← Book details Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 82 OF 90

Sashe 82

Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Murya na rawa yace."Kina so nasa miki karfi ko."? Uffan bance masa ba, ya mike zaune bedlamp ya kunna haske ya gauraye dakin. mikewa zaune nayi ina kallonsa gabadaya kammaninsa sun sanja idanuwansa sunyi jajawur.!

"Ba zaki amince min ba ko."? Yafada yana bina da wani mayataccan kallo.

Babu fara'a a fuskata nace." Ka tafi gurin Jamila tayi maka ni ina bukatar hutu a halin yanzu."

Rai a bace yace." Ba zanje ba kuma wallahi ba zaki huta ba kin janyowa kanki fushi na sai na kwana a kanki."

Cike da mamaki nake kallonsa wai sai ya kwana a kaina ko ayu ma ai yana sauka ya huta........Bedlamp din ya kashe kafin nayi wani yunk'uri ya turmushe ni 'karfi yasa min gabad'aya ya galabaitar dani saduda nayi na sakar masa jiki yayi abinda yake so amma shi yake kid'an sa yake rawar sa duk sonsa da nayi masa wassani qi nayi duk ya wani susuce yana kama hannuna yana d'orawa kan joystick d'inshi ina cirewa gabad'aya naqi nayi masa abinda yake so.

Jin haushin hakan yasa ya zage k'arfi a kaina ya dinga bugu na tamkar wanda Allah ya aiko shi da k'yar ya bar mu muka rintsa a daran.

Washe gari da safe a murtuke ya tashi gaisuwa ce kawai ta had'a mu ya shirya tsaf domin fita.....Kamar kada nayi masa magana sai da na daure nace." Zaka fita ba kayi break fast ba.

Yana gyara agogon dake daure a hannunsa yace." Ba zanyi ba."

"Kamar yaya ba za kayi ba."? Hannu ya d'aga min da fadin." Bana bukatar doguwar magana tunda nace ba zanyi ba sai a kyale ni ko."

Nace."To an kyale ka Cikin ka ne ba na wani ba." bai tanka min ba ya kama hanyar fita, kallo na bishi dashi mai mugun hali kawai. cikin zuciyata nayi wannan maganar.

Ya jima a gurin Jamila kafin ya nufi gurin taron da zasu gabatar na 'yan kungiyarsu ta Kano pillars taro ne mai muhimmanci wanda ya had'a manya 'yan siyasa hatta da maigirma Governor zai hallaci taron saboda mahimmacinsa........Wani wasan za'a buga a kasar Italy Khalid Lawali tare da Ahamad Musa sune zasu jagoranci kungiyar tasu wannan dalilin ne yasa mai girma governor ya zauna dasu da shuwagabbaninsu domin tattauna yanda al'amura zasu tafi cikin tsari.

Khalid da Ahamad sunyi alkawarin cewa zasu tsaya tsayin daka suyi wasa cikin kyau da tsari kuma insha Allahu zasu 'kara kankaro martaba da kima na Jahar Kano.....Wannan bayanin nasu ya faranta ran duk wanda yake zaune a gurin a take manyan masu kudi da 'yan siyasar dake gurin suka soma yi musu kyautuka na mussaman.

Bai dawo gida ba sai gefin magariba Security dinshi ne ya bude masa mota ya fito takardun dake hannunsa ya miqa masa ya umarci shi da ya biyo bayansa. Motar ya rufe da sauri yabi bayansa da takardun a hannunsa.

A bakin kofar falo ya tsaya yaron nashi ya karaso inda yake ya kar'bi takardun tare da sallamar shi, har yayi nisa ya kira sunansa........"Chinedu." da sauri ya amsa tare da dawowa da baya. key din motarsa ya mika masa da fadin." Ka bude mota za kaga wani abu a daure a leda ka dauko min yanzu."

Da sauri ya karbi key din ya tafi. Shaf ya manta da sakon Gwaggo sai yanzu ya tuna dashi mybe ma abin ya lalace tunda ya kwana.

