina nufin ke zaki nuna min abinda ya dace nayi."?
Ganin yanda ya 'bata rai yasa nace."Aa ni wacece kawai na tuna maka ne."
Tsaki yaja ya mike tsaye yana kallona yace."Kada ki sake min magana akan mu'amulata da Jamila babu ruwanki."
Cike da mamaki nake kallonsa hanyar toilet ya nufa yana 'kananun magana.
Girgiza kaina nayi na fita daga dakin ina mamakin al'amarin Allah dai yasa yaron nan ya zama adalin namiji.
'Bangaran Jamila kuwa da bacin rai ta tashi daga bacci ta zauna taci kukanta ta koshi kafin tayi wanka ta shirya jikinta ta fito falo ta zauna ranta a masifar b'ace a ganinta ita ya cancanta ya fara kwana a dakinta tunda itace budurwa amma saboda rashin adalci yana can ya tare a gindin bazawara sosai al'amarin ya 'bata mata rai da duk wani masoyinta tana kuka ta kira wayar Ummatu ta sheda mata abinda akayi mata Ummatu rarrashinta tayi tace tayi hakuri insha Allahu idan yazo gidan za taji dalilin da yasa yayi mata haka a matsayinta na budurwa.
Babu cikakkiyar walwala a tare dashi ya shiga gurin nata.
Dauke kanta tayi daga kanshi, ya samu kujera ya zauna yana kallonta da jiran gaisuwarta.
Jamila shareshi tayi ta cigaba da share hawaye daga karshe ma mikewa tayi ta shige bedroom ta barshi a zaune a gurin.
Rai a 'bace ya bita dakin nan ya sameta sai gursheken kuka take, a kanta ya tsaya hannunsa guda cikin aljihun trouser din dake jikinsa yace."Ke kuma me akayi miki kike wa mutane kuka da sassafe."?
Ido jage-jage da hawaye ta kalleshi da fadin." Yaya Khalid ban ta'ba tsammanin baka da adalci ba sai yau yanzu ace haka shine daidai a gurinka tun jiya nake gidan nan amma baka shigo ba sai yanzu kuma kamata yayi ka fara kwana a gurina tunda nice budurwa."
"Wannan shine dalilin da yasa baki amsa sallamata ba baki kuma gaisheni ba."?
Shuru tayi tana cigaba da sheshshekar kukanta. Kansa ya girgiza rai a bace ya kama hanyar fita daga dakin, da sauri ta dago kanta tana kallon bayansa mamaki takeyi wato ba zai ma tsaya ya rarrasheta ba ya kad'a kansa ya fita. wasu zafafan hawayen masu zafi suka kwace mata kwanciya tayi tana kuka tana tunanin mafita.
Tsaf na kammala break fast muka zauna a daining din tare amma babu magana ya wani ci kunu sai shan qamshi yake jefi jefi yana amsa waya. ganin haka yasa nima na shareshi koda na gama mikewa nayi na shiga daki na kwanta bacci ne a idona saboda jiya da kyar ya barmu muka rintsa.
" Haba Khalid wannan wane irin rashin adalaci ne saboda rashin tunani ka tsallake budurwa mai mamora ka tafi gurin bazawara ragowar maza biyu wannan ai cutar da kai ne a gaskiya ba muji dadin wannan al'amarin ba.
A nutse yace."Baito waye ya kawo muku wannan gulmar."? da sauri tace." yarinya ce ta kira waya tana kuka ta sheda mana wulakancin da kayi mata ashe tunda aka kaita dakinta baka dubata ba sai yanzu Haba Khalid Jamila fa 'yar uwarka ce."
Murmushin takaici yayi yace."Baito dan Allah ku rage surutu da 'kananun magana ni komai na rayuwata yana tafiya ne kan tsari Sa'ida da ita aka fara daura min aure dole dakinta zan fara shiga babu ruwana da budurwa ko bazawara ina bin tsarin addinin musulunci ne."
