← Book details Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 22 OF 90

Sashe 22

Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Kafad'arsa ya d'aga yace."Laifi tudu ne ka take naka ka hango na wani duk abinda ya faru a tsakanina dake taurin kanki ne ya janyo miki."
Yana gama maganarsa ya hayo gadon nayi saurin takurewa a loko jikina na karkarwa. hannuwana nasa na rufe kirjina ina kallonsa sai yasa dariya da fad'in "Okey shine bakya so na ta'ba."?

Shuru nai ina kallonsa yayi murmushi yana shafa sajensa yace." Ba zan iya kauda kaina daga kansu ba zan gwada miki k'arfina yanzu." Ya janyo ni da karfin gaske yasa dukkanin karfinsa akaina kyakykyawar fizga yayi pant din ya yage yasa hannunsa a gurin yana shafawa tsigar jikina ta wani mi'ke...kafin nayi wani yunkuri ya cire hannuna dake kan breast ya fara tsotsarsa yana dan cizan nipples din...gabadaya naji alkadari na ya karye domin yanayin yanda yake wasa da hannunsa a gabana yayi masifar dauke min hankali na dinga jin wata gawurtacciyar sha'awar da ban ta'ba jin irinta ba.
Jin shaid'an na kokarin samun galaba a kaina yasa na dage da addua ina cigaba da kokarin ceton kaina.
Idona a rintse nake jin yanda yake sarrafa ni yana juya ni duk inda ransa yake so nayi masifar galabaita da abinda yake min bayan kokaye-kokayen da mukayi dashi amma dai yanayin rashin 'kwarin jikin nawa bai hana ni taimakon kaina ba dan da naji abin nasa yayi yawa matse cinyoyina nayi da karfin gaske na hanashi shiga tsakanina......a mutukar d'imauce yake kiran sunana yana lasar fuskata da tsotsar karan hanci na....na bude idanuna da sukayi min mugun nauyi na kalleshi fuskarsa daf da tawa numfashinsa sai sauka yake a fuskata........"Auntyna dan Allah k...ki taimake ni." a hard'e yayi maganar yana tsotsar lips d'insa. sai kaje wani maye sai shan yaji yake jikinsa na wani irin karkarwa.

Cikin nishi da rashin 'kwarin jiki na d'aga hannu da niyyar dukan kirjinsa da yayi min rumfa. ya ri'ke yana girgiza min kai....a raunane yace."Ki bud'e min kafafu na shiga kinji ko.''

Lafiyayyun hawaye suka sake kwaranyowa a fuskata jiki na rawa yasa harshe yana lashewa! hakan ya bani daman dukan Kirjinsa da mugun karfi!! ya rike kirjin yana tari!! tunkudeshi nayi zan sauka ya had'a kaina da karfen gadon ya bugu! 'karamar 'kara nasa ina ri'ke kaina. shuru nayi nai saurin bude idona ido ya tsira min yana tunanin ta inda zai fara.....cikin rawar baki nace. "Khalid inaso kasan da cewa bayan bukatarka ta biya akai to na sai na kasheka sannan na kashe kaina domin bamu da wani amfani a duniya.

Hawaye suka sauka a fuskarsa yace."Na amince ki kashe ni kinga zunubi na ya rataya a wuyanki dama ni wace rayuwa mai dadi zanyi bayan babu ke."

rintse idona nayi ina cigaba dajin wani irin nauyin 'bakin ciki a kirjina. yasa hannunsa ya rike hannuwana tamau! da k'afafunsa ya bud'e cinyoyina ya shiga tsakiyata jin haka yasa na kwarma ihu! "Innalillahi wa'ina ilahi raji'una."!!! Hannu yasa ya dam'ke min bakina cikin hawaye muka shiga kallon juna kai ya shiga girgiza min idanunsa duk sun shagid'e.