Tsayuwa yayi bakin kofar falon yana kallona, a nutse nace."Ka dawo." Shuru yayi min idonsa kuri a kaina dama ina sane nayi shigar k'ananun kaya na tamke fuskata had'e da fadin." Ka shigo mana ka tsaya a bakin kofa."

Ajiyar zuciya ya sauke a miskile yace."Babu oyoyo kenan." Kallonsa nayi ina mamakin rashin kunyarsa sai yayi abu ya nuna kamar beyi ba saboda biyan bukatarsa.

Gajiya yayi da tsayuwar ya karaso inda nake fulas din hannunsa ya ajiye min a gabana da fadin"Ga sa'kon ki inji Gwaggo tun jiya ta bani na kawo miki na manta sai yanzu na tuna."

Daukar fulas din nayi ina dubawa, dahuwar ta soma lalacewa amma dai idan aka gyara za'a iya ci saboda nasan muhimmancin abin yasa da sauri na shiga kicin domin gyarawa.

Zaune a falo na sameshi yana ta waya cikin zuciyata nace waya dai waya sam baya gajiya ko da yake dole hakan ta kasance dashi saboda yanayin sana'arsa.

Cikin dakina na zauna naci kazar a nutse kadan na rage ina sanya ran kafin na kwanta na cinye sauran.

Sai da nayi sallar isha'i na fito falon lokacin ya jima da fita zama nayi kan kujera da carbi karami a hannuna.............Sai da nayi zaman awa biyu da rabi ya dawo. kusa dani ya zauna naji yana kamshi turare ba irin wanda na san shi dashi ba turaran irin nawa ne da nake amfani dashi........Raina ne ya 'baci kishi ya sanya na dauke kaina daga kanshi.

"Wai me yasa kullum sai nace ki bani abinci ne."? Kallonsa nayi rai a bace nace." Kamar yaya? inace dazu kafin ka fita sai da nayi maka bisimillah kace baka bukata to me zai sanya na damu kaina da lallai sai kaci abinci."

"To yanzu ina bukata." cikin sassauci ya fadi maganar....a nutse na miqe na nufi gurin cin abincin baya na ya biyo yaja kujera ya zauna yana aikin latsa waya.

Ina had'a masa abincin na bar gurin domin bana so na zauna rai yazo yana 'baci.

Shirin kwanciya nayi cikin rigar bacci iya cinya pant kawai nasa ban sa breziya ba tattare gashin kaina nayi na had'e guri daya hula nasa na rufe kan na nemi guri na kwanta har yanzu kishin yarinyar na tsunkulin zuciyata.

Ina jin motsin shigowarsa dakin na rufe idona yayi dik abinda zaiyi ya gama yazo ya kwanta kusa dani yana ma'kale murya......"Big Aunty ki tashi na baki wani labari."

Share shi nayi yasa hannuwansa ya janyo ni jikinsa fuskarsa yasa a tsakanin wuya na yana min magana kasa-kasa.......Ganin yana so ya rinjaye ni yasa nace."Khalid don Allah ka barmu yau mu rintsa haba jama'a kai baka gajiya da abu d'aya ne."

"Aa Ni ba zan ta'ba gajiya dake ba kwanciyar hankalin ki kawai ki bani abinci naci."

Shuru nayi masa, yasa hannusa kan breast d'ina yana mutsikawa tsigar jikina gabadaya ta mike.....a kasalance nace." Ba zaka rabu dani ba kenan"

Cigaba yayi da abinda yake takaici ya ishe ni 'karfi nasa zan tureshi ya danne ni jikina ya hau ya kwanta gabad'aya ya sauke min nauyinsa.....Jajayen idanunsa ya tsira min na kauda fuskata daga kallonshi

Hannu yasa ya juyo da fuskar kasa-kasa yace." Ya labarin tsofaffin mazajen ki ina fatan yanzu kin bambamce aya da tsakuwa a tsakanin mu.