Ummatu tace."Duk da haka dai ka nunawa duniya cewa kafi son Sa'ida ai shikkenan tunda haka ka za'bawa rayuwarka.
Ko wacce tana 'bangaran ta Sa'ida taji dadin hakan dama kwata-kwata bata bukatar abinda zai had'a ta da yarinyar kowa ya zauna a mazauninsa hakan yafi alkari.
Sai wajan d'aya na dare ya shigo gidan a mutukar gajiye abokansa ne suka riqeshi suna ta celebration na murnar auransa.
Kai tsaye part d'inta ya nufa gajiya ba zata hana shi abinda yayi niyya ba.
Lokacin da ya shigo dakin na jima dayin bacci motsinsa naji Lokacin da ya fito daga toilet zaune na mike ina kallonsa ya fito da towel ra taye a wuyanshi gaban mirror ya tsaya ya goge jikinshi turare ya fesa ya bude wardrobe jallabiya yasa ya juyo yana kallona.....dauke kaina nayi tare da mike kafafuna a gadon.
"Kije ki dauro alwala muyi nafila." Ba tare da nace masa komai ba na nufi toilet din. fita yayi daga dakin ya nufi gurin Jamila domin ya dubata
Bacci ya sameta tana yi ba tare da ya tasheta ya fita daga dakin tare da ja mata kofa.
Da hijabi a jikina ya same ni ganin ya tsaya akan dadduma yasa na mike na tsaya a bayansa, raka'a biyu muka gabatar ya daga hannuwa sama nima nayi irin yanda yayi muka jima a haka yana addua yana shafawa na shafa a fuskata mikewa nayi na koma gadon na zauna.
Kallona yayi babu walwala a tare dashi yace."Kinci abinci ko ."? Yanda yake 'bata rai nima haka ciki ciki nace .'' Eh naci." ba tare da yace wani abuba ya kashe fitilar dakin. Gadon ya k'araso ya cire jallabiyar jikinsa kwanciya yayi yana kallon baya na.
Ba tare da na cire hijab din ba na kwanta tare da juya masa baya........"Sa'ida." sunana ya kira na amsa da Na'am. "Ki bani kulawa tunda dai ke bazawara ce nasan kema a bukace kike ko ba haka bane."?
Shuru nayi masa ya matso kusa dani tare da ratsa hannunsa a 'kuguna ajiyar zuciya muka sauke a tare.............." Khalid." 'kasa-'kasa na kira sunansa. bai amsa ba sai ya mutsa min jiki yake. hannunsa na rike wanda yake ta kokarin sashi a cikin hijab din jikina. "Ba dakina ya kamata ka fara kwana ba ka tashi kaje gurin Jamila itace budurwa ina ganin itace daidai da fitinarka."
Wata irin runguma yayi min yana kyarmar jiki yace .'' Aa Jamila ba zata iya ba kece daidai dani shiyasa ban tunkare ta ba duk da ta kasance budurwa ke nake sha'awa.
Tsigar jikina ce ta tashi shuru nayi gabadaya jikina ya mutu juyo dani yayi ya dora saman jikinsa hijab din ya cire yasa fuskarsa tsakanin kirjina wani irin nishi ya dinga saukewa yana goga fuskarsa a gurin kanshi na tallafo ido jajawur yake kallona a sarqe nace."Me kake bukata nayi maka." Cikin sarqewar murya yace."Ke nake bukata gabad'ayan ki ki taimaka min."
Murmushi nayi tare da risinar da idona a nashi. ya tallafo mazaunaina yana matsawa.....Rigar jikina na cire d'imaucewa yayi ya kaiwa Nonowan raruma! d'aya tasa masa a baki ta tallafe kanshi sosai bashi nonon take tamkar wacce take shayar da d'anta.
Wani irin tsotso yake wa Brest din yana jan nipples d'in d'ayan ita kuma sai shafa kanshi take tana bashi zafafan kesses din da suka zautar dashi.
