Sashe 14
Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri ya mike ya fita sai ya ganta a tsaye da hijabi a jikinta. agogon dake daure a hannunsa ya duba sha d'aya shaura yace."Ummatu me zakije kiyi a babban gida da daddare haka."
hawaye ta share tace."Babanka ya kore ni a gidan wai naci mutuncin 'yar d'an uwansa har ta gudu sabida haka nima ba zan kwana a gidan ba.''
Khalid jikinsa yayi bala'in mutuwa da saurin ya jingina jikin bango (garu) Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un ya shiga kira yana jimanta masifar dake kokarin kunno musu....Gwaggo kuwa tana cikin dakinta a zaune tana jin duk abinda ke faruwa ko gezau ba tayi ba tana zaune babu abinda ya dameta.
Yace."Ummatu ba zaki je ko'ina ba ina zuwa." da sauri ya nufi gurin nasu hankalinsa duk a tashe.....a kwance ya samu mahaifin nasa a tsakar gidan ya tsuguna gefansa hade da fad'in "Baba dan Allah kayi hakuri matakin daka dauka akan Ummatu bai dace ba."
Hannu ya d'aga masa rai a 'bace yace."Khalid tashi ka bani guri bana bukarar jin wata magana daga gareka, Rabi ta kaini karshe kuma dama ba tun yau ba nasan da cewar bata kaunar yarinyar nan Sa'ida alhalin abinda yayi ubanta shi yayi ni mu biyu kacal iyayenmu suka haifa muka haifeku me zai sanya ta d'orawa yarinya karan tsana akan wane dalili? ita ko tausayin maraicinta ba tayi to shikkenan yanda tayi sanadin barinta gidan itama sai ta barshi idan kaga mahaifiyarka ta dawo gidan nan to ka tabbata cewa Sa'ida ce ta dawo."
Khalid jikinsa yayi sanyi yace."To Baba dan Allah kayi hakuri dare ne yanzu ka bari da safe kome zai faru sai ya faru." cikin tsawa! yace." Khalid ba zaka tashi ka bani guri ba."?
Mikewa yayi ya fita daga gurin ransa a tsananin 'bace...Babu Ummatu a gurin da sauri ya le'ka dakin Gwaggon yana tambayarta tace itama bata san inda take ba, fita yayi da saurin gaske.
Can ya hangota tana tafiya yabi bayanta da sauri yana kiranta, tsayawa tayi ya karaso gurin yaga tana share hawaye yace."Ummatu kiyi hakuri dan Allah ki daina kukan nan bari na shiga gidansu Salim d'in na kar'bo key din."
Kanta kawai ta d'aga masa zuciyarta na tafarfasa tunda tayi aure tsayin shekara ashirin da biyar wani sa'bani mai muni bai ta'ba shiga tsakaninta da mijinta ba, sai gashi yau akan Sa'ida yarinyar tayi sanadin da mijinta ya koreta daga gidan auranta.
Khalid ya karaso gurin cikin adaidaita sahun a sanyaye ta shiga ta zauna yaja babur din suka tafi.
Sai da suka hau titi sosai ta sauke ajiyar zuciya da fad'in "Khalid kaga irin tozarcin da mahaifinka yayi min akan Sa'ida ko."?
Yace." Ummatu kiyi hakuri amma kema mai yasa kika zageta ki ka kuma yi mata kazafi na zina."
Cikin 'bacin rai tace."Ai ba sharri nayi mata ba gaskiya na fad'a me yasa kun san gaskiya amma gabad'ayanku kuke kareta ni nasan Sa'ida mazinaciya ce."
Yaji kansa ya sara! gumi na yanko masa yace." Ummatu zuciya takan dauki zafi a duk lokacin da zaki jefi Auntyn Sa'ida da wannan kalmar wallahi ita d'in kamila ce bata bin mazan banza a waje."
Tace."To shikkenan tunda kana jin zafi sai ka dauki mataki a kaina kamar yanda ubanka ya dauka wallahi Khalid mutukar ni na haifeka to ba zaka auri Sa'ida ba dan duk na gane take-taken ka."
Shuru yayi wani irin gumi! yana tsatstsafo masa .
