Sashe 86
Duniyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kullum suna gidan Baba mazansu da matansu suna sintiri,Baba yace Jaraba akan Jariri daya tal samarin Nan da matansu sun hanani sakewa a gida,wannan suzo da Yamma wannan da Rana wannan da safe,kullum ba ranar banza,Tawaga harda zuwa Wai sai an bashi Jariri ya tafi da shi yawo a mota,Aamna ta hana,Kuma da sanin Ahmad Wai su a Dole sunyi da,akan sunan Jariri har wuri me tsada aka Kama,anan Suka shirya party Wanda yafi na aure tsaruwa da komai,Katon sa da raguna biyu aka yanka yaro yaci sunan Baba Hussain sabo da rike Aamna da yayi Ahmad yace Baba zai mayar,Baba ya dinga murna,jaririn Nan Yana ganin gata wajen Baba komai ya siyo yace na takwaransa ne, Aamna suna kiransa da Fu'ad,Zuhra an sa Babanta sai murna,Su Yar China ranar suna sun chashe da Kawayenta Wanda itama ta gayyata.
Bayan suna da kwana Uku Aamna dai tana gidan Baba Allah ya kawo Rahilu tare da matarsa Uwar gida da yaransa biyu mace Daya Namiji Daya,Tsaraba Rahilu yayiwa Jariri kaya masu tsada,Baba Kuwa Jallabiyya aka kawo Masa har kala biyar da takalma harda turaruka,matarsa Kuma ta Bawa Mama da Aamna dogayen riguna masu Kyawun gaske,Baba ai sai ya canja ka rantse Rahilu wani Dan Uwansa ne,Satin su Rahilu Daya Suma koma kasar su,Baba suna zaune da Aamna da Mama sai Siyama da Zuhra da Suka zo,Baba yace Rahilu kenan Ana can Allah sarki ai idan Rahilu yaso mutumin kirki ne Watarana,wannan karon ma Sai Naga yayi fes da shi ya canja yayi kiba,ko dai Rahilu wasu kulli ya taka ne? Aamna da Mama suna ji su dai sun San babu abinda Rahilu ya canja Yana Nan yanda yake Amma sabo da yayiwa Baba kyauta harda yabonsa.
Baba harda cewa Indai mutum ba a Nigeria yake ba to Dole sai kaga canji Dole sai kaga mutum nutsatse da hankali,idan Dan Nigeria ne Marar hankali ya kalli gidana ai bazai bani kyauta har ta kudi ba,amma Rahilu Dake a kasar masu hankali yake bayan tsarabar Kaya ma da zai tafi har dollar Amurca ya bani,su dama wajejen yankin su Rahilu hankali ne da su,a nutse suke komai,ko wata kasar suka je zaka gansu daban,shi yasa Watarana nakan so mu hadu da shi Ina samun Karin Ilmi na zaman rayuwa da kula da Iyali,Mama ya kalla yace Ya Hajja ko ke Baki ga canji ba? Mama Baki ta tabe tace daga baka kyauta duk ka haukace,sai nasa Aamna taje dake kasar su Rahilu sannan Zaki waye,Naga Alama kina cikin duhu har yanzu,Baba Yana ta yabon Rahilu suna jinsa.
Satin Aamna Biyu Oga yazo ya tattara Suka koma gida,yabi ya hanata sakewa da bin kwakwafi Wai Kar ta fara Sallah Bai Sani ba,Aamna Tace yanzu Arba'in dinma baza ka Bari nayi ba? Kina fara Sallah Kuma ai kinyi Arba'in me Zan jira,Aamna tace to yaushe zamuje Hospital game da planning din? Ido Ahmad ya zaro yace Fu'ad Daya tal ai yayi kadan Ni yanzu nasan dadin Yara ki Karo min daya sai ki huta,Aamna ta fashe da kuka ta tuna wahalar data sha,Ahmad ya dage shi Kuma kome zata Yi sai ta Karo Masa wani Yaron suka dinga fada ba Wanda yake yiwa wani magana a junansu,Aamna da ta gaji wajen su Jibson ta Kai kararsa to bakin su daya abinka da abota ta Amana,Su Tawaga suka ce ya Bari Yaron yayi kwari idan ta yaye sai ta samu cikin wani,Ahmad yace ni Sam wlh ban yarda ba,a shekaruna ace yaro Daya Ni bana son Kara aure Allah ya gani Amma Ni yanzu Ina son Yara idan ta Haifa min ko biyu ko Uku sai tayi ta planning dinta Nima Ina son haka,Tawaga yace Nima Haka na tsara na gani Yara suna da Dadi Niima ne Amma ba irin yanda muke Haihuwa a kasar hausa ba barkatai ba a iya daukan nauyin Yara,ba Ilimi,ba ci ba Sha Ana ta zubar da Yara suna dawowa su addabi duniya,gwara dai kadan sabo da halin rayuwa ma,Aamna dai gani tayi yaki yarda tayi duk abinda zata iya Amma Bata samu Nasara ba.
