Sashe 26
Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Girgiza kansa kawai yake kafin ya dago kai ido jawur yace."Salmanu sanin abinda yake cikin zuciyata sai Allah domin shi kad'ai yasan irin son da nake wa Aunty Sa'ida wannan al'amari daya faru tsakanina da ita tsautsayi da qaddara ne a lokacin a fusace! nake da irin abubuwan da take min bayan haka kuma kasan shi so babu abinda ba yasa mutum ya aikata amma bana ta'ba tsammanin zan iya daina sonta har duniya ta nad'e."
Salmanu yace."To ai shikkenan yanzu wace shawara ka yanke na ganka da jakar kaya."
Yace."So nake na bar garin kano gabadaya idan 'kura ta lafa sai na dawo." Salmanu yayi shuru yana nazarin maganar kafin yace."Eh wannan tunanin yayi kyau kayi nesa da gida kafin zuciyoyinsu suyi sanyi amma ina baka shawara kancewa ka nemi iyayenka a waya ka basu hakuri itama Aunty Sa'idar ka kirata ka bata hakuri ka nuna mata nadamarka."
Ya sharce gumin goshinsa yace."Insha Allahu haka za'ayi abokina nagode 'kwarai da shawararka.......Salmanu yace."Haba ai babu komai Khalid an riga an zama daya ina jinka tamkar d'an uwana na jini shiyasa gabadaya da naji al'amarin nan hankalina ya tashi."
Khalid girgiza kansa kawai yayi shima jikinsa duk yayi sanyi da abin kunyar daya tafka tun a mota yake tunanin mawuyacin halin daya bar auntyn nasa a ciki sai kuma fargabar tashin hankalin da iyayensa zasu shiga idan sukaji abinda ya aikata.
Salmanu mi'kewa yayi ya kama hanyar fita da fad'in "Bari na shiga gida na kawo maka abinci." Khalid ya sauke ajiyar zuciya da fad'in "Nagode abokina."
Bayan fitar Salmanu da minti uku sai ya bude jakar kayansa ya dauko wayarsa a nutse ya kunna ya nemi number Salim. domin yana so suyi magana a tsakaninsu."
Salim na kallo a wayarsa yaga kiran abokin nasa da sauri ya daga hannunsa sai kyarma yake yace."Khalid kana ina ne tun dazu ake ta kiran wayar ka bata shiga mahaifinka ma yazo yana nemanka hankalinsa a tashe.
Khalid yace." Salim nayi nisa da gida saboda wani dalili shiyasa ma kafin na tafi na kai mukkulin babur gidanku nace a ajiye maka inaso ka mayarwa da mai shi abunsa ya bawa mai bukata sannan don Allah gobe da safe kaje can gida kafin mahaifina ya fita kasuwa kace masa nace dan Allah dukkaninsu su gafarce ni."
Salim jikinsa yayi sanyi yace."Khalid wai me yake faruwa ne? yanda naga hankalin mahaifinka a tashe ya dameni gashi kuma kai yanzu kana wasu zantukan da suka sanyayyar min da jiki."
Murmushi yayi irin na takaici da nadama yace."Salim kai abokina ne tun na 'kuruciya kasan halina sannan kasan abinda zanyi da wanda ba zanyi ba qaddara da tsautsayi sun afka min na haikewa Aunty Sa'ida bayan na samu labarin maganar auranta da Alhaji Nura."
Salim yace."Khalid magana kake yi a cukurkud'e! ka fito fili kayi min bayanin da zan fahimta ka haikewa aunty Sa'ida to me hakan yake nufi."
A sanyaye yace."Ina nufin nayi mata fyad'e a d'azu da rana." "Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un! Khalid garin ya akayi haka ta faru? A garin ya ka aikata wannan mummunan aikin akan masoyiyarka."
Yaji hawaye na nema su kufce masa daurewa yayi ya aro dauriya yace."Tsautsayi da qaddara ne sai kuma son zuciyata nima nasan ban kyauta ba dan Allah ka riqe min sirri na bana so kowa yaji wannan magana salim."
Salim ya dinga jijjiga kansa gumi! na yanko masa yace."Wallahi Khalid ko a mafarki ban ta'ba tsammanin zaka aikatawa aunty Sa'ida haka ba me tayi maka mai zafi ashe dama duk 'karya kake ba sonta kake ba."
A tunzure! yace."Wai ya zaku dinga fad'a min wannan banzar maganar ne? Salim me ya janyo hakan idan ba so ba? ka fad'a min maganar da zata sanyaya raina ba irin wannan ba! har abada ba'a sanjawa towo suna wannan abu da ya faru tsakanina da ita ya sake saka min so da kaunarta a cikin zuciyata."
