← Book details Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 77 OF 90

Sashe 77

Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Khalid ka sakar min jiki dan iska mara mutunci kawai." A zafafe ya juyo dani muka kalli juna gani nayi fuskarsa ta rikid'e...."Ni ne dan iska."? K'asan makoshi yayi maganar......Kirjinsa na kaiwa duka...ya had'e ni da kirjinsa sosai ya matseni gabansa na fad'uwa nawa ma haka. Ina kokarin kwace wa yayi gaggawar tallafo fuskata bakina ya kama da nasa ya ri'ke da kyau wani irin sha yake wa bakina jikina da nasa sai karkarwa yake.

Alhaji Nura rintse idonsa yayi jikin motarsa ya dukufa hawayen takaici da bakin ciki naso ya kufce masa.

Kafafuna ne sukayi sanyi na dinga kokarin faduwa a gurin kawai ya tallafe ni daukar yara yayi min ya nufi motarsa zaunar dani yayi ban san inda kaina yake ba sai lokacin daya kunna motar tukkuna na dawo nutsuwata can na hango Alhaji Nura jingine a motarsa kamar ya d'ora hannu aka yayi ta kurma ihu!

Wasu zafafan hawaye ne suka kwace min na kalleshi yana driving hankalinsa kwance............Hannu na kai da niyyar kwad'a masa mari yayi gaggawar ri'kewa motar tayi tangal-tangal ta sauka daga kan titin da hannu d'aya ya tsayar da ita ya juyo yana kallona da fadin." Mari na zakiyi."? hawaye na share nace."Shaid'anin banza da wofi kawai ."

Sakar min hannu yayi yana murmushi yace."Kema ai shaid'aniyar ce.'' Ya kunna motar yana kokarin tafiya na rike sitiyarin da fad'in "Sauke ni ko kuma na haddasa mana accident."

Shuru yayi yana kallona ina huci nace."Gwara min Alhaji Nura akan ka mara mutunci wai kai kayi arziki da kudi da mota shine zaka tozarta ni ko."

Dariya yasa ya mayar dani shashasha! "Ni har yanzu banyi arzikin da zanyi izgalanci da wulakanci ba laifi kika aikata min na hukunta ki daidai da abinda kikayi mi."

Sitiyarin motar na hau murd'awa motar ta dinga gargada tana cijewa, hankali a tashe yace." Dan Allah kiyi hakuri kada ki kashe mu lokacin mu beyi ba tukkuna ina bukatar nayi doguwar rayuwa kafin na mutu."

Cigaba nayi da murd'a sitiyarin motar na wani irin abu cikin tashin hankali ya cire key din ri'ke ni yayi ya matse tsam a jikinsa sai kyarma yake yana had'a gumi! hakuri yake bani akan abinda yayi min.

Jikina ne ya mutu nayi lakwam a jikinsa gabad'aya ya kashe min jiki da yanda yake min magana kasa-kasa yana marmatsa min sassan jiki.

*97*
Sai da nayi ya'ki da zuciyata sannan na kwace kaina daga hannunsa kallonsa nayi idanuwansa sunyi jawur! sai wani irin kallo yake min yana cizan lips d'inshi harararsa nayi tare da jan tsaki kaina na dauke tare da gyara mayafi na da ya sauka kasan kafad'ata.

Ina ji yana saki wani irin nishi kafin ya kira sunana can kasan ma'koshinsa.

Kallonsa nayi fuskata a 'bace. Yace.'' Ina jin feelings ya za'ayi."? Cikin fad'uwar gaba nace."Ba zaka kunna mota mu tafi ba ko.''? Kafin yayi magana motar Alhaji Nura tazo ta wuce fuuuuu! gabad'ayanmu muka bi motar da kallo.

Kanshi ya shafa yana wani killer smile yasa key a motar ya tasheta muka bar gurin.

Takaici da b'acin ran abinda yayi ya sanya na dinga tsaki Allah-Allah nake mu isa gida na huce bacin rai na.

Ya kalle ni da fadin."Auntyna amma kin dan samu sassauci ko.''?

A wulakance na kalleshi ya kanne idonsa guda yana kallona da munafikin murmushi a fuskarsa.