Shi kanshi fushin da takeyi da shi ya dame shi duk ya rasa Jin dadin gidan,Wajen Bash yaje yace yanzu ya zanyi da ita? Bash yace kaje Kawai ku shirya ka fahimtar da ita nufinka ba Wai fada da Fushi ba,kasan Mata fa in taga dama zata ma Yi a boye baka sani ba sai dai kaga Taki samun wani cikin,Ahmad yace wlh da Kuwa ta Gane kurenta Aamna ta fiye rigima da taurin kai amma ba komai kyaleta,Bash yace masalaha itace kasan ta Sha wahala ita tasan me ta ji.
Yau da dare Ahmad dakinta ya shiga ya Iske tayi kwanciyarta ita da Fu'ad dama tunda suka fara fadan wurin 4days kenan ta daina zuwa bedroom dinsa.
Tunda ya shugo tana kallonsa tayi kamar bacci takeyi amma Kuma zuciyarta tayi fari kwal da shigowarsa sabo da ta Gama gajiya da fadan Nan nasu ta hakura ma zata Haihu hakan tunda Yana so.
Jaririn ya dauka tare da maida shi bed dinsa da ke jikin nasu,Addua ya Masa tare da kashe light ya koma Bayanta ya kwanta Yana me Zura hannayensa ta kasan Hannayenta ya rungumota jikinsa.
Masu Sharhi Ina godiya wlh Kuna birgeni.
AsmaBaffa
10/29/21, 7:46 PM - Buhainat: Ī)\Ī)\ DUNIYA TA AAMNAĪ)\Ī)\
KARSHE
NA KUDI NE
DUNIYA TA AAMNA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY.
141-150
Official
By
AsmaBaffa
Page naki
Ummi Deejat
Aamna an samu dama harda yanga,nasan ba bacci kike Yi ba kina ji na,duk akan Haihuwa ne kike ta wannan fushin? Aamna a hankali tace ai Ni ba Fushi nakeyi ba,tunda kana so ai shike Nan ko mutuwa zanyi na hakura ai Sanda kake so sai ayi planning din tunda dama mu Mata Bamu da yanci,Dariya yayi kadan yace za muyi Mana Amma ki daure ki Karo min biyu Kinga Uku kenan sai muyi Kinga bamuyi aure da wuri ba ya kamata ace tun tuni Ina da Yara sun Kai hudu ko ma biyar,Aamna Tace ba matsala Allah ya bamu na gari,Ameen ya furta sannan ya fara rabata da kayan jikinta,Aamna ta Sha gyara itama a matse take sabo da haka Suka fara kashe juna da kauna,an Dade ba a hadu ba ai Kamar zakuna Haka suka koma yau.
Sai gaf da Su Humaira zasu Haihu Yar China da Siyama suka samu ciki,Yar China harda rawa,wannan lokaci lallabawa takeyi bata Wasa sabo da kar cikin ya sake zubewa,sai da ta sa Tawaga ya kawo Mata Yar aiki duk sabo da kar ciki ya zube,komai a hankali take lallabawa har Humaira ta Haifi Yarta mace santaleliya,taci Suna Farhat an Sha shagali,bayan tayi kwana talatin Hafsat ta haihu itama mace,ranar suna taci Amrah,Sati biyu tsakani Nafeesat ta Haihu itama ta Haifo Namiji Kato Mashkoor ya maida sunan King Ahmad,Sai da Nafeesat tayi Arba'in sannan Sameera ta Haifi mace itama taci sunan Ummatinsa data rasu Safiyya suna Kiranta da Little Aamna.
Abubuwa suna tafiya normal sai sake bunkasa sukeyi arziki Yana yalwata yanzu ma Basu fiye Zama a kasar ba sai tafiye tafiye suke Yi zuwa kasashe Daddy ya sakar musu komai,Siyama tuni mijinta Hashim ya Siya musu katon Gita me gate ga motar Hawa lafiyayya sai abinda tace.