Salim yace."Kayi hakuri Khalid naga kamar ranka ya 'baci amma dai kasan kowaye yaji wannan al'amari dole ya razana dole kuma ya shiga tantama akan son da kake mata amma babu komai qaddara ta riga fata kamar yanda ka fada cewa tsautsayi da qaddara ne ya janyo maka to ina rokon Allah ya kare faruwar wani abu anan gaba."
Can 'kasan ma'koshi ya amsa da ameeen ya Allah nagode abokina sai na sake kiran wayarka." Salim yana kokarin yayi magana Khalid din ya kashe wayarsa yabi wayar da kallon mamaki kafin yayi yunkurin sake kiran sa domin yana so tambayeshi inda yake a halin yanzu yana fara kira a kace masa wayar a kashe take, dan suna gama magana Khalid din ya kashe wayarsa ya mayar da ita cikin jakar kayansa.
Salmanu ne ya shigo dakin hannunsa da fulas ba abinci da maidaidaicin plate da cokula ya ajiye a gabansa tare da bude karamin firjin dake dakin ya dauko masa ruwa da lemo masu sanyi kallonsa yayi da fad'in "Khalid kaci abinci ka samu nutsuwar zuciya kuskure ne dai ka riga ka tafka sai sa ka kiyayi gaba."
Yace."Salmanu bana tsammanin zan iya cin wani abu a halin yanzu cikina a cunkushe nake jin sa bana sha'awar komai."
Salmanu yace."Ai dama ba dan dad'i zaka ci abinci ba domin ka kori yunwar dake damun ka ita kanta yunwar wata matsala ce mai zaman kanta saboda haka kaci abinci kawai ka kwanta kaja istgifari akan abinda kayi."
Yace."Salmanu Istgifari tun ina kan aikata al'amarin nake yi sai dai kace na d'ora wani akan wanda nake amma ni ma babu shakka nasan nayi kuskure mai muni kuma wallahi sai yanzu nadama da dana sani suka dame ni Salmanu abinda hakuri bai baka ba rashin sa ba zai baka ba, na bi son zuciyata na janyowa iyayena zagi shine babban abinda yake damuna."
Salmanu yace."Idan maganar ta tsaya a cikin gidanku ai asiri ya rufu amma kuma gaskiya banji dadin yanda kake nuna rashin damuwarka akan Aunty Sa'idar ba yanda na lura kamar kafi fargabar halin bakin cikin da iyayenka zasu shiga."
Yace."Hakane Salmanu ina tausayawa iyayena sosai akan aunty Sa'ida domin ni ina ganin duk abinda ya faru a tsakaninmu itama tana da laifi mai zai sanya ta dinga zagi na tana nuna ban isa ba Salmanu idan kaga irin cin mutuncin da take min sai kayi mamaki wannan dalilin yasa na yanke mata irin wannan hukuncin dan data bini a sannu a hankali duk haka ba zata faru ba."
Salmanu yace."Gaskiya ne maganar nima ko kad'an bana son raini su kuma mata daga zarar sun d'an girmaka ko yaya ne sai su rainaka itama abinda tayi maka bata kyauta ba Ai *GA IRINTA NAN!* abu yazo ya faru gabad'aya kai da ita kun fad'a cikin masifa kuncin rayuwa."
Ajiyar zuciya ya sauke ba tare da ya sake cewa komai ba ya dauki pure water daya yasa a bakinsa sosai yaji dadin ruwan saboda yanda ya sanyaya masa kirji Salmanu ya bude fulas din abinci da kansa ya zuba masa wanda zai isheshi yasa masa cokali a ciki ya tura masa gabansa.......
*SADAUKARWA NE GA IYAYE NA BIYU*
*FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
*TARE DA*
*USAINA ABDUL-MALIK ISA (KAITA)*
*(HAJIYA BABBAH)*
*_Ha'kika ina Alfahari daku da irin kaunar da kuke min.🥰🤝🏻💜_*
*26&27*
Cikin ikon Allah gami da tasirin addu'oin dana durfafa bacci mai nauyi ya dauke ni tunda na kwanta kuma ban farka ba sai asubah...... da salati a bakina na bude idona lokacin itama Gwaggo ta tashi zaune tana laluben torchlight d'inta. "Sa'ida tashi asubah tayi ina tunanin ma an idar da sallah dan ga gari nan ya fara haske." Waya ta na laluba na kunna inna duba lokaci shida da kwata ba a jima da idar da sallah ba.
cikin rashin 'kwarin jiki na mike buta na dauka zan fita tace."Kada kisa ruwan sanyi a gabanki Sa'ida akwai na zafi a fulas ki surka."
