Sashe 38
Ga Irinta Nan Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shuru yayi yana tunanin da abinda zai fara "Sa'ida." ya kira sunana kallonsa nayi a kaurare yace."Kada ki sake ganin wani abu a cikin gidan nan ki tanka kome kika gani yana tafiya ne akan tsari mun riga mun tsara gidanmu nida Murja saboda haka abinda kika zo kika tarar dashi zakiyi amfani."
Na dinga kallonsa ina mamakin maganarsa......"Alhaji wannan ai ba tsari bane kwana na daya kacal gidan ka na fahimci abubuwa da yawa a gaskiya dole da kai da matarka ku canja tsari tunda yanzu na shigo gidan kuma a matsayin matar gida nake."
Hannu ya d'aga min da fad'in "Bana bukatar canza wani tsari a gidana wanda yake kai shine daidai saboda haka idan kina bukatar zama tare dani dole kibi abinda nace."
Na dinga kallonsa ina me mamakin al'amarin.... matsowa jikina yayi yasa hannunsa ya janyo ni jikinsa ya matse gam! raina ya 'baci! nayi yunkurin tureshi ya rike ni sosai ya sa min nauyinsa, hakura nayi na kyaleshi ya cigaba da budurunsa yana sambatu sai lugudar breast d'ina yake yana sha kamar zai tsinke nippels d'in, yanayin jikina gabadaya ya sanja zazzafar sha'awa mai zafi ta taso min.
Sakar masa jikin yayi ya dinga sarrafa ni iya son ransa.. Daf da zan samu satisfied ya zare jijiyar daga ramin ya dinga mutsika brest d'ina yana wani irin sambatu kafin naji saukar ruwa mai d'umi a tsakanin cinyoyina duk ya 'bata min jiki da sperm d'in shi, kafin nayi wani motsi naji saukarsa daga gadon, cikin mawuyacin hali na bude idona na bishi da wani irin kallon mamaki a lokacin da yake kokarin shiga toilet.
*SADAUKARWA NE GA IYAYE NA BIYU*
*FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
*TARE DA*
*USAINA ABDUL-MALIK ISA (KAITA)*
*(HAJIYA BABBAH)*
*_Ha'kika ina Alfahari daku da irin kaunar da kuke min.🥰🤝🏻💜_*
*43&44*
Wani irin azababben ciwo mara ta take min ta dinga wani irin d'aurewa tana murd'awa . fillo na janyo na matse shi tsam-tsam a kirjina ina cigaba murkususu da birgima a gadon gabad'aya hankali na a tashe yake ina jin wani irin azababben feelings yayin da mara ta ke sake turnukewa da ciwo mai zafi.
Zafafan hawaye ne suka shiga sauka a fuskata na rintse idanuwana ina kiran sunan Allah a fili da zucci motsin sa naji ya fito daga toilet din na bude idona dishi-dishi nake ganinsa sakamakon k'an'kancewar da sukayi,
Ni kaina nasan ina da tsananin bukata shiyasa sam ban fiye kallon india film ba dan wannan rungume rungumen da suke yakan tayar min da hankali na uwa uba kuma a yanzu na kai matakin da dole sai da d'a namiji zanyi rayuwa kamata yayi ace na samu jarumin namiji da zai dauke min dukkanin lalurata ta tsayin shekarun da nayi babu aure kwata-kwata ban tsammaci haka daga gurin Alhaji Nura ba saboda ni inayi masa kallon namiji cikakke wanda zai biya min bukatuna ashe ba haka bane *Kallon kitse na kewa rogo* Alhaji Nura ta ko'ina yana da matsala mai girma.
Zaman sa kusa dani yasa na kalleshi naga yana jan bargo zai kwanta duk ya tuje bedshirt din da ya 'bata yana so ya kwanta kan katifar a haka, raina ne ya 'baci na miqe zaune ina kallonsa.
