Sashe 36
Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tv na tsirawa ido ina kallon film din da akeyi a tashar Mbc action...........Ina zaune tsayi mintina talatin ina tsammanin su shuru babu labari na dauke kaina daga kan tv din na tsirawa matattakalar benan ido jikina yayi bala'in mutuwa da al'amarin anya kuwa mutumin nan zai fito minti arba'in ko motsinsu nayi kasa da kaina hawayen takaici na nema ya kufce min............Motsinsu naji da sauri na daga kaina ina kallon steps din ya riko hannunta suna saukowa na dauke kaina raina yayi masifar 'baci da abinda sukayi min.
A nutse ta zauna kan kujera shima ya zauna kusa da ita da fad'in "Sa'ida kinji shuru ko afuwa tana d'an uziri ne shiyasa na jira ta gama.
Yanda ya fadi maganar kai tsaye babu kulawa yasa naji wani irin sam bai saba yi min magana gatsar-gatsar ba tunda nake dashi idan zaiyi min magana ko a waya ne sai ya tausasa murya amma yanzu magana yake min kamar baya so.
Cikin kokarin danne damuwa ta nace " Ayya ai babu damuwa. kallonta nayi a nutse nace."Aunt Murja ina fata kin wuni lafiya."?
A sake ta amsa min da "Lafiya lau Alhamdulillahi Sa'ida ya taro.''? Nace."Alhamdulillahi." falon yayi shuru na minti biyu kafin yayi gyaran murya kamar me tsoron magana yace."Sa'ida ga Uwargidana Murja Uwar Yasir da Yusura kenan inaso ki zauna da ita lafiya ki mutuntata a matsayinta na uwargidanki kada naji kada na gani tunda nake da ita wani sa'bani bai ta'ba shiga tsakaninmu ba sabida haka bana so zuwanki ya hargitsa min gidana kada kiyi kishi da ita tunda itama ba tayi dake ki dauketa a matsayin 'yar uwa kamar yanda ta daukeki."
Kaina ya dinga juyawa ina jin maganganunsa suna amsa kuwwa! a kunnena........Wannan wasu irin banzayen maganganu ne."?
"Sa'ida ko bakya ji ne.'' Muryarsa ta dawo dani hayyacina, nace." Naji Alhaji Allah ya sa'ba halaye a tsakaninmu." Ya amsa da ameeen ya Allah.
Muryart a naji tana fad'in "Abban Yusura ni zan shiga na kwanta .'' da sauri ya mike da fadin" Haba gimbiya ai ni zan mayar dake d'akin ki kamar yanda na dauko ki."
Kafin na ankara naga ya rike k'ugunta sun fara hawa steps suna magana 'kasa-'kasa, kaina ya dinga juyawa a gurin na nemi yawun a bakina na rasa hawayen dai da nake dannewa sai da suka kufce na mike da saurin gaske na shiga dakina na zauna bakin gado hawaye masu zafin gaske suna shatata a fuskata...."Shin ni d'in wace irin amarya ce ne? tambayar kaina nake Wace irin wulakantacciyar amarya ce wacce ba'a zumud'in ta? ashe Alhaji Nura mijin tace ne a gidansa? shin me hakan yake nufi ne ? yana so ya nuna min cewa matarsa ta fini daraja a gurinsa? tambayoyin da nake tayi wa kaina kenan ina wani irin kukan bakin ciki a yanzu Alhaji Nura ya fifita matarsa a kaina to kuma ina ga ya fahimci abinda yake lullu'be! innalillahi wa'ina ilahi raji'un!
Ita na dinga nanatawa a cikin raina ina addua akan Allah yasa duk abunda zai faru dani na kaddara yazo min da sauki tabbas nasan zan fuskanci tashin hankali a zamantakewar aurana.
Dakin ya shigo kamar wani mutumin kirki ya mayar da kofa ya rufe dauke kaina nayi har ya karaso kusa dani ya tsaya da fadin"Gimbiyar mata kiyi hakuri na barki ke kadai ko Maman Yusura ce take fama da mura shiyasa na dan jima a gurinta na tabbatar tasha magani ta kwanta.
Shuru nai masa yace." Ki tashi kije ki dauro alwala mu gabatar da sallar godiya ga Allah." ba tare da nace komai ba na mike na nufi toilet din dake cikin dakin, ina daura alwalar ya shigo na dauke kaina ina gamawa na fita na bashi guri.
Addua yayi sosai muka shafa na mike na koma bakin gado na zauna...ledojin da ya shigo dasu ya hau budewa da fadin" Amarya ki sauki kici abinci ko."