Kauda kaina nayi daga kanshi ya dora hannunsa akan nawa da sauri na fizge hannu rai a 'bace nace."Khalid wallahi idan baka daina ta'ba min jiki ba zaka sha mamakin abinda zanyi maka."

Ba tare da ya damu ba yace."Me zaki min.''? shuru nai ya cigaba da cewa.'' Naga kamar kina so ne shiyasa nake so na rage min zafi okey tunda bakya bukata shikkenan."

Tsabar b'acin rai bai bari nace masa komai ba kawai na kauda kaina ina kallon hanya a haka muka isa gida babu wanda ya sake kula d'an uwansa.

Zaune a tsakar gida na same ta ita da Uwale suna raba tsaraba ganin shigowata yasa ta sauke ajiyar zuciya tana godewa Allah cikin mutuwar jiki na shiga daki na kwanta kan sabon gadonta rufe idona nayi ina tunanin abinda ya faru a tsakanina dashi.

Koda ya shigo gidan Gwaggo kin kallonsa tayi ta cigaba da abinda take yi Uwale ce kawai tayi masa magana, cikin jin haushi yace."Gwaggo sai ki daina zagi na gata nan na kawo miki babu abinda ya sameta."

Uffan ba tace masa ba cikin b'acin rai ya juya zai fita tace."Kasa a kwashe wannan kayan da ka siya akan hanya domin na raba kashi biyu na aikawa da uwarka nata ta dawo min dashi ban san abinda take nufi ba."

Shuru yayi yana kallon kayan shi kam ya rasa me yake da mun Ummatu kishi take da Gwaggo ko meye dalili oho.

Yana fita kofar Ummatun ya shiga nan ya same su suna ta hayaniya sai zagin Gwaggo suke da zuriar ta.

Tsabar 'bacin rai ya hana shi shiga dakin ya tsaya a bakin kofa yana tambayarta kai tsaye tace.'' Bata bukata yanda ya raba musu gida to ya raba musu cefane saboda haka idan yana bukatar albarka a rayuwarsa to itama yaje yayi mata siyayya ita kadai ba tare da wani ba.

Dakinsa ya bude ya kwanta abin duniya ya taru yayi masa yawa masifar Gwaggo da Ummatu sai masifaffiyar sha'awar da take damunsa birgima kawai yake kan gadon yana rungume filo ji yake tamkar yaje ya turmushe ta ya biyawa kansa bukata babu wacce yake muradi sai ita lips d'inshi yake ciza yana turje-turje a gadon a haka Jamila ta shiga dakin ta sameshi.

Ganin yana juye-juye yasa da sauri taje ta zauna kusa dashi tana tambayarsa.

Jajayen idanuwansa ya tsira mata yana kallonta sama da 'kasa.

"Yaya Khalid me yake damun ka."? Hannunta ya janyo ta fad'a jikinsa rikon tsauri yayi mata ya dinga mutsika ta nonowanta yake luguda ita kuma sai kokarin kwace wa take tana so tayi kuka a sarqe yace." Ki barni na samu sassauci."

"Yaya Khalid ka bari don Allah." tafad'a tana kwace jikinta Ture ta yayi ta kusa faduwa. wuyan rigarta ta gyara sai zare ido take.

Da hannu ya nuna mata kofa da fadin."Tashi ki fita tunda baki da amfani." Jiki a mace take kallonsa ya sake buga mata tsawa da fadin." Ba dake nake ba." Simi-simi ta mike tsaye hanyar fita ta nufa ya bita da wani wulakantaccen kallo kwata - kwata yarinyar ba tayi masa ba bata da 'kira da zubi irin na mata saboda zai rage zafi da ita take masa hauka shiyasa yaji gabadaya abin ya fice daga ranshi.

Saukowa yayi daga gadon ya dauki jallabiyarsa yasa gabanshi ya dan fito ta saman rigar bai gama kwanciya ba.

Daga bakin kofa ya tsaya yana magana da mahaifiyar tashi....Tace."A'a bani da lemon tsami sai dai idan siyo maka za'ayi."