Tace."Idan ka bijirewa umarnina ka auri yarinyar sai nayi maka baki ka lalace gwara tun wuri ka cireta daga cikin zuciyarka."
Murya na rawa yace."Ummatu me yasa kike wannan maganar me yasa kika dauki zafi da al'amarin nan kada kiyi min haka dan Allah aunty Sa'ida itace farin cikina."
Tace"Humm! dama abinda nake so na gazgata kena gashinan kuma ka furta da bakin ka saboda haka daga yau sai yau na rabaka da yarinyar nan wallahi tallahi ka sakeyi mata magana Allah ya isa."!
Ji yayi kansa yana juyowa kan babur din na nema ya kufce daga hannunsa da kyar ya aro dauriya yasa a ransa ya cigaba da driving din yana nanata kalmar innalillahi wa'ina ilaihi raji'un.!
"Hakika Sa'ida banji dad'in wannan abubuwan da suke faruwa da rayuwarki ba amma kuma bai kamata ki yanke wannan hukuncin ba dalili kuwa shine kin san halin Gwaggo baud'ad'd'iyar macace zata iya zargina kan cewa ni nake zugaki ki bijire musu."
Ajiyar zuciya na sauke a raunane nace"Umma wallahi hakuri na ya 'kare a gidan nan dan saboda bana so watarana su tunzura zuciyata na fad'a musu magana mara dad'i shiyasa kawai na yanke wannan hukuncin."
Girgixa kanta tayi tace."To shikkenan ai Allah yasa hakan shi yafi alkairi bari da safe sai na shedawa Alhaji halin da ake ciki idan yaso duk hukuncin da ya yanke miki sai kiyi hakuri dashi."
A sanyaye Nace."Tom shikkenan Umma Allah ya kaimu lafiya." kallona tayi cikin tausayawa tace."Naga duk kin rame ko duk fargabar ce."? Murmushin takaici nayi nace."Umma zama da Gwaggo da Ummatu ai sai jarumi mai kuma hakuri sosai suke takurawa rayuwata."
Murmushi tayi tace."Ba tun yau ba na san halin Gwaggo macace wata iri wacce baka gane gabanta da bayanta haka nima nai hakurin zama da ita Ummatu kuwa dama can ba muyi wani zaman arziki da ita ba."
Nace."Hakane Umma tace." to saboda haka sai kiyi hakuri ki cire damuwa daga cikin ranki ki fuskanci abinda yake gabanki aure idan Allah ya kawo lokacinsa babu wanda ya isa ya hana."
Nace."Kwarai kuwa hakane." Ta kalli kwanukan abincin dake gabana a nutse tace."Da alama ba ki bude abincin nan ba."? Nace."Eh ban ci ba tukunna." Tace."To ni zan shige na tafi dakin Alhaji sai ki nutsu kici abincin ki kwanta." nace."Tom shikkenan Umma sai da safe." Ta mike a nutse ta fita daga dakin, cikin nutsuwa na bud'e kwanukan abincin towon farar shinkafa ne da miyar taushe taji gyada sai kamshi take.....dama tsabar fargaba da tashin hankali bata bari naci wani abincin kirki ba saboda haka lokaci guda yunwa ta taso min nasa towon a plate na zuba miya akai a nutse na fara ci ina tunanin halin da Gwaggo zata shiga idan ta farka daga bacci taga bana nan.....
*Masoya a taimaka da sharing👏🏼🥰*
*IDAN KINA BUKATAR BIYAN KUDIN LITTAFIN GA YANDA ABIN YAKE....VIP GRUOP#600 NORMAL GROUP #300 ACCOUNT... 0542382124.....BINTA UMAR GTBANK...IDAN KATI ZAKI TURO #400 SAI KIYI MIN MAGANA TA WHATSAPP DA WANNAN NUMBER.*
*07084653262*
*08089965176*
*BINTA UMAR ABBALE*
[3/6, 2:04 PM] Umm Muhammad: *GA IRINTA NAN!!!🙆🏼♀️*
_(LOVE STORY🌺)_
*NA*
_BINTU UMAR ABBALE🍒_
*MANAZARTA WRITES ASSO🖊️📚*
*11*
Ina zaune da plate din indomee a gabana ya shigo gidan, kallo guda nayi masa na kauda kaina, gani nayi ya tsaya yana kallon kayan wanki na dana jibge a bakin rijiya, minti biyu ya wuce daga gurin..... mikewa na share tsakar gidan sannan na shiga dakin na harhad'o kayan wanke-wanke na fito dashi bakin rija. d'akin na koma na sameta ta fara kad'in lagwani nace." Gwaggo zan fara wanki inaso na share miki dakin." Tace."Kije kiyi wankin ki idan na tashi na share." Ba tare da nace mata komai ba na fita daga dakin, samun sa nayi zaune a bakin rijiya daga shi sai gajeran wando yana wanke kayan ball d'insa.