Nace."A koshe nake ni." jim yayi yana kallona kafin yace."Kin san fa yau tsakanina dake a kwai harka yana da kyau ki cika cikin ki kada ki galabaita."
Dauke kaina nayi bance masa komai ba, yayi murmushi a nutse ya fara cin kazar amarcin yana hadawa da lemo, cikinsa ya cika sosai kafin ya d'an gyara gurin duk ina zaune ina kallonsa ya nufi toilet ya wanke bakinsa ya fito..
Hasken dakin ya kashe ya mayar dashi Dark gabana ya tsananta faduwa ganin ya cire rigar shaddar jikinsa ya hayo gadon na dan ja baya ina kallonsa ya janyo ni jikinsa yana kokarin cire mayafin jikina.
Jikina ya dinga karkarwa na dinga no'kewa ina kare jikina, Alhaji Nura gabadaya ficewa yayi daga hayyacinsa ganin zahirin ta sai ya shiga sambatu yana wasa da sassan jikinta mussaman Brest d'inta da suke masifar tafiya da imaninsa.
Ni dai ina kwance ina kallonsa da jinsa yana sarrafa ni gabana na cigaba da faduwar abinda zai faru, jin yana karanto adduar saduwa da iyali yasa na rintse idona kawai sai jikina ya shiga karkawa tun kafin ya shige ni na fara zubar da hawayen bakin ciki da takaici.
Ya jima kafin ya shiga ramin amma duk da hakan sai da ya gane matar tasa ba budurwa bace, ransa idan yayi dubu ya 'baci! ya cigaba da abinda yake yi yana bukatar ya samu satisfaction ya sauka a gaskiya yayi mamakin yarinyar ashe dai duk irin maganganun da ake kawo masa akanta gaskiya ne gashi yanzu ya gazagata tunda ya sameta a bude.
Ni'imar ta da dad'in ta sune suka sanya yaji dan sassauci a cikin ransa amma dai duk da haka sai ya tuhumeta akan cin amanarsa da tayi......sau biyu yana kawo wa amma abin mamaki a duk kawowar da zaiyi baya ta'ba yarda yayi a cikin ramin fita yake da jijiyar tasa ya zubar da sperm din a kan bedshirt kafin ya koma ya cigaba da biyan bukatarsa, shin to meye manufarsa tayi hakan.?
*SADAUKARWA NE GA IYAYE NA BIYU*
*FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
*TARE DA*
*USAINA ABDUL-MALIK ISA (KAITA)*
*(HAJIYA BABBAH)*
*_Ha'kika ina Alfahari daku da irin kaunar da kuke min.🥰🤝🏻💜_*
*41&42*
Cikin tsananin bushewar ma'kogwaro na mike zaune tare da kare jikina da bedshirt din daya cukurkud'e sabida dabdalar da akayi akansa. Gajeran wandonsa ya dauka yasa a jikinsa ba tare da ya ko kalli inda nake ba ya sauka daga gadon bandaki ya nufa
Cikin mutuwar jiki gami da nadamar rayuwa nabi bayansa da kallo wata masifaffiyar fargaba ce ta tsaya min a raina hakika ya fahimci abinda yake da akwai ko ga yanayin yanda ya sauka daga gadon yana d'acin rai.
Motsin fitowarsa naji daga toilet din sai nayi saurin sunkuyar da kaina kasa jikina duk ya mutu tsabar nadama da kunya tasa kwata-kwata bana kaunar na hada ido dashi.
Ganin ya nufi wardorbe ne yasa na mike a hankali na nufi toilet jikina duk a sab'ule... Tsuganawa nayi na takure kaina guri guda mahaukacin kuka ya kufce min. hannu nasa na rufe bakina ina so na had'iye kukan amma yaki haka na hakura nayi tayi ina shar'be majina Khalid Khalid ya cuce ni ya kassara min rayuwa wannan rana itace ranar da ko wace mace take alfahari da ita mutukar ta yarda da kanta ita din cikakkiya budurwa ce dole tayi tunkaho da ranar daran amarcinta amma ni na kasance cikin kunci da bakin ciki sakamakon abinda Dan uwana na jini yayi min Khalid baya sona domin da yana sona ba zai keta min rigar mutunci ba.
Na jima tsugune a toilet din ina kuka kafin nayi wankan tsarki na fito na samu dakin duhu sosai ya kashe hasken. da lalube na dauki waya ta kan mirror na kunna toch sai na ganshi kwance a kan gadon ya jefar da bedshirt din ya 'bata a kasa ya shimfida wani.
Babu kuzari a tare dani na duba doguwar rigar bacci mai hula nasa a jikina tare da pant. a sanyaye naje na kwanta kusa dashi sai ya matsa can gefe tare da juya min baya.