Su Ahmad duk inda zasu da matansu suke Tafiya Matukar zasu Yi Kamar sati Daya basa tafiya mutum Daya,Baba tuni Ahmad ya Siya Masa mota sannan Suka je aikin hajji shi da Mama,Haka su Tawaga ma Iyayensu duk sunje da Wanda ya kamata duk Ana ta biya musu.
Aamna sai da suka shirya tare da Ahmad,Mummy,Daddy,Humaira, Sadeeq da Mufeeda tare da yaransu Suka je can kasar su Daddy taga Dangiýÿÿÿ‚ƒ„…†‡ˆ‰Š‹ŒŽ‘’“”•–—˜™š›œžŸ ¡¢£¤¥¦§¨©ª«¬®¯°±²³´µ¶·¸¹º»¼½¾¿ÀÁÂÃÄÅÆÇÈÉÊËÌÍÎÏÐÑÒÓÔÕÖרÙÚÛÜÝÞßàáâãäåæçèéêëìíîïðñòóôõö÷øùúûüýþÿn mahaifiyarta da kowa satinsu biyu suka dawo,Gaba Daya su Aamna sun sake gogewa da wayewa,sun Zama matan manya kana kallonsu kasan suna hutawa,yaransu bulbul kyawawa gwanin sha'awa.
Siyama ce ta Haifi Yarta itama kyakyawa taci suna Fadeela,Bata Dade ba Yar China yau Sunday da Asuba ta fara nakuda,Bata wani daure ba tana Jin ehem ta saki kuka,Weekend ne Tawaga ya koma baccin hutunsa yaji Yar China tana kwada Masa Kira da karaji tunda yaji yau ko Dan My Man din Bata ce yasan ba lafiya yanda yaji tana Tawagaaaaaa...kazo kafata ta rike....Yana Fitowa room dinta ya ganta ta fito daure da towel da Alama wanka tayi,tace wani ruwa ne yake zubo min da yawa kafata ta rike,wayyoo....mutuwa zanyi.....ruwan jikina zai kare,Tawaga ya rude tare da zura jallabiyya ya sa Mata kaya,itama ta hada kayan haihuwarta tsaf a jaka yanda sauran sukayi ai kinkimarta yayi,Yana Fitowa da ita Nafeesat ta fito zata tafi wajen Aiki ai sai ta fasa Driving motarta Suka tafi tare da Yar China,Humaira ma ta bisu a tata motar dake Dukkansu suna da mota ta kansu mazan sun siya musu,Aamna motocinta har biyu masu tsadar gaske ko tayi Driving ko driver ya tukata,Yar China ce Kawai Tawaga yace sai tayi hankali Bata Jin magana.
Yar China duk ta cikawa mutane kunne da kuka duk ta tashi hankalin Tawaga ya rasa yanda zaiyi,Iyalle tuni tazo Asibitin ita da matar kaninta,Yar China tana Iyalleta rike ni Iyalle mutuwa zanyi wayyo marata Iyalleta....ai Sanda Kan jaririn ya fara Fitowa Yar China Tace gashi Nan Iyalle.....gashiiiii.....wani nishin tayi gumi Yana keto Mata ta ko Ina ta wani shide gaba Daya sannan da taimakon likitoci Yar China ta Haifi katon danta Namiji, tunda ta Haihu akaji Shuru Yar China wahala ta kare,komai da ya kamata anyi sai Yamma aka sallame su,Wannan lokacin Iyalle gidan Yar china ta koma gaba Daya da Zama sai Yar China tayi Arba'in zata tafi.
Bayan suna da kwana Uku Aamna dai tana gidan Baba Allah ya kawo Rahilu tare da matarsa Uwar gida da yaransa biyu mace Daya Namiji Daya,Tsaraba Rahilu yayiwa Jariri kaya masu tsada,Baba Kuwa Jallabiyya aka kawo Masa har kala biyar da takalma harda turaruka,matarsa Kuma ta Bawa Mama da Aamna dogayen riguna masu Kyawun gaske,Baba ai sai ya canja ka rantse Rahilu wani Dan Uwansa ne,Satin su Rahilu Daya Suma koma kasar su,Baba suna zaune da Aamna da Mama sai Siyama da Zuhra da Suka zo,Baba yace Rahilu kenan Ana can Allah sarki ai idan Rahilu yaso mutumin kirki ne Watarana,wannan karon ma Sai Naga yayi fes da shi ya canja yayi kiba,ko dai Rahilu wasu kulli ya taka ne? Aamna da Mama suna ji su dai sun San babu abinda Rahilu ya canja Yana Nan yanda yake Amma sabo da yayiwa Baba kyauta harda yabonsa.