Tsigar jikina ta tashi na tsani na ganshi babu suttura a jikinsa nakan ji wani irin yanayi a tare dani, kamar na koma d'aki na zauna idan ya gama abinda yake nazo nayi wankin, sai dai na daure kawai naja bokiti da ruwa a ciki na zuba omo na sunkuya na fara cud'a wankin....Shuru gurin yayi yana ta cud'a kayansa nima ina cud'a nawa.
Sunkuyo na d'an gyara karaf! na kama shi yana satar kallon kirjina. cikin dubara na duba sai naga ashe gurin sunkuyo din wuyan rigata ya zame gabad'aya breast dina ana ganinsu.
Girgiza kaina kawai nayi na mi'ke. kujera 'yar tsuguno naje na dauko na zauna akai na cigaba da abinda nake........ Hannunsa ya mi'ka ya d'auki briziyata yasa a cikin ruwan omon dake gabansa ya fara cud'awa.
Rai a 'bace! na kalleshi da fad'in "Ranka zai 'baci idan baka mi'ko min rigar nan ba."
Uffan bai ce min ba ya cigaba da cud'a breziyar yana gyarata, Nace."Khalid ko bakyaji abinda nace ba."? Babu walwala a tare dashi yace."Naji ashe akwai sauran wani abu da zakiyi min bayan wanda kikayi min d'azu."
A zafafe! Nace."Nayi maka d'in ai kai ka janyo meye ruwanka da wayata ko kuma Alhaji Nuran sa'anka ne wallahi ka nutsu ka shiga hankalinka idan ba hakaba kana tare da 'bacin rai."
Cike da nuna rashin damuwa yace."Mutukar akanki ne a shirye nake da kowane irin 'bacin rai kuma wallahi sai inda karfina ya 'kare zaki gane baki da wayo."
Da sauri nace." Ni kake fad'awa wannan maganar."? Shiru yayi ya cigaba da abinda yake a fusace! na kai hannu zan fuzge rigar ya murd'e min hannu har sai da yayi 'kas! cike da mamaki nake kallonsa! Yace."Ki kyaleni na cigaba da wankewa hakan na rage min rad'ad'i!
Gabana ya fad'i! wanke breziyya har wani jin dad'i ne lallai Khalid fitinanne ne........Kallona yayi da wani munafikin murmushi a fuskarsa yace."Naga kamar ma tayi miki kad'an idan na tashi had'a miki lefe wacce ta fita girma zan sa miki."
Naji wani irin takaici ya rufe ni wai ni ya zanyi da yaron nan ne? shamtarsa nayi na zubar da ruwan oman dake gabansa.
Sai yayi murmushi ya cire breziyar a cikin bokitin kawai naga yana marmatsa 'ko'konta kamar yana ta'ba nono sai lumshe ido yake yana cizar lips d'insa....Ruwan Oman dake gabana na d'aga na kwara masa a jikinsa, hakan yayi daidai da fitowar Ummatu daga gurinta, ya mi'ke tsaye da breziyyar a hannunsa.....Ganin mahaifiyarsa yasa yayi saurin mayar da fuskarsa ta salihai "Aunty Sa'ida me nai miki kika watsa min ruwan wanki."
Shuru nayi jikina yayi sanyi da irin kallon banzan da mahaifiyarsa keyi min....ta kalleshi rai a 'bace tace."Khalid meye wannan a hannunka."? da sauri ya kalli hannunsa sai kuma ya jefo min breziyyar da fad'in."Ummatu ban san na rike ba mybe a cikin ruwan wanki data watsa min ta had'o da ita."