Ba tare da yayi magana ba ya kama hanya ya fita kofar Gwaggo ya shiga, lokacin ina tsugune bakin famfo ina daura alwalar la'asar tsayawa yayi yana kallonta hankalinsa yayi masifar tashi ganinta da daurin kirji jikinta ko'ina a cike babu rama, ya dinga wani irin nishi jikinsa sai kyarma yake.

Ina mikewa na ganshi tsoro ya bani matu'ka kallon sama da kasa nayi masa na ganshi duk a firgice! Dauke kaina nayi na wuce na barshi a gurin.

Jin sawun tafiyarsa a baya na yasa da sauri na shige dakin yaron tsoro yake bani.

Zuwa yayi ya kwanta rashe-rashe kan gadon Gwaggo ta bishi da kallon mamaki carbin hannunta ta cigaba da ja tana nazarin sa.

So nake na shirya jikina amma saboda tsabar kallon k'urrulan da yake min yasa gabad'aya duk na rasa yanda zanyi.

Kayan na d'auka na fita dasu wani karamin daki na shiga na shirya jikina na fito.

Har yanzu yana kwance a gadon sai juye-juye yake dadduma na shinfida na tayar da sallah ba tare na kalli inda yake ba.

"Kai kuma lafiya kazo kayi min kayi rashe-rashe akan gado."? shuru yayi mata idonsa a rufe sai shafa marar sa yake.

" Khalid kana jina ko."? Jajayen idanunsa ya bude yana kallonta. Gwaggo ba yarinya bace ta gane abinda ke damunsa.

"Gwaggo bani da lafiya.'' Can kasan ma'koshi yayi maganar.

Ba tare da nuna kulawa ba tace." Me yake damunka."? Shuru yayi mata. Tace."Tom tunda ba zaka fada ba ka tashi ka fita ka bani guri.

A sanyaye yace."Gwaggo aure nake so marata ciwo take." shuru tayi tana kallonsa.

Ya mike zaune yana kallonta tace."To ai kana da matar a hannu ba sai kawai a daura auran ba."

Shuru yayi ya kasa magana sai cizan lips d'inshi yake......Mikewa tayi ta fita daga dakin....juyowa yayi yana kallona na watsa masa harara kasa-kasa nace."Fitinanne kawai." ashe yaji abinda nace sai kawai na ganshi a gabana.

Da sauri naja baya da fadin."Meye haka." ? "Wane suna naji kina kira na dashi."? tsaki naja tare da kokarin barin gurin.

Hannuna ya janyo nayi zaman d'abaro a jikinsa da sauri ya cusa hannuwansa cikin hijabin jikina Brest d'ina ya kama da duk hannuwansa yana wasa dashi.

A tsorace na fizge jikina gabana na wani irin fad'uwa nace." Wato Kai baka da mutunci ko." Mikewa tsaye yayi nayi saurin kaucewa danne ni yayi ya had'e da bango (garu) gabana ya dinga duka! "Ki taimaka min auntyna." a shaqe yayi maganar.

Ihu! ne kawai ban kurma ba idanuwa na duk sunyo waje....."Khalid matsa daga jikina kada Gwaggo ta shigo ta same mu a haka."

Kai ya girgiza da fadin."Ki bani bakin ki nasha shi nake muradi.

Hawayen bakin ciki suka kufce min ni kam Allah ya had'ani da jaraba.

Motsin shigowar Gwaggo mukaji da sauri ya matsa daga jikina ta shigo dakin ganin mu daf da juna cikin alamun rashin gaskiya yasa tayi kasaqe tana bin mu da wani irin kallo.......Yun'kurin barin gurin yayi kawai ya fad'i kasan kafet.....tsakanin ni da ita ban san wanda ya riga wani zuwa inda yake ba.

"Khalid menene? me yake damun ka."? Gwaggo ce ke masa wannan tambayar ni kuwa hannunsa kawai na rike sai zare ido nake a kanshi.

Zaune ya miqe da fadin.'' Cikina ne ke ciwo sai rashin kwarin jiki Gwaggo bacin ranki ne ya janyo min shiga damuwa."
Chapter 77 · 0% Book details