Ba tare da nace mata komai ba na surka ruwan na fita dashi a hannuna kai tsaye band'akin nayi nufin shiga Ummatu ta fito daga ciki da buta a hannunta.
Sai nayi saurin kaucewa na bata hanya, ta tsaya tana watsa min kallon banza kafin tace."An dai ji kunya an kuma aikata abin kunya Insha Allahu sai asirinki ya tonu a gari kowa sai ya gane mugun halinki.''
Uffan bance mata ba na shige bandakin ina jin wani irin tsanarsu ita da d'an nata.
Koda na tsuguna domin fitsari sai da na kusa kuka dan gurin rikice min yayi da zafi kamar wanda akasa reza aka tsatstsaga.
Ruwan zafin na fara watsa a gurin ina rintse idona anya kuwa ba zan amince da shawarar Gwaggo ba muje asibiti a duba gurin nan kada yaron nan fa ya jefa ni a matsala.
Idona na rufe ina watsa ruwan a gurin ina tunano irin girman Joystick d'insa babu shakka Allah yay masa hallita sosai tabbas wani abu mai muni yana iya faruwa dani tunda gashinan gurin ya kume! sai zafin azaba yake min
Sai da na 'karar da zuwan d'umin tas na mike a hankali tare da mayar da wando na na fito lokacin Ummatu ta jima da barin gurin
Daki nayi nufin zuwa na dauko brush ta fito dashi a hannunta. hannu nasa na kar'ba tace."Ai naga baki dauka ba shine nace ko mantawa kikayi." A hankali nace mata ina sane ban manta ba.
Hanyar bandaki ta nufa kafin ta shiga sai da ta jima a tsaye a bakin kofar bandakin tana addua sannan ta shiga.
To koda na idar da sallah zamewa nayi na kwanta kan daddumar na shiga tunanin irin rayuwar da zan fuskatanta anan gaba nasan dai dole sai na fuskanci kalubale mai muni tunda nayi rashin babban abu mai muhimmanci a tare dani.
Tana shigowa dakin kira ya shigo waya ta da sauri tace."Yauwa duba ki gani ko shine." hannu na mika na dauki wayar ina kallonta nace."Wa kike nufi.''? Tace."Khalid mana." Kawai na tsaya ina mata kallon mamaki kafin nace." Gwaggo Khalid ya kira ni a waya yace dani me."?
Salmanu yace."To ai shikkenan yanzu wace shawara ka yanke na ganka da jakar kaya."
Yace."So nake na bar garin kano gabadaya idan 'kura ta lafa sai na dawo." Salmanu yayi shuru yana nazarin maganar kafin yace."Eh wannan tunanin yayi kyau kayi nesa da gida kafin zuciyoyinsu suyi sanyi amma ina baka shawara kancewa ka nemi iyayenka a waya ka basu hakuri itama Aunty Sa'idar ka kirata ka bata hakuri ka nuna mata nadamarka."
Ya sharce gumin goshinsa yace."Insha Allahu haka za'ayi abokina nagode 'kwarai da shawararka.......Salmanu yace."Haba ai babu komai Khalid an riga an zama daya ina jinka tamkar d'an uwana na jini shiyasa gabadaya da naji al'amarin nan hankalina ya tashi."
Khalid girgiza kansa kawai yayi shima jikinsa duk yayi sanyi da abin kunyar daya tafka tun a mota yake tunanin mawuyacin halin daya bar auntyn nasa a ciki sai kuma fargabar tashin hankalin da iyayensa zasu shiga idan sukaji abinda ya aikata.
Salmanu mi'kewa yayi ya kama hanyar fita da fad'in "Bari na shiga gida na kawo maka abinci." Khalid ya sauke ajiyar zuciya da fad'in "Nagode abokina."
Bayan fitar Salmanu da minti uku sai ya bude jakar kayansa ya dauko wayarsa a nutse ya kunna ya nemi number Salim. domin yana so suyi magana a tsakaninsu."
Salim na kallo a wayarsa yaga kiran abokin nasa da sauri ya daga hannunsa sai kyarma yake yace."Khalid kana ina ne tun dazu ake ta kiran wayar ka bata shiga mahaifinka ma yazo yana nemanka hankalinsa a tashe.