Ta kalleni da rai a 'bace "Sa'ida wane tsabar rashin mutunci ne wannan? me yayi miki dan wulakanci zaki watsa masa ruwan wanki a jiki."
hawaye ta share tace."Babanka ya kore ni a gidan wai naci mutuncin 'yar d'an uwansa har ta gudu sabida haka nima ba zan kwana a gidan ba.''
Khalid jikinsa yayi bala'in mutuwa da saurin ya jingina jikin bango (garu) Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un ya shiga kira yana jimanta masifar dake kokarin kunno musu....Gwaggo kuwa tana cikin dakinta a zaune tana jin duk abinda ke faruwa ko gezau ba tayi ba tana zaune babu abinda ya dameta.
Yace."Ummatu ba zaki je ko'ina ba ina zuwa." da sauri ya nufi gurin nasu hankalinsa duk a tashe.....a kwance ya samu mahaifin nasa a tsakar gidan ya tsuguna gefansa hade da fad'in "Baba dan Allah kayi hakuri matakin daka dauka akan Ummatu bai dace ba."
Hannu ya d'aga masa rai a 'bace yace."Khalid tashi ka bani guri bana bukarar jin wata magana daga gareka, Rabi ta kaini karshe kuma dama ba tun yau ba nasan da cewar bata kaunar yarinyar nan Sa'ida alhalin abinda yayi ubanta shi yayi ni mu biyu kacal iyayenmu suka haifa muka haifeku me zai sanya ta d'orawa yarinya karan tsana akan wane dalili? ita ko tausayin maraicinta ba tayi to shikkenan yanda tayi sanadin barinta gidan itama sai ta barshi idan kaga mahaifiyarka ta dawo gidan nan to ka tabbata cewa Sa'ida ce ta dawo."
Khalid jikinsa yayi sanyi yace."To Baba dan Allah kayi hakuri dare ne yanzu ka bari da safe kome zai faru sai ya faru." cikin tsawa! yace." Khalid ba zaka tashi ka bani guri ba."?
Mikewa yayi ya fita daga gurin ransa a tsananin 'bace...Babu Ummatu a gurin da sauri ya le'ka dakin Gwaggon yana tambayarta tace itama bata san inda take ba, fita yayi da saurin gaske.
Can ya hangota tana tafiya yabi bayanta da sauri yana kiranta, tsayawa tayi ya karaso gurin yaga tana share hawaye yace."Ummatu kiyi hakuri dan Allah ki daina kukan nan bari na shiga gidansu Salim d'in na kar'bo key din."
Kanta kawai ta d'aga masa zuciyarta na tafarfasa tunda tayi aure tsayin shekara ashirin da biyar wani sa'bani mai muni bai ta'ba shiga tsakaninta da mijinta ba, sai gashi yau akan Sa'ida yarinyar tayi sanadin da mijinta ya koreta daga gidan auranta.
Khalid ya karaso gurin cikin adaidaita sahun a sanyaye ta shiga ta zauna yaja babur din suka tafi.
Sai da suka hau titi sosai ta sauke ajiyar zuciya da fad'in "Khalid kaga irin tozarcin da mahaifinka yayi min akan Sa'ida ko."?
Yace." Ummatu kiyi hakuri amma kema mai yasa kika zageta ki ka kuma yi mata kazafi na zina."
Cikin 'bacin rai tace."Ai ba sharri nayi mata ba gaskiya na fad'a me yasa kun san gaskiya amma gabad'ayanku kuke kareta ni nasan Sa'ida mazinaciya ce."
Yaji kansa ya sara! gumi na yanko masa yace." Ummatu zuciya takan dauki zafi a duk lokacin da zaki jefi Auntyn Sa'ida da wannan kalmar wallahi ita d'in kamila ce bata bin mazan banza a waje."
Tace."To shikkenan tunda kana jin zafi sai ka dauki mataki a kaina kamar yanda ubanka ya dauka wallahi Khalid mutukar ni na haifeka to ba zaka auri Sa'ida ba dan duk na gane take-taken ka."
Shuru yayi wani irin gumi! yana tsatstsafo masa .
Tace."Idan ka bijirewa umarnina ka auri yarinyar sai nayi maka baki ka lalace gwara tun wuri ka cireta daga cikin zuciyarka."