Ya kalle ni babu wata cikakkiyar kulawa yace."Ko da akwai wata bukatar ne."? Kai tsaye nace."Eh da akwai." yace."Okey bukata mutukar ta kudi ce ki fada kawai."
Jikina yayi sanyi da jin maganarsa nace"Ni bana bukatar kudi Alhaji." kallona yayi yana neman 'karin bayani.
Kunya da tsoro na cire nace "Alhaji ni fa
Bangane abinda kake nufi ba."
Yayi shuru yana kallona na cigaba da cewa" Me yasa kake min haka ne sai ina daf da samun satisfaction sai ka rabu dani jiya haka kayi yau ma haka meye amfanin zubar da sperm din da kake a waje."
Jim yayi kafin yayi gyaran murya da fad'in "Sa'ida bana bukatar haihuwa a yanzu Yusura da Yasir sun ishe mu itama Murja abinda mukeyi kenan ni da ita tuntuni mukayi tsarin mu.
Raina ne ya 'baci nace." To ni me kake nufi dani kenan kana nufin ba zaka haihu dani ba."?
Ba tare da damuwar komai ba yace."Eh haka nake nufi ai na fada miki yara biyu kacal sun isheni rayuwa ga Murja nan munfi shekara bakwai muna haka da ita bata samu ciki ba kuma ba ta ta'ba cewa bata gamsuwa ba sai ke sarkin jaraba ko."
Hawaye suka zubo min nace." Alhaji wannan Wace irin magana ce ni kake kira da jarababbiya.''
Yace."To idan ba ita bace me yasa zaki sani a gaba kina min kuka okey kina so na jigata kaina a kanki ko? na yini a kasuwa ina nema da daddare sai na 'kare a gindin ki ko ? to ni ba haka nake ba idan nayi sau d'aya shikkenan na gamsu matata Murja bata da matsala dani .
Wani irin kallo nake masa ina mamakin maganganunsa wato dai Alhaji Nura yaudarata yayi Ashe bashi da mutunci dama."? Zuciya tace "Aa Sa'ida ke kika cutar da kanki yanzu da Khalid kika aura ai bakin ki alaikum zai cika miki mara ya dauke miki dukkanin bukatunki.
Ajiyar zuciya na sauke na kalleshi ya juya min baya ya rufe jikinsa da bargo babu abinda ya dameshi baccin sa kawai yake.
A tsananin bukace na matsa kusa dashi ina dan shafa jikinsa, ya juyo da saurin gaske ya ture ni da fad'in " Sa'ida bafa ki isa kisa nayi abinda banyi niyya ba ni na gaji ki kyale ni nayi bacci na huta gajiya."
Sakato nayi da baki ina kallonsa yaja tsaki mai karfi ya koma ya kwanta.
Shuru nayi a zaune a gadon ina sa'kawa da kwancewa, nafi karfin rabin a wa a zaune ina tunani shin ya za'ayi na warware wannan gagarimar matsalar da nake fuskanta. Hakuri kawai na bawa kaina na cire abin daga raina na mike da mataccen jiki na shiga bandaki na tsarkake kaina har na fito daga toilet din gabana bai daina tsut-tsut ba babu shakka har yanzu gurin bai daina bukatar a gaji ba.
Ban kwanta kusa dashi ba sai na dauki fillo na ajiye kasan kafet na kwanta na takure jikina cikin hijab ina addua akan Allah yasa bacci ya dauke ni......Cikin ikon Allah kuwa bacci mai nauyin gaske ya dauke ni.
Sai wajejen shida na safe na tashi, lokacin shi tuni ya fice daga dakin na dinga mamakin yanda akayi bai tashe ni nayi sallah ba. a sanyaye na mike na shiga bandaki wanka nayi a gurguje na daura alwala na fito sai da nayi sallah tukkuna na shirya jikina gabad'aya auran Alhaji Nura ya fice min daga raina, gefan gado na zauna na kunna waya ta ina dube dube so nake na kira k'awata Hauwwa na fada mata halin da nake ciki ko da akwai shawarar da zata bani....Ina kokarin kiran wayar ta Khalid ya kira babu kwari na daga wayar gami da sawa kunnena.