Wani irin yanayi suka shiga mai wuyar fassarawa ita dashi duk sun d'imauce sun kai 'karshe babu wani abu da yayi saura a jikinsu sai fatar jikinsu haka suka manne wa junansu suna numfarfashi Sa'ida ita ta dinga sarrafa shi tana taimaka masa duk domin jin dad'in su tana kuka yana kuka saboda tsabar feelings sai buga sambatu sukeyi raba dare sukayi suna abu d'aya style kuwa sunyi ya kai biyar gaskiya sun jiyar da junansu dad'i tare sukayi wankan tsarki suka sanja kaya masu tsabta suka kwanta tare da rungume junansu.
*ASUBAH TA GARI AMARYA DA ANGO*
*100*
Washe gari da safe tana kicin tana shirya musu breakfast ya shiga kicin din ya sameta. daga bakin kofa ya tsaya yana mata wani irin kallo na kurulla.......Juyowa nayi muka had'a ido dashi kallon da yake min yasa gabadaya jikina ya mutu a hankali nace."Ka tashi lafiya."? Ba tare da ya amsa ba ya shigo kicin din. jin sa a daf dani yasa na d'an matsa baya ya sake matsowa yana bin kirjina da kallo da yake rigar bacci mai k'aramin hannu ce a jikina ta kuma kwanta a jikina sosai lumshe idonsa yayi ya d'ora fuskarsa a gurin, a tare muka sauke ajiyar zuciya ya shiga goga fuskarsa yana sumbatar gurin gabad'aya rikice wa nayi tallafo kanshi nayi ina kallonsa nace."Ka bari na kammala mana break ko."
Girgiza kansa yayi cikin shawagaba yace."Umhum! ni dai muje dak'i." Dariya ya bani na juya had'e da fadin "Khalid kenan." wuka na ina kokarin yanka albasa ya rungumeni ta baya yana wasa da hannuwansa a jikina.
A rikice nace."Don Allah ka bari kada kasa na yanke hannu." shuru yayi min ya cigaba da wasa da Brest d'in sai tsotsar cikin kunnuwana yake........Gigicewa nayi jiki na rawa na juyo na rungumeshi tsam-tsam! dama haka yake so sai kawai ya sunkuya ya sa'ba ta a kafad'a suka manta da komai suka shiga biyan bukatarsu.
Sa'ida dai duk zulamarta Khalid sai da ya kaita karshe dan da kuka da magiya suka rabu da kyar ya saurara mata ta shiga toilet jikinta duk yayi wani irin tsami.
A gurguje ta nufi kicin din taji kauri ya cika mata hanci tuntuni ruwan tea din data d'ora a gas ya k'one tukunyar tayi jajawur sai hayaki take.
Da sauri ta kashe gas din ta fita da kicin din saboda hayaki da kaurin da ya cika kicin din
Yana zaune a bakin gado yana waya kansa ya dago ya kalleta a lokacin data shiga dakin, da hannu ya nuna mata cinyarsa wai taje ta zauna. murmushi kawai tayi ta tsaya jikin mirror tana jiran ya gama wayar.
Kashe wayar yayi yana kallonta a hankali yace."Ya akayi ne Madam."?
Ajiyar zuciya na sauke nace."Khalid kaga fitinar ka ta kusa haddasa mana gobara a gida ko.''?
Cike da mamaki yace."Me ya faru." ? tace."Kazo ka rikita ni na d'ora ruwan tea a wuta ya kone tukunyar tayi jawur.'"
D'an murmushi yayi yace."Jiya hakuri kawai nayi na kyaleki kikayi bacci shiyasa na tashi a bukace."
Girgiza kaina nayi nace."To yanzu dai sai ka tashi ka shirya ka shiga gurin Jamila ka dubata idan yaso idan kun gaisa da juna sai munyi break fast din."
'Bata rai yayi yace."Kina nufin ke zaki nuna min abinda ya dace nayi."?
Ganin yanda ya 'bata rai yasa nace."Aa ni wacece kawai na tuna maka ne."