Murya na rawa yace."Ummatu me yasa kike wannan maganar me yasa kika dauki zafi da al'amarin nan kada kiyi min haka dan Allah aunty Sa'ida itace farin cikina."
Tace"Humm! dama abinda nake so na gazgata kena gashinan kuma ka furta da bakin ka saboda haka daga yau sai yau na rabaka da yarinyar nan wallahi tallahi ka sakeyi mata magana Allah ya isa."!
Ji yayi kansa yana juyowa kan babur din na nema ya kufce daga hannunsa da kyar ya aro dauriya yasa a ransa ya cigaba da driving din yana nanata kalmar innalillahi wa'ina ilaihi raji'un.!
"Hakika Sa'ida banji dad'in wannan abubuwan da suke faruwa da rayuwarki ba amma kuma bai kamata ki yanke wannan hukuncin ba dalili kuwa shine kin san halin Gwaggo baud'ad'd'iyar macace zata iya zargina kan cewa ni nake zugaki ki bijire musu."
Ajiyar zuciya na sauke a raunane nace"Umma wallahi hakuri na ya 'kare a gidan nan dan saboda bana so watarana su tunzura zuciyata na fad'a musu magana mara dad'i shiyasa kawai na yanke wannan hukuncin."
Girgixa kanta tayi tace."To shikkenan ai Allah yasa hakan shi yafi alkairi bari da safe sai na shedawa Alhaji halin da ake ciki idan yaso duk hukuncin da ya yanke miki sai kiyi hakuri dashi."
A sanyaye Nace."Tom shikkenan Umma Allah ya kaimu lafiya." kallona tayi cikin tausayawa tace."Naga duk kin rame ko duk fargabar ce."? Murmushin takaici nayi nace."Umma zama da Gwaggo da Ummatu ai sai jarumi mai kuma hakuri sosai suke takurawa rayuwata."
Murmushi tayi tace."Ba tun yau ba na san halin Gwaggo macace wata iri wacce baka gane gabanta da bayanta haka nima nai hakurin zama da ita Ummatu kuwa dama can ba muyi wani zaman arziki da ita ba."
Nace."Hakane Umma tace." to saboda haka sai kiyi hakuri ki cire damuwa daga cikin ranki ki fuskanci abinda yake gabanki aure idan Allah ya kawo lokacinsa babu wanda ya isa ya hana."
Nace."Kwarai kuwa hakane." Ta kalli kwanukan abincin dake gabana a nutse tace."Da alama ba ki bude abincin nan ba."? Nace."Eh ban ci ba tukunna." Tace."To ni zan shige na tafi dakin Alhaji sai ki nutsu kici abincin ki kwanta." nace."Tom shikkenan Umma sai da safe." Ta mike a nutse ta fita daga dakin, cikin nutsuwa na bud'e kwanukan abincin towon farar shinkafa ne da miyar taushe taji gyada sai kamshi take.....dama tsabar fargaba da tashin hankali bata bari naci wani abincin kirki ba saboda haka lokaci guda yunwa ta taso min nasa towon a plate na zuba miya akai a nutse na fara ci ina tunanin halin da Gwaggo zata shiga idan ta farka daga bacci taga bana nan.....
*Masoya a taimaka da sharing👏🏼🥰*
*IDAN KINA BUKATAR BIYAN KUDIN LITTAFIN GA YANDA ABIN YAKE....VIP GRUOP#600 NORMAL GROUP #300 ACCOUNT... 0542382124.....BINTA UMAR GTBANK...IDAN KATI ZAKI TURO #400 SAI KIYI MIN MAGANA TA WHATSAPP DA WANNAN NUMBER.*
*07084653262*
*08089965176*
*BINTA UMAR ABBALE*
[3/6, 2:04 PM] Umm Muhammad: *GA IRINTA NAN!!!🙆🏼♀️*
_(LOVE STORY🌺)_
*NA*
_BINTU UMAR ABBALE🍒_
*MANAZARTA WRITES ASSO🖊️📚*
*11*
Ina zaune da plate din indomee a gabana ya shigo gidan, kallo guda nayi masa na kauda kaina, gani nayi ya tsaya yana kallon kayan wanki na dana jibge a bakin rijiya, minti biyu ya wuce daga gurin..... mikewa na share tsakar gidan sannan na shiga dakin na harhad'o kayan wanke-wanke na fito dashi bakin rija. d'akin na koma na sameta ta fara kad'in lagwani nace." Gwaggo zan fara wanki inaso na share miki dakin." Tace."Kije kiyi wankin ki idan na tashi na share." Ba tare da nace mata komai ba na fita daga dakin, samun sa nayi zaune a bakin rijiya daga shi sai gajeran wando yana wanke kayan ball d'insa.