"Auntyna kin tashi lafiya." A sanyaye nace."Lafiya Khalid." Yace."Ya na jiki wani iri ko baki da lafiya ne."? 'Kwallah ce take kokarin zubo min na daure nace."Lafiya ta lau." Yace."Okey ki bawa Gwaggo mu gaisa a gurguje zan fita gurin wasa ne." Nace."Khalid Gwaggo tana bacci." Jim yayi kafin yace." Tunda nake banta'ba ganin Gwaggo na bacci da safe ba a daidai wannan lokacin take zaman kad'i tana sauraran redio aunt Sa'ida ko dai da akwai abinda kike 'boye min."?
Nace."Khalid Gwaggo ba ta jin dadi ne shiyasa tana karya kummalo tasha magani ta kwanta bacci ya dauketa." Cikin jimami yace."Allah sarki Gwaggo ki gaishe min da ita idan mun fito daga wasa zan sake kira." Nace."Tom shikkenan." Kokarin kashe wayar nake ya shigo dakin cikin dakakkiyar shaddar galila kamshin turaransa ya game ko'ina har ya karaso inda nake ban dauke idona daga kansa ba cikin zuciyata nace"A zahiri cikakken mutum amma a bad'ini malalaci ne.
Gaishe shi nayi ba tare dana kalleshi ba, ya amsa yana duba agogon hannunsa da fad'in "Dawa kike waya ne."? Gabana ne ya fad'i ! nace" Khalid ne."? Jim! yayi yana kallona da fad'in "Menene zai kira ki da sassafe haka."? Nace." Wai yana so su gaisa da Gwaggo ne." Yace."Ita Gwaggon bata da waya."? kaina na daga masa.
Ya wani 'bata rai da fad'in "Kada ki kuskura ki sake d'aga wayarsa a cikin gidana." Kai tsaye nace "Sabida me."? yace." Tambaya ta kike."? na kalleshi ido cikin ido nace."Eh." girgiza kansa yayi yace."Yaron nan fa nasan mun had'a takara dashi gurin neman auranki to mai zai sanya na zuba ido na barki kina mu'amula dashi."
Cikin takaici Nace."Alhaji da kuka had'a takara da Khalid wa na za'ba a cikin ku."? 'Kirjinsa ya nuna da hannu da fad'in "Ni kika za'ba."
Nace."To meye naka na kishi da damuwa Khalid dan uwana ne na jini ba zaka rabamu ba."
Rai a 'bace yace."Yanzu dai nasan kin san da cewa a karkashina kike ko."? Nace."Eh yace."To idan na isa kada ki sake daga wayar yaron nan." cike da d'umbin mamaki nake kallonsa. ya girgiza kansa da fad'in "Ni zan tafi kasuwa." shuru nai masa. yayi murmushi wanda shi kadai yasan manufarsa ya kama hanya ya fita daga dakin ya barni cikin d'umbun mamakin sa.
Bayan fitar sa na jima
ina sa'ke-sa'ke kafin na yanke shawarar kiran Hauwwa a waya idan da hali tazo mu tattauna domin a gaskiya ina bukatar mai bani shawara akan wannan gagarimar matsalar
Jin yanda nake magana a sanyaye yasa itama tasha jinin jikinta tace."Sa'ida lafiyarki kalau kuwa.'' Nace."Hauwwa lafiya ba lafiya ba dan Allah idan an tashi kizo zamuyi magana."
Tace."Sa'ida kina ganin babu matsala ko? bana so ina zuwa gidan mata biyu gudun zargi kin san dai yanda rayuwar nan take wata matsalar tana iya faruwa ace ni ce''
Nace."Haba Hauwwa wace irin magana ce wannan me zai faru da har sunanki zai fito dan Allah kizo babu damuwa Aunty Murja tana da saukin kai.