Na tsirawa bayan nasa ido ina ayyana abubuwa masu yawa yanzu ko wane irin hukunci zai yanke akaina tabbas al'amarin yayi masa zafi koga yanayin yanda yayi shakulatun 'bangaro dani ko banza nasan da ya samu budurci a tare dani zai taimaka min da wani abu amma saboda yasan ban cika mace ba ya biya bukatarsa ya juya min baya banga laifinsa ba akan abinda yake ko wane namiji abinda yake kulafuci kenan mutukar yasan budurwa ya aura zai so ace shine zai fasa tantanin budurcinta.
zazzafar ajiyar zuciya na sauke na gyara kwanciya tare da tsirawa rufin dakin do.
Yanda naga dare haka naga rana tsabar fargaba ta hana ni rintsawa shi kuwa baccin sa kawai yake yana sakin munshari babu abinda ya dameshi.
Asubah nayi ya tashi ko gefe na bai kallah ba ya sauka daga gadon ya shiga bandaki, na mike zaune tare da saukar da kafafuna kasa, ido muka hada a lokacin da ya fito nayi gaggawar yin kasa da kaina kunyarsa nake Ji wallahi.
Fita yayi daga dakin daure da alwala. na sauke ajiyar zuciya jiki a mace na mike na nufi toilet domin na daura alwala.
To har gari ya waye sosai nayi wanka na shirya jikina babu labarinsa na daga kaina na kalli agogon bangon dake kafe a dakin tara da rabi na safe tunda ya fita sallah bai dawo ba. cikin rauni da sarewa na sauke kaina kasa ina addua a cikin zuciya ta akan Allah ya sassauta min.
Da sauri na dago kaina jin motsin shigowarsa dakin. wannan karon dakewa nayi a lokacin da muka hada ido dashi ban nuna tsorona ba, har ya karaso inda nake ban dauke idona daga kansa ba mamaki nake lokacin da ya fita daga dakin jallabiya ce a jikinsa amma abin mamaki yanzu ya shigo cikin sabuwar shadda(wagambari) sai zabga kamshi yake yi shin a ina yayi wanka ya kimtsa? zuciyata ce keyi min wannan tambayar.
Kusa dani ya zauna yana yi min wani irin kallo jikina ya sake mutuwa a hankali nace."Alhaji Barka da asubah fatan ka tashi lafiya."?
Bai amsa ba kuma bai fasa watsa min kallon tuhuma ba.
Sai kawai na shiga wasa da hannuwana ina jiran abunda zai biyo bayan kallon.
A nutse ta zauna kan kujera shima ya zauna kusa da ita da fad'in "Sa'ida kinji shuru ko afuwa tana d'an uziri ne shiyasa na jira ta gama.
Yanda ya fadi maganar kai tsaye babu kulawa yasa naji wani irin sam bai saba yi min magana gatsar-gatsar ba tunda nake dashi idan zaiyi min magana ko a waya ne sai ya tausasa murya amma yanzu magana yake min kamar baya so.
Cikin kokarin danne damuwa ta nace " Ayya ai babu damuwa. kallonta nayi a nutse nace."Aunt Murja ina fata kin wuni lafiya."?
A sake ta amsa min da "Lafiya lau Alhamdulillahi Sa'ida ya taro.''? Nace."Alhamdulillahi." falon yayi shuru na minti biyu kafin yayi gyaran murya kamar me tsoron magana yace."Sa'ida ga Uwargidana Murja Uwar Yasir da Yusura kenan inaso ki zauna da ita lafiya ki mutuntata a matsayinta na uwargidanki kada naji kada na gani tunda nake da ita wani sa'bani bai ta'ba shiga tsakaninmu ba sabida haka bana so zuwanki ya hargitsa min gidana kada kiyi kishi da ita tunda itama ba tayi dake ki dauketa a matsayin 'yar uwa kamar yanda ta daukeki."
Kaina ya dinga juyawa ina jin maganganunsa suna amsa kuwwa! a kunnena........Wannan wasu irin banzayen maganganu ne."?
"Sa'ida ko bakya ji ne.'' Muryarsa ta dawo dani hayyacina, nace." Naji Alhaji Allah ya sa'ba halaye a tsakaninmu." Ya amsa da ameeen ya Allah.
Muryart a naji tana fad'in "Abban Yusura ni zan shiga na kwanta .'' da sauri ya mike da fadin" Haba gimbiya ai ni zan mayar dake d'akin ki kamar yanda na dauko ki."