Shuru nai ina kallonsa yayi murmushi tare da lasar lips d'inshi fuskarsa daf da tawa ya fara kokarin kama baki na.

Babu yanda na iya haka na hakura na kyaleshi ya dinga jagwagwala ni sai da ya tayar min da dukkanin sha'awata gabadaya na rikirkice sai nishi nake ina rungumarsa wasu zafafan kesses ya dinga sakar min ina mayar masa da Martani Jikina ya riga ya jiqe babu abinda nake bukata sai biyan bukatata yanda ya rike wuta nima haka na rike sosai na rikita shi da salo na cikin fitar hayyaci ya dinga k'ananun hawaye yana sambatun surutai.

Washe gari cikin walwala da farin ciki ya tashi don be takale ni da rigima ba sai dai ni kuma gabadaya na kasa nutsuwa kishi ne ke damun zuciyata yau kwanaki na ya kare zai tare a dakin Jamila wannan dalilin yasa na kasa sakewa dashi wani irin haushin sa nake ji.

Koda dare da ya shigo domin yayi min sallama da 'kyar na kula shi, ya tsaya yana kallona da fadin." Naga tun safe kike da damuwa ko zaki fad'a min abinda ke damunki."

"Babu abinda ke damuna kaje kawai." qin tafiya yayi ya koma ya zauna wai lallai sai na fada masa abinda yake damuna.

Ganin ya damu yasa na sasasauta fuska da fadin." Na fada maka babu komai fa kada ka damu ajizanci ne irin na dan Adam amma ni babu abinda ke damuna."

Jikina ya matso yana kokarin rungume ni da sauri na matsa ina hararsa da fadin." Menene haka."? a kasalance yace."Sallama za muyi." Gurin na bari ya sake biyo ni yunkurin mi'kewa nayi ya mayar dani ya zaunar kan kujerar da karfi na zauna ina kallonsa da mamaki a tare dani.

Yatsansa ya d'ora saman le'buna na "Ki bani nasha wannan sweet din kafin na tafi." Kaina ne ya daure kawai na rasa abun cewa sai kallo. Cinyata ya zauna ya karkato da fuskata bai jira komai ba ya had'a bakinsa sa nawa..........Sosai yake sucking din harshena da le'bena duk ya wani gigice nasa hannu na cikun rigarshi fatar gefan cikinshi na mintsina da karfin gaske.

Saki na yayi yana kallona duk yayi wujiga-wujiga idanuwa sun zama tamkar jan gauta........"Ni zakiyi wa mugunta." a kasalance yayi maganar.

Hannu nasa na tureshi da fadin." D'aga ni don Allah duk kabi ka sagar min da gwiwa." Tashi yayi daga jikina yana shafa sumar kanshi yace." Wai menene a cikin bakin ki idan ina sha tamkar ina shan zuma."

Cikin kasala da tsananin sha'awa nace." Kan ka zaka tambaya." Kanshi ya shafa ido a lumshe yace." Eh wannan gaskiya ne ni zan tafi sai da safe." Ba tare dana kalleshi ba nace." Allah ya bamu alkairi." Ameen yace ya kama hanyar fita...Kallo na bishi dashi ina mamakin halayyarsa.

*102*
A daran ranar da k'yar na iya rintsawa (bacci ) saboda tsabar kad'aici da asubah da wata irin kasala da mutuwar jiki na tashi, na dinga komai cikin rashin kwarin jiki........ tsaf na kammala abin kari na shirya daining din da jikina na zauna zaman jiran shigowarsa............Khalid kuwa na can tare da Yarinyar mutane sai wajigata yake Amina raguwa ce dan tun kafin tafiya tayi nisa take masa kuka da magiya akan ya kyaleta ai kamar kara tunzurashi take ya zage sosai a kanta yana biyan bukatarsa Ya samu gamsuwa amma ba kamar irin wacce yake samu gurin auntynshi ba.
Chapter 82 · 0% Book details