Tace."To shikkenan idan an tashi zan shigo." nace."Okey to ina sauraranki."
Na dinga kallonsa ina mamakin maganarsa......"Alhaji wannan ai ba tsari bane kwana na daya kacal gidan ka na fahimci abubuwa da yawa a gaskiya dole da kai da matarka ku canja tsari tunda yanzu na shigo gidan kuma a matsayin matar gida nake."
Hannu ya d'aga min da fad'in "Bana bukatar canza wani tsari a gidana wanda yake kai shine daidai saboda haka idan kina bukatar zama tare dani dole kibi abinda nace."
Na dinga kallonsa ina me mamakin al'amarin.... matsowa jikina yayi yasa hannunsa ya janyo ni jikinsa ya matse gam! raina ya 'baci! nayi yunkurin tureshi ya rike ni sosai ya sa min nauyinsa, hakura nayi na kyaleshi ya cigaba da budurunsa yana sambatu sai lugudar breast d'ina yake yana sha kamar zai tsinke nippels d'in, yanayin jikina gabadaya ya sanja zazzafar sha'awa mai zafi ta taso min.
Sakar masa jikin yayi ya dinga sarrafa ni iya son ransa.. Daf da zan samu satisfied ya zare jijiyar daga ramin ya dinga mutsika brest d'ina yana wani irin sambatu kafin naji saukar ruwa mai d'umi a tsakanin cinyoyina duk ya 'bata min jiki da sperm d'in shi, kafin nayi wani motsi naji saukarsa daga gadon, cikin mawuyacin hali na bude idona na bishi da wani irin kallon mamaki a lokacin da yake kokarin shiga toilet.
*SADAUKARWA NE GA IYAYE NA BIYU*
*FATIMA MUSA (MOMMY NIJAR)*
*TARE DA*
*USAINA ABDUL-MALIK ISA (KAITA)*
*(HAJIYA BABBAH)*
*_Ha'kika ina Alfahari daku da irin kaunar da kuke min.🥰🤝🏻💜_*
*43&44*
Wani irin azababben ciwo mara ta take min ta dinga wani irin d'aurewa tana murd'awa . fillo na janyo na matse shi tsam-tsam a kirjina ina cigaba murkususu da birgima a gadon gabad'aya hankali na a tashe yake ina jin wani irin azababben feelings yayin da mara ta ke sake turnukewa da ciwo mai zafi.
Zafafan hawaye ne suka shiga sauka a fuskata na rintse idanuwana ina kiran sunan Allah a fili da zucci motsin sa naji ya fito daga toilet din na bude idona dishi-dishi nake ganinsa sakamakon k'an'kancewar da sukayi,
Ni kaina nasan ina da tsananin bukata shiyasa sam ban fiye kallon india film ba dan wannan rungume rungumen da suke yakan tayar min da hankali na uwa uba kuma a yanzu na kai matakin da dole sai da d'a namiji zanyi rayuwa kamata yayi ace na samu jarumin namiji da zai dauke min dukkanin lalurata ta tsayin shekarun da nayi babu aure kwata-kwata ban tsammaci haka daga gurin Alhaji Nura ba saboda ni inayi masa kallon namiji cikakke wanda zai biya min bukatuna ashe ba haka bane *Kallon kitse na kewa rogo* Alhaji Nura ta ko'ina yana da matsala mai girma.
Zaman sa kusa dani yasa na kalleshi naga yana jan bargo zai kwanta duk ya tuje bedshirt din da ya 'bata yana so ya kwanta kan katifar a haka, raina ne ya 'baci na miqe zaune ina kallonsa.
Ya kalle ni babu wata cikakkiyar kulawa yace."Ko da akwai wata bukatar ne."? Kai tsaye nace."Eh da akwai." yace."Okey bukata mutukar ta kudi ce ki fada kawai."