Kafin na ankara naga ya rike k'ugunta sun fara hawa steps suna magana 'kasa-'kasa, kaina ya dinga juyawa a gurin na nemi yawun a bakina na rasa hawayen dai da nake dannewa sai da suka kufce na mike da saurin gaske na shiga dakina na zauna bakin gado hawaye masu zafin gaske suna shatata a fuskata...."Shin ni d'in wace irin amarya ce ne? tambayar kaina nake Wace irin wulakantacciyar amarya ce wacce ba'a zumud'in ta? ashe Alhaji Nura mijin tace ne a gidansa? shin me hakan yake nufi ne ? yana so ya nuna min cewa matarsa ta fini daraja a gurinsa? tambayoyin da nake tayi wa kaina kenan ina wani irin kukan bakin ciki a yanzu Alhaji Nura ya fifita matarsa a kaina to kuma ina ga ya fahimci abinda yake lullu'be! innalillahi wa'ina ilahi raji'un!
Ita na dinga nanatawa a cikin raina ina addua akan Allah yasa duk abunda zai faru dani na kaddara yazo min da sauki tabbas nasan zan fuskanci tashin hankali a zamantakewar aurana.
Dakin ya shigo kamar wani mutumin kirki ya mayar da kofa ya rufe dauke kaina nayi har ya karaso kusa dani ya tsaya da fadin"Gimbiyar mata kiyi hakuri na barki ke kadai ko Maman Yusura ce take fama da mura shiyasa na dan jima a gurinta na tabbatar tasha magani ta kwanta.
Shuru nai masa yace." Ki tashi kije ki dauro alwala mu gabatar da sallar godiya ga Allah." ba tare da nace komai ba na mike na nufi toilet din dake cikin dakin, ina daura alwalar ya shigo na dauke kaina ina gamawa na fita na bashi guri.
Addua yayi sosai muka shafa na mike na koma bakin gado na zauna...ledojin da ya shigo dasu ya hau budewa da fadin" Amarya ki sauki kici abinci ko."
Nace."A koshe nake ni." jim yayi yana kallona kafin yace."Kin san fa yau tsakanina dake a kwai harka yana da kyau ki cika cikin ki kada ki galabaita."
Dauke kaina nayi bance masa komai ba, yayi murmushi a nutse ya fara cin kazar amarcin yana hadawa da lemo, cikinsa ya cika sosai kafin ya d'an gyara gurin duk ina zaune ina kallonsa ya nufi toilet ya wanke bakinsa ya fito..
Hasken dakin ya kashe ya mayar dashi Dark gabana ya tsananta faduwa ganin ya cire rigar shaddar jikinsa ya hayo gadon na dan ja baya ina kallonsa ya janyo ni jikinsa yana kokarin cire mayafin jikina.
Jikina ya dinga karkarwa na dinga no'kewa ina kare jikina, Alhaji Nura gabadaya ficewa yayi daga hayyacinsa ganin zahirin ta sai ya shiga sambatu yana wasa da sassan jikinta mussaman Brest d'inta da suke masifar tafiya da imaninsa.
Ni dai ina kwance ina kallonsa da jinsa yana sarrafa ni gabana na cigaba da faduwar abinda zai faru, jin yana karanto adduar saduwa da iyali yasa na rintse idona kawai sai jikina ya shiga karkawa tun kafin ya shige ni na fara zubar da hawayen bakin ciki da takaici.
Ya jima kafin ya shiga ramin amma duk da hakan sai da ya gane matar tasa ba budurwa bace, ransa idan yayi dubu ya 'baci! ya cigaba da abinda yake yi yana bukatar ya samu satisfaction ya sauka a gaskiya yayi mamakin yarinyar ashe dai duk irin maganganun da ake kawo masa akanta gaskiya ne gashi yanzu ya gazagata tunda ya sameta a bude.
Ni'imar ta da dad'in ta sune suka sanya yaji dan sassauci a cikin ransa amma dai duk da haka sai ya tuhumeta akan cin amanarsa da tayi......sau biyu yana kawo wa amma abin mamaki a duk kawowar da zaiyi baya ta'ba yarda yayi a cikin ramin fita yake da jijiyar tasa ya zubar da sperm din a kan bedshirt kafin ya koma ya cigaba da biyan bukatarsa, shin to meye manufarsa tayi hakan.?