A hankali ya fara wasa da jarumarsa a inda yake muradi na dinga bugunsa da kafafuna amma saboda yafi ni dubara sai da yasan yanda yayi ya shiga jikina sosai kukan nadama ya kucfe min. cikin kukan na soma yi masa magiya da had'ashi da Allah ya rufe idonsa ruf! ya'ki saurarata a lokacin shima hawayen yake fitarwa ya dinga girgiza min kansa yana ciccije le'bunansa a haka ya dinga cuku-cuku har ya samu nasarar hud'a jikina ya shiga sosai! ya manne ni a jikinsa ya ri'ke 'kam! na tsayin Mintina biyar kafin ya mike da wani irin kuzari a tare dashi ya fara bubbuga jikinsa a nawa.

Tsananin azabar da yaron yake gana min tasa bakina ya mutu jikina ya mace gabad'aya kuzari na ya 'kare na kasa motsa koda 'karamin d'an yatsa na wani irin bugu yake min yana ihu! tare da sakin sambatu wanda shi kad'ai yasan abinda yake fad'a gabadaya ya zama tamkar zautacce sai kiran sunana yake yana caccakata kamar zai kai ni lahira

A qallah sai da ya kai kimanin mintina talatin akai na kafin ya zubar da abinda yake mararsa ya 'kan'kanme ni 'kam! a jikinsa yana numfarfashi ni dashi gabad'aya gumi ya ji'ka mana jiki

Turesa nayi na fara kokarin mi'kewa ina jin wani irin jiri a saman kaina....hannuna ya rike ya rike yana girgiza min kai mirya na rawa yace."Kinga rayuwar da kika janyo mana ko."? nayi wani irin juyi a kid'ime! nayi niyyar kwashe shi da mari ya rike hannuna da fad'in "Kina so kice zaki mare ni wanda ke kanki kin san ba barin ki zanyi ba aunty Sa'ida mutukar kinga na tsaya kin mari fuskata ni nayi ra'ayi a yanzu dai nasan zaki tabbatar da cewa ni ba rago bane kuma na isa namiji tunda na cika miki marar ki na kuma 'kure zurfin ki a yau kin san waye Khalid kije ki auri Alhaji Nura ni kuma na cigaba da biyayyar rayuwarki mutukar ina raye ba zan barki ki zauna lafiya ba."

Sauka yayi daga gadon yaje ya dauki gajeran wandonsa yasa yace."Zan tafi kafin 'kura ta lafa ki rubuta ki ajiye duk inda nake kina maqale a cikin zuciyata kina da number wayata idan kin janye maganar auran Alhaji Nura sai ki kira ni zan dawo na aureki tunda nasan ni na cancanta dake." Yana 'kare maganarsa ya fita daga dakin. ya barni cikin tararrabi da tsantsar tashin hankali da nadamar rayuwa.

*Kuyi hakuri dan girman Allah da Annabi ku kar'bi labarin littafin nan a yanda yake.....idan nace dole zan dauki ra'ayoyinku zan sha wuya daga 'karshe ma na rasa abinda zan rubuta muku kuyi hakuri ku cigaba da bina a cikin littafin har na samu na isar da sa'ko na👏🏼🥰
*20&21*
Cikin tsinkewar zuciya gami da tarin nadamar abinda ya aikata yayi wanka ya fito a gurguje ya shirya jikinsa. kayan sa ya shiga had'awa cikin 'yar 'karamar akwati yana had'a kayan yana jin wani katon abu a tokare a kirjinsa. tun sanda yake raping d'inta yake jin nannauyan abun a cikin kirjinsa amma saboda yasa al'amarin a cikin ransa ya kasa saurara mata duk da irin hakurin da take bashi, hakika bai so wannan mummunan al'amarin ya kasance a tsakaninsu ba yaso suyi mu'amula ta aure mai tsafta sai gashi qaddara ta mai muni ta gifta a tsakaninsu yatsa yasa ya d'auke hawayen daya sauko masa a saman fuskarsa ya cigaba da had'a kayan a gurguje ya fito daga dakin ya kulle da kye babban tsakar gidan ya fito ya d'an tsaya yana kallon kofar dakin. ya kai minti biyar a tsaye a tsakar gidan idonsa akan kofar dakin kafin ya sauke wani gwaron numfashi ya kama hanyar fita zuciyarsa nayi sa'ke-sa'ken inda zai nufa.