Jikina yayi sanyi da jin maganarsa nace"Ni bana bukatar kudi Alhaji." kallona yayi yana neman 'karin bayani.
Kunya da tsoro na cire nace "Alhaji ni fa
Bangane abinda kake nufi ba."
Yayi shuru yana kallona na cigaba da cewa" Me yasa kake min haka ne sai ina daf da samun satisfaction sai ka rabu dani jiya haka kayi yau ma haka meye amfanin zubar da sperm din da kake a waje."
Jim yayi kafin yayi gyaran murya da fad'in "Sa'ida bana bukatar haihuwa a yanzu Yusura da Yasir sun ishe mu itama Murja abinda mukeyi kenan ni da ita tuntuni mukayi tsarin mu.
Raina ne ya 'baci nace." To ni me kake nufi dani kenan kana nufin ba zaka haihu dani ba."?
Ba tare da damuwar komai ba yace."Eh haka nake nufi ai na fada miki yara biyu kacal sun isheni rayuwa ga Murja nan munfi shekara bakwai muna haka da ita bata samu ciki ba kuma ba ta ta'ba cewa bata gamsuwa ba sai ke sarkin jaraba ko."
Hawaye suka zubo min nace." Alhaji wannan Wace irin magana ce ni kake kira da jarababbiya.''
Yace."To idan ba ita bace me yasa zaki sani a gaba kina min kuka okey kina so na jigata kaina a kanki ko? na yini a kasuwa ina nema da daddare sai na 'kare a gindin ki ko ? to ni ba haka nake ba idan nayi sau d'aya shikkenan na gamsu matata Murja bata da matsala dani .
Wani irin kallo nake masa ina mamakin maganganunsa wato dai Alhaji Nura yaudarata yayi Ashe bashi da mutunci dama."? Zuciya tace "Aa Sa'ida ke kika cutar da kanki yanzu da Khalid kika aura ai bakin ki alaikum zai cika miki mara ya dauke miki dukkanin bukatunki.
Ajiyar zuciya na sauke na kalleshi ya juya min baya ya rufe jikinsa da bargo babu abinda ya dameshi baccin sa kawai yake.
A tsananin bukace na matsa kusa dashi ina dan shafa jikinsa, ya juyo da saurin gaske ya ture ni da fad'in " Sa'ida bafa ki isa kisa nayi abinda banyi niyya ba ni na gaji ki kyale ni nayi bacci na huta gajiya."
Sakato nayi da baki ina kallonsa yaja tsaki mai karfi ya koma ya kwanta.
Shuru nayi a zaune a gadon ina sa'kawa da kwancewa, nafi karfin rabin a wa a zaune ina tunani shin ya za'ayi na warware wannan gagarimar matsalar da nake fuskanta. Hakuri kawai na bawa kaina na cire abin daga raina na mike da mataccen jiki na shiga bandaki na tsarkake kaina har na fito daga toilet din gabana bai daina tsut-tsut ba babu shakka har yanzu gurin bai daina bukatar a gaji ba.
Ban kwanta kusa dashi ba sai na dauki fillo na ajiye kasan kafet na kwanta na takure jikina cikin hijab ina addua akan Allah yasa bacci ya dauke ni......Cikin ikon Allah kuwa bacci mai nauyin gaske ya dauke ni.
Sai wajejen shida na safe na tashi, lokacin shi tuni ya fice daga dakin na dinga mamakin yanda akayi bai tashe ni nayi sallah ba. a sanyaye na mike na shiga bandaki wanka nayi a gurguje na daura alwala na fito sai da nayi sallah tukkuna na shirya jikina gabad'aya auran Alhaji Nura ya fice min daga raina, gefan gado na zauna na kunna waya ta ina dube dube so nake na kira k'awata Hauwwa na fada mata halin da nake ciki ko da akwai shawarar da zata bani....Ina kokarin kiran wayar ta Khalid ya kira babu kwari na daga wayar gami da sawa kunnena.