*SADAUKARWA NE GA IYAYE NA BIYU*
*FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
*TARE DA*
*USAINA ABDUL-MALIK ISA (KAITA)*
*(HAJIYA BABBAH)*
*_Ha'kika ina Alfahari daku da irin kaunar da kuke min.🥰🤝🏻💜_*
*41&42*
Cikin tsananin bushewar ma'kogwaro na mike zaune tare da kare jikina da bedshirt din daya cukurkud'e sabida dabdalar da akayi akansa. Gajeran wandonsa ya dauka yasa a jikinsa ba tare da ya ko kalli inda nake ba ya sauka daga gadon bandaki ya nufa
Cikin mutuwar jiki gami da nadamar rayuwa nabi bayansa da kallo wata masifaffiyar fargaba ce ta tsaya min a raina hakika ya fahimci abinda yake da akwai ko ga yanayin yanda ya sauka daga gadon yana d'acin rai.
Motsin fitowarsa naji daga toilet din sai nayi saurin sunkuyar da kaina kasa jikina duk ya mutu tsabar nadama da kunya tasa kwata-kwata bana kaunar na hada ido dashi.
Ganin ya nufi wardorbe ne yasa na mike a hankali na nufi toilet jikina duk a sab'ule... Tsuganawa nayi na takure kaina guri guda mahaukacin kuka ya kufce min. hannu nasa na rufe bakina ina so na had'iye kukan amma yaki haka na hakura nayi tayi ina shar'be majina Khalid Khalid ya cuce ni ya kassara min rayuwa wannan rana itace ranar da ko wace mace take alfahari da ita mutukar ta yarda da kanta ita din cikakkiya budurwa ce dole tayi tunkaho da ranar daran amarcinta amma ni na kasance cikin kunci da bakin ciki sakamakon abinda Dan uwana na jini yayi min Khalid baya sona domin da yana sona ba zai keta min rigar mutunci ba.
Na jima tsugune a toilet din ina kuka kafin nayi wankan tsarki na fito na samu dakin duhu sosai ya kashe hasken. da lalube na dauki waya ta kan mirror na kunna toch sai na ganshi kwance a kan gadon ya jefar da bedshirt din ya 'bata a kasa ya shimfida wani.
Babu kuzari a tare dani na duba doguwar rigar bacci mai hula nasa a jikina tare da pant. a sanyaye naje na kwanta kusa dashi sai ya matsa can gefe tare da juya min baya.
Na tsirawa bayan nasa ido ina ayyana abubuwa masu yawa yanzu ko wane irin hukunci zai yanke akaina tabbas al'amarin yayi masa zafi koga yanayin yanda yayi shakulatun 'bangaro dani ko banza nasan da ya samu budurci a tare dani zai taimaka min da wani abu amma saboda yasan ban cika mace ba ya biya bukatarsa ya juya min baya banga laifinsa ba akan abinda yake ko wane namiji abinda yake kulafuci kenan mutukar yasan budurwa ya aura zai so ace shine zai fasa tantanin budurcinta.
zazzafar ajiyar zuciya na sauke na gyara kwanciya tare da tsirawa rufin dakin do.
Yanda naga dare haka naga rana tsabar fargaba ta hana ni rintsawa shi kuwa baccin sa kawai yake yana sakin munshari babu abinda ya dameshi.
Asubah nayi ya tashi ko gefe na bai kallah ba ya sauka daga gadon ya shiga bandaki, na mike zaune tare da saukar da kafafuna kasa, ido muka hada a lokacin da ya fito nayi gaggawar yin kasa da kaina kunyarsa nake Ji wallahi.
Fita yayi daga dakin daure da alwala. na sauke ajiyar zuciya jiki a mace na mike na nufi toilet domin na daura alwala.
To har gari ya waye sosai nayi wanka na shirya jikina babu labarinsa na daga kaina na kalli agogon bangon dake kafe a dakin tara da rabi na safe tunda ya fita sallah bai dawo ba. cikin rauni da sarewa na sauke kaina kasa ina addua a cikin zuciya ta akan Allah ya sassauta min.
Da sauri na dago kaina jin motsin shigowarsa dakin. wannan karon dakewa nayi a lokacin da muka hada ido dashi ban nuna tsorona ba, har ya karaso inda nake ban dauke idona daga kansa ba mamaki nake lokacin da ya fita daga dakin jallabiya ce a jikinsa amma abin mamaki yanzu ya shigo cikin sabuwar shadda(wagambari) sai zabga kamshi yake yi shin a ina yayi wanka ya kimtsa? zuciyata ce keyi min wannan tambayar.
Kusa dani ya zauna yana yi min wani irin kallo jikina ya sake mutuwa a hankali nace."Alhaji Barka da asubah fatan ka tashi lafiya."?
Bai amsa ba kuma bai fasa watsa min kallon tuhuma ba.
Sai kawai na shiga wasa da hannuwana ina jiran abunda zai biyo bayan kallon.