Tsigar jikina ta tashi na tsani na ganshi babu suttura a jikinsa nakan ji wani irin yanayi a tare dani, kamar na koma d'aki na zauna idan ya gama abinda yake nazo nayi wankin, sai dai na daure kawai naja bokiti da ruwa a ciki na zuba omo na sunkuya na fara cud'a wankin....Shuru gurin yayi yana ta cud'a kayansa nima ina cud'a nawa.
Sunkuyo na d'an gyara karaf! na kama shi yana satar kallon kirjina. cikin dubara na duba sai naga ashe gurin sunkuyo din wuyan rigata ya zame gabad'aya breast dina ana ganinsu.
Girgiza kaina kawai nayi na mi'ke. kujera 'yar tsuguno naje na dauko na zauna akai na cigaba da abinda nake........ Hannunsa ya mi'ka ya d'auki briziyata yasa a cikin ruwan omon dake gabansa ya fara cud'awa.
Rai a 'bace! na kalleshi da fad'in "Ranka zai 'baci idan baka mi'ko min rigar nan ba."
Uffan bai ce min ba ya cigaba da cud'a breziyar yana gyarata, Nace."Khalid ko bakyaji abinda nace ba."? Babu walwala a tare dashi yace."Naji ashe akwai sauran wani abu da zakiyi min bayan wanda kikayi min d'azu."
A zafafe! Nace."Nayi maka d'in ai kai ka janyo meye ruwanka da wayata ko kuma Alhaji Nuran sa'anka ne wallahi ka nutsu ka shiga hankalinka idan ba hakaba kana tare da 'bacin rai."
Cike da nuna rashin damuwa yace."Mutukar akanki ne a shirye nake da kowane irin 'bacin rai kuma wallahi sai inda karfina ya 'kare zaki gane baki da wayo."
Da sauri nace." Ni kake fad'awa wannan maganar."? Shiru yayi ya cigaba da abinda yake a fusace! na kai hannu zan fuzge rigar ya murd'e min hannu har sai da yayi 'kas! cike da mamaki nake kallonsa! Yace."Ki kyaleni na cigaba da wankewa hakan na rage min rad'ad'i!
Gabana ya fad'i! wanke breziyya har wani jin dad'i ne lallai Khalid fitinanne ne........Kallona yayi da wani munafikin murmushi a fuskarsa yace."Naga kamar ma tayi miki kad'an idan na tashi had'a miki lefe wacce ta fita girma zan sa miki."
Naji wani irin takaici ya rufe ni wai ni ya zanyi da yaron nan ne? shamtarsa nayi na zubar da ruwan oman dake gabansa.
Sai yayi murmushi ya cire breziyar a cikin bokitin kawai naga yana marmatsa 'ko'konta kamar yana ta'ba nono sai lumshe ido yake yana cizar lips d'insa....Ruwan Oman dake gabana na d'aga na kwara masa a jikinsa, hakan yayi daidai da fitowar Ummatu daga gurinta, ya mi'ke tsaye da breziyyar a hannunsa.....Ganin mahaifiyarsa yasa yayi saurin mayar da fuskarsa ta salihai "Aunty Sa'ida me nai miki kika watsa min ruwan wanki."
Shuru nayi jikina yayi sanyi da irin kallon banzan da mahaifiyarsa keyi min....ta kalleshi rai a 'bace tace."Khalid meye wannan a hannunka."? da sauri ya kalli hannunsa sai kuma ya jefo min breziyyar da fad'in."Ummatu ban san na rike ba mybe a cikin ruwan wanki data watsa min ta had'o da ita."
Ta kalleni da rai a 'bace "Sa'ida wane tsabar rashin mutunci ne wannan? me yayi miki dan wulakanci zaki watsa masa ruwan wanki a jiki."