Tsaki yaja ya mike tsaye yana kallona yace."Kada ki sake min magana akan mu'amulata da Jamila babu ruwanki."
Cike da mamaki nake kallonsa hanyar toilet ya nufa yana 'kananun magana.
Girgiza kaina nayi na fita daga dakin ina mamakin al'amarin Allah dai yasa yaron nan ya zama adalin namiji.
'Bangaran Jamila kuwa da bacin rai ta tashi daga bacci ta zauna taci kukanta ta koshi kafin tayi wanka ta shirya jikinta ta fito falo ta zauna ranta a masifar b'ace a ganinta ita ya cancanta ya fara kwana a dakinta tunda itace budurwa amma saboda rashin adalci yana can ya tare a gindin bazawara sosai al'amarin ya 'bata mata rai da duk wani masoyinta tana kuka ta kira wayar Ummatu ta sheda mata abinda akayi mata Ummatu rarrashinta tayi tace tayi hakuri insha Allahu idan yazo gidan za taji dalilin da yasa yayi mata haka a matsayinta na budurwa.
Babu cikakkiyar walwala a tare dashi ya shiga gurin nata.
Dauke kanta tayi daga kanshi, ya samu kujera ya zauna yana kallonta da jiran gaisuwarta.
Jamila shareshi tayi ta cigaba da share hawaye daga karshe ma mikewa tayi ta shige bedroom ta barshi a zaune a gurin.
Rai a 'bace ya bita dakin nan ya sameta sai gursheken kuka take, a kanta ya tsaya hannunsa guda cikin aljihun trouser din dake jikinsa yace."Ke kuma me akayi miki kike wa mutane kuka da sassafe."?
Ido jage-jage da hawaye ta kalleshi da fadin." Yaya Khalid ban ta'ba tsammanin baka da adalci ba sai yau yanzu ace haka shine daidai a gurinka tun jiya nake gidan nan amma baka shigo ba sai yanzu kuma kamata yayi ka fara kwana a gurina tunda nice budurwa."
"Wannan shine dalilin da yasa baki amsa sallamata ba baki kuma gaisheni ba."?
Shuru tayi tana cigaba da sheshshekar kukanta. Kansa ya girgiza rai a bace ya kama hanyar fita daga dakin, da sauri ta dago kanta tana kallon bayansa mamaki takeyi wato ba zai ma tsaya ya rarrasheta ba ya kad'a kansa ya fita. wasu zafafan hawayen masu zafi suka kwace mata kwanciya tayi tana kuka tana tunanin mafita.
Tsaf na kammala break fast muka zauna a daining din tare amma babu magana ya wani ci kunu sai shan qamshi yake jefi jefi yana amsa waya. ganin haka yasa nima na shareshi koda na gama mikewa nayi na shiga daki na kwanta bacci ne a idona saboda jiya da kyar ya barmu muka rintsa.
" Haba Khalid wannan wane irin rashin adalaci ne saboda rashin tunani ka tsallake budurwa mai mamora ka tafi gurin bazawara ragowar maza biyu wannan ai cutar da kai ne a gaskiya ba muji dadin wannan al'amarin ba.
A nutse yace."Baito waye ya kawo muku wannan gulmar."? da sauri tace." yarinya ce ta kira waya tana kuka ta sheda mana wulakancin da kayi mata ashe tunda aka kaita dakinta baka dubata ba sai yanzu Haba Khalid Jamila fa 'yar uwarka ce."
Murmushin takaici yayi yace."Baito dan Allah ku rage surutu da 'kananun magana ni komai na rayuwata yana tafiya ne kan tsari Sa'ida da ita aka fara daura min aure dole dakinta zan fara shiga babu ruwana da budurwa ko bazawara ina bin tsarin addinin musulunci ne."
Ummatu tace."Duk da haka dai ka nunawa duniya cewa kafi son Sa'ida ai shikkenan tunda haka ka za'bawa rayuwarka.