Khalid yace." Salim nayi nisa da gida saboda wani dalili shiyasa ma kafin na tafi na kai mukkulin babur gidanku nace a ajiye maka inaso ka mayarwa da mai shi abunsa ya bawa mai bukata sannan don Allah gobe da safe kaje can gida kafin mahaifina ya fita kasuwa kace masa nace dan Allah dukkaninsu su gafarce ni."
Salim jikinsa yayi sanyi yace."Khalid wai me yake faruwa ne? yanda naga hankalin mahaifinka a tashe ya dameni gashi kuma kai yanzu kana wasu zantukan da suka sanyayyar min da jiki."
Murmushi yayi irin na takaici da nadama yace."Salim kai abokina ne tun na 'kuruciya kasan halina sannan kasan abinda zanyi da wanda ba zanyi ba qaddara da tsautsayi sun afka min na haikewa Aunty Sa'ida bayan na samu labarin maganar auranta da Alhaji Nura."
Salim yace."Khalid magana kake yi a cukurkud'e! ka fito fili kayi min bayanin da zan fahimta ka haikewa aunty Sa'ida to me hakan yake nufi."
A sanyaye yace."Ina nufin nayi mata fyad'e a d'azu da rana." "Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un! Khalid garin ya akayi haka ta faru? A garin ya ka aikata wannan mummunan aikin akan masoyiyarka."
Yaji hawaye na nema su kufce masa daurewa yayi ya aro dauriya yace."Tsautsayi da qaddara ne sai kuma son zuciyata nima nasan ban kyauta ba dan Allah ka riqe min sirri na bana so kowa yaji wannan magana salim."
Salim ya dinga jijjiga kansa gumi! na yanko masa yace."Wallahi Khalid ko a mafarki ban ta'ba tsammanin zaka aikatawa aunty Sa'ida haka ba me tayi maka mai zafi ashe dama duk 'karya kake ba sonta kake ba."
A tunzure! yace."Wai ya zaku dinga fad'a min wannan banzar maganar ne? Salim me ya janyo hakan idan ba so ba? ka fad'a min maganar da zata sanyaya raina ba irin wannan ba! har abada ba'a sanjawa towo suna wannan abu da ya faru tsakanina da ita ya sake saka min so da kaunarta a cikin zuciyata."
Salim yace."Kayi hakuri Khalid naga kamar ranka ya 'baci amma dai kasan kowaye yaji wannan al'amari dole ya razana dole kuma ya shiga tantama akan son da kake mata amma babu komai qaddara ta riga fata kamar yanda ka fada cewa tsautsayi da qaddara ne ya janyo maka to ina rokon Allah ya kare faruwar wani abu anan gaba."
Can 'kasan ma'koshi ya amsa da ameeen ya Allah nagode abokina sai na sake kiran wayarka." Salim yana kokarin yayi magana Khalid din ya kashe wayarsa yabi wayar da kallon mamaki kafin yayi yunkurin sake kiran sa domin yana so tambayeshi inda yake a halin yanzu yana fara kira a kace masa wayar a kashe take, dan suna gama magana Khalid din ya kashe wayarsa ya mayar da ita cikin jakar kayansa.
Salmanu ne ya shigo dakin hannunsa da fulas ba abinci da maidaidaicin plate da cokula ya ajiye a gabansa tare da bude karamin firjin dake dakin ya dauko masa ruwa da lemo masu sanyi kallonsa yayi da fad'in "Khalid kaci abinci ka samu nutsuwar zuciya kuskure ne dai ka riga ka tafka sai sa ka kiyayi gaba."
Yace."Salmanu bana tsammanin zan iya cin wani abu a halin yanzu cikina a cunkushe nake jin sa bana sha'awar komai."
Salmanu yace."Ai dama ba dan dad'i zaka ci abinci ba domin ka kori yunwar dake damun ka ita kanta yunwar wata matsala ce mai zaman kanta saboda haka kaci abinci kawai ka kwanta kaja istgifari akan abinda kayi."
Yace."Salmanu Istgifari tun ina kan aikata al'amarin nake yi sai dai kace na d'ora wani akan wanda nake amma ni ma babu shakka nasan nayi kuskure mai muni kuma wallahi sai yanzu nadama da dana sani suka dame ni Salmanu abinda hakuri bai baka ba rashin sa ba zai baka ba, na bi son zuciyata na janyowa iyayena zagi shine babban abinda yake damuna."
Salmanu yace."Idan maganar ta tsaya a cikin gidanku ai asiri ya rufu amma kuma gaskiya banji dadin yanda kake nuna rashin damuwarka akan Aunty Sa'idar ba yanda na lura kamar kafi fargabar halin bakin cikin da iyayenka zasu shiga."