"Auntyna kin tashi lafiya." A sanyaye nace."Lafiya Khalid." Yace."Ya na jiki wani iri ko baki da lafiya ne."? 'Kwallah ce take kokarin zubo min na daure nace."Lafiya ta lau." Yace."Okey ki bawa Gwaggo mu gaisa a gurguje zan fita gurin wasa ne." Nace."Khalid Gwaggo tana bacci." Jim yayi kafin yace." Tunda nake banta'ba ganin Gwaggo na bacci da safe ba a daidai wannan lokacin take zaman kad'i tana sauraran redio aunt Sa'ida ko dai da akwai abinda kike 'boye min."?
Nace."Khalid Gwaggo ba ta jin dadi ne shiyasa tana karya kummalo tasha magani ta kwanta bacci ya dauketa." Cikin jimami yace."Allah sarki Gwaggo ki gaishe min da ita idan mun fito daga wasa zan sake kira." Nace."Tom shikkenan." Kokarin kashe wayar nake ya shigo dakin cikin dakakkiyar shaddar galila kamshin turaransa ya game ko'ina har ya karaso inda nake ban dauke idona daga kansa ba cikin zuciyata nace"A zahiri cikakken mutum amma a bad'ini malalaci ne.
Gaishe shi nayi ba tare dana kalleshi ba, ya amsa yana duba agogon hannunsa da fad'in "Dawa kike waya ne."? Gabana ne ya fad'i ! nace" Khalid ne."? Jim! yayi yana kallona da fad'in "Menene zai kira ki da sassafe haka."? Nace." Wai yana so su gaisa da Gwaggo ne." Yace."Ita Gwaggon bata da waya."? kaina na daga masa.
Ya wani 'bata rai da fad'in "Kada ki kuskura ki sake d'aga wayarsa a cikin gidana." Kai tsaye nace "Sabida me."? yace." Tambaya ta kike."? na kalleshi ido cikin ido nace."Eh." girgiza kansa yayi yace."Yaron nan fa nasan mun had'a takara dashi gurin neman auranki to mai zai sanya na zuba ido na barki kina mu'amula dashi."
Cikin takaici Nace."Alhaji da kuka had'a takara da Khalid wa na za'ba a cikin ku."? 'Kirjinsa ya nuna da hannu da fad'in "Ni kika za'ba."
Nace."To meye naka na kishi da damuwa Khalid dan uwana ne na jini ba zaka rabamu ba."
Rai a 'bace yace."Yanzu dai nasan kin san da cewa a karkashina kike ko."? Nace."Eh yace."To idan na isa kada ki sake daga wayar yaron nan." cike da d'umbin mamaki nake kallonsa. ya girgiza kansa da fad'in "Ni zan tafi kasuwa." shuru nai masa. yayi murmushi wanda shi kadai yasan manufarsa ya kama hanya ya fita daga dakin ya barni cikin d'umbun mamakin sa.
Bayan fitar sa na jima
ina sa'ke-sa'ke kafin na yanke shawarar kiran Hauwwa a waya idan da hali tazo mu tattauna domin a gaskiya ina bukatar mai bani shawara akan wannan gagarimar matsalar
Jin yanda nake magana a sanyaye yasa itama tasha jinin jikinta tace."Sa'ida lafiyarki kalau kuwa.'' Nace."Hauwwa lafiya ba lafiya ba dan Allah idan an tashi kizo zamuyi magana."
Tace."Sa'ida kina ganin babu matsala ko? bana so ina zuwa gidan mata biyu gudun zargi kin san dai yanda rayuwar nan take wata matsalar tana iya faruwa ace ni ce''
Nace."Haba Hauwwa wace irin magana ce wannan me zai faru da har sunanki zai fito dan Allah kizo babu damuwa Aunty Murja tana da saukin kai.
Tace."To shikkenan idan an tashi zan shigo." nace."Okey to ina sauraranki."