Na jima kaina a 'kasa ina zubar da hawayen bak'in ciki! da takaici! kafin na motsa jikina da niyyar saukar daga gadon naji wani irin mugun zafi a karkashi na sunan Allah na kira tare da sake sunkuyar da kaina 'kasa hawayen ne dai suke ta zuba kamar an bud'e famfo....zanin atamfar jikina da zanin gadon Gwaggo sunyi kaca-kaca da jin budurci na, Khalid yayi min fyad'e! wace irin rayuwa zan fuskanta anan gaba? dame zan kare kaina a gidan aurena."? Wannan tunanin shi ya dame ni ya sanya min tsananin ciwon kai da zazza'bi! mai zafin gaske jiki na kyarma na koma na kwanta tare da d'an lullu'be jikina da gefan zanin gadon daya cukurkud'e ya 'baci da jini......Rufe idanunawa nayi na cigaba nanata kalmar "LA'ILA HA ILLAH ANTA SUBAHANAKA INNI KUNTU MINA ZZALIMIN." a cikin zuciyata.

"Assalamu alaikum." Gwaggo ce take sallama a cikin gidan. tana rarraba idonta a tsakar gidan.....Kwata-kwata ta manta bata tafi da gudumawar da zata bawa uwar amarya ba sai da suka je gidan bikin sannan ta tuna shine ta yanke shawarar dawowa gidan ta d'auka.

Labulan d'akin ta d'aga da fad'in "Sa'ida wai har yanzu baccin kike baki tashi ba gashi azahar ta kawo k......Kasa 'karasawa tayi ganin d'akin nata a hargitse ko ina yayi kaca-kaca! ga fitilar ta a fashe da sauri ta kalli gadon da fad'in " Ke! Sa'ida waye ya shigo min d'aki yayi min 'barna haka."?

Idanuwana na zuba akanta uffan na kasa cewa da ita, cikin fad'uwar gaba ta k:araso gurin tana duddubawa. murya na rawa tace." Wai Me ya faru ne Sa'ida wannan jinin meye akan gadona."?

Wasu lafiyayyun hawaye masu zafi da rad'ad'i suka shiga gudana akan fuskata .

Idanunta suka ciko da ruwan hawaye ta zauna gefe na jikinta sai rawa yake Gwaggo dai ba yarinya bace ta fahimci abinda yake faruwa ko ga yanayin yanda taga Sa'idar babu suttura a jikinta.

Cikin tararrabi da tsananin tashin hankali tace."Khalid ne ko."? Kaina na d'aga mata murya na rawa nace."Gwaggo wannan jinin na budurci na ne Khalid ya raba ni dashi bayan fitarku ya dawo gidan ya haike min."!

Gwaggo da k'arfin gaske tace."Innalillahi wa'ina ilahi raji'una.''! Sai kawai hawaye ya shiga kwarara a fuskarta jikinta ya dinga kyarma tana dudduba jikina da fad'in "Sa'ida garin ya akayi haka ta faru? ya akayi kika bar shi? ya afka miki! yanzu ashe rashin albarkar da yaron nan zai aikata kenan dama yace zai dauki mataki ashe abinda zaiyi kenan? Sa'ida Khalid ni ya tozarta bake ba ya gur'bata min zuriata *Zina* a gidana kuma akan gado na *Lahaula wala k'u wata illah billahil aliyulazim* cikin tashin hankali take magana.

Na ri'ke hannuwanta ganin tana neman kifawa 'kasa nace."Gwaggo ki samu nutsuwa kada wani abu ya sameki Khalid ya aikata hakane domin na janye kudiri na na auran Alhaji Nura saboda wannan dalilin nasa yasa ya cutar dani to bukatarsa ta biya akaina auran Alhaji Nura kuma ba zan janye ba komai abin sa abinda kuma yayi min ya nuna cewa dama ba sona yake tsakani da Allah ba sha'awa ta yake koda na aureshi daga ya biya bukatarsa a kaina shikkenan zai iya rabuwa dani."
Chapter 22 · 0% Book details