Yace."Hakane Salmanu ina tausayawa iyayena sosai akan aunty Sa'ida domin ni ina ganin duk abinda ya faru a tsakaninmu itama tana da laifi mai zai sanya ta dinga zagi na tana nuna ban isa ba Salmanu idan kaga irin cin mutuncin da take min sai kayi mamaki wannan dalilin yasa na yanke mata irin wannan hukuncin dan data bini a sannu a hankali duk haka ba zata faru ba."
Salmanu yace."Gaskiya ne maganar nima ko kad'an bana son raini su kuma mata daga zarar sun d'an girmaka ko yaya ne sai su rainaka itama abinda tayi maka bata kyauta ba Ai *GA IRINTA NAN!* abu yazo ya faru gabad'aya kai da ita kun fad'a cikin masifa kuncin rayuwa."
Ajiyar zuciya ya sauke ba tare da ya sake cewa komai ba ya dauki pure water daya yasa a bakinsa sosai yaji dadin ruwan saboda yanda ya sanyaya masa kirji Salmanu ya bude fulas din abinci da kansa ya zuba masa wanda zai isheshi yasa masa cokali a ciki ya tura masa gabansa.......
*SADAUKARWA NE GA IYAYE NA BIYU*
*FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
*TARE DA*
*USAINA ABDUL-MALIK ISA (KAITA)*
*(HAJIYA BABBAH)*
*_Ha'kika ina Alfahari daku da irin kaunar da kuke min.🥰🤝🏻💜_*
*26&27*
Cikin ikon Allah gami da tasirin addu'oin dana durfafa bacci mai nauyi ya dauke ni tunda na kwanta kuma ban farka ba sai asubah...... da salati a bakina na bude idona lokacin itama Gwaggo ta tashi zaune tana laluben torchlight d'inta. "Sa'ida tashi asubah tayi ina tunanin ma an idar da sallah dan ga gari nan ya fara haske." Waya ta na laluba na kunna inna duba lokaci shida da kwata ba a jima da idar da sallah ba.
cikin rashin 'kwarin jiki na mike buta na dauka zan fita tace."Kada kisa ruwan sanyi a gabanki Sa'ida akwai na zafi a fulas ki surka."
Ba tare da nace mata komai ba na surka ruwan na fita dashi a hannuna kai tsaye band'akin nayi nufin shiga Ummatu ta fito daga ciki da buta a hannunta.
Sai nayi saurin kaucewa na bata hanya, ta tsaya tana watsa min kallon banza kafin tace."An dai ji kunya an kuma aikata abin kunya Insha Allahu sai asirinki ya tonu a gari kowa sai ya gane mugun halinki.''
Uffan bance mata ba na shige bandakin ina jin wani irin tsanarsu ita da d'an nata.
Koda na tsuguna domin fitsari sai da na kusa kuka dan gurin rikice min yayi da zafi kamar wanda akasa reza aka tsatstsaga.
Ruwan zafin na fara watsa a gurin ina rintse idona anya kuwa ba zan amince da shawarar Gwaggo ba muje asibiti a duba gurin nan kada yaron nan fa ya jefa ni a matsala.
Idona na rufe ina watsa ruwan a gurin ina tunano irin girman Joystick d'insa babu shakka Allah yay masa hallita sosai tabbas wani abu mai muni yana iya faruwa dani tunda gashinan gurin ya kume! sai zafin azaba yake min
Sai da na 'karar da zuwan d'umin tas na mike a hankali tare da mayar da wando na na fito lokacin Ummatu ta jima da barin gurin
Daki nayi nufin zuwa na dauko brush ta fito dashi a hannunta. hannu nasa na kar'ba tace."Ai naga baki dauka ba shine nace ko mantawa kikayi." A hankali nace mata ina sane ban manta ba.
Hanyar bandaki ta nufa kafin ta shiga sai da ta jima a tsaye a bakin kofar bandakin tana addua sannan ta shiga.
To koda na idar da sallah zamewa nayi na kwanta kan daddumar na shiga tunanin irin rayuwar da zan fuskatanta anan gaba nasan dai dole sai na fuskanci kalubale mai muni tunda nayi rashin babban abu mai muhimmanci a tare dani.
Tana shigowa dakin kira ya shigo waya ta da sauri tace."Yauwa duba ki gani ko shine." hannu na mika na dauki wayar ina kallonta nace."Wa kike nufi.''? Tace."Khalid mana." Kawai na tsaya ina mata kallon mamaki kafin nace." Gwaggo Khalid ya kira ni a waya yace dani me."?