Baba harda cewa Indai mutum ba a Nigeria yake ba to Dole sai kaga canji Dole sai kaga mutum nutsatse da hankali,idan Dan Nigeria ne Marar hankali ya kalli gidana ai bazai bani kyauta har ta kudi ba,amma Rahilu Dake a kasar masu hankali yake bayan tsarabar Kaya ma da zai tafi har dollar Amurca ya bani,su dama wajejen yankin su Rahilu hankali ne da su,a nutse suke komai,ko wata kasar suka je zaka gansu daban,shi yasa Watarana nakan so mu hadu da shi Ina samun Karin Ilmi na zaman rayuwa da kula da Iyali,Mama ya kalla yace Ya Hajja ko ke Baki ga canji ba? Mama Baki ta tabe tace daga baka kyauta duk ka haukace,sai nasa Aamna taje dake kasar su Rahilu sannan Zaki waye,Naga Alama kina cikin duhu har yanzu,Baba Yana ta yabon Rahilu suna jinsa.
Satin Aamna Biyu Oga yazo ya tattara Suka koma gida,yabi ya hanata sakewa da bin kwakwafi Wai Kar ta fara Sallah Bai Sani ba,Aamna Tace yanzu Arba'in dinma baza ka Bari nayi ba? Kina fara Sallah Kuma ai kinyi Arba'in me Zan jira,Aamna tace to yaushe zamuje Hospital game da planning din? Ido Ahmad ya zaro yace Fu'ad Daya tal ai yayi kadan Ni yanzu nasan dadin Yara ki Karo min daya sai ki huta,Aamna ta fashe da kuka ta tuna wahalar data sha,Ahmad ya dage shi Kuma kome zata Yi sai ta Karo Masa wani Yaron suka dinga fada ba Wanda yake yiwa wani magana a junansu,Aamna da ta gaji wajen su Jibson ta Kai kararsa to bakin su daya abinka da abota ta Amana,Su Tawaga suka ce ya Bari Yaron yayi kwari idan ta yaye sai ta samu cikin wani,Ahmad yace ni Sam wlh ban yarda ba,a shekaruna ace yaro Daya Ni bana son Kara aure Allah ya gani Amma Ni yanzu Ina son Yara idan ta Haifa min ko biyu ko Uku sai tayi ta planning dinta Nima Ina son haka,Tawaga yace Nima Haka na tsara na gani Yara suna da Dadi Niima ne Amma ba irin yanda muke Haihuwa a kasar hausa ba barkatai ba a iya daukan nauyin Yara,ba Ilimi,ba ci ba Sha Ana ta zubar da Yara suna dawowa su addabi duniya,gwara dai kadan sabo da halin rayuwa ma,Aamna dai gani tayi yaki yarda tayi duk abinda zata iya Amma Bata samu Nasara ba.
Shi kanshi fushin da takeyi da shi ya dame shi duk ya rasa Jin dadin gidan,Wajen Bash yaje yace yanzu ya zanyi da ita? Bash yace kaje Kawai ku shirya ka fahimtar da ita nufinka ba Wai fada da Fushi ba,kasan Mata fa in taga dama zata ma Yi a boye baka sani ba sai dai kaga Taki samun wani cikin,Ahmad yace wlh da Kuwa ta Gane kurenta Aamna ta fiye rigima da taurin kai amma ba komai kyaleta,Bash yace masalaha itace kasan ta Sha wahala ita tasan me ta ji.
Yau da dare Ahmad dakinta ya shiga ya Iske tayi kwanciyarta ita da Fu'ad dama tunda suka fara fadan wurin 4days kenan ta daina zuwa bedroom dinsa.
Tunda ya shugo tana kallonsa tayi kamar bacci takeyi amma Kuma zuciyarta tayi fari kwal da shigowarsa sabo da ta Gama gajiya da fadan Nan nasu ta hakura ma zata Haihu hakan tunda Yana so.
Jaririn ya dauka tare da maida shi bed dinsa da ke jikin nasu,Addua ya Masa tare da kashe light ya koma Bayanta ya kwanta Yana me Zura hannayensa ta kasan Hannayenta ya rungumota jikinsa.
Masu Sharhi Ina godiya wlh Kuna birgeni.
AsmaBaffa
10/29/21, 7:46 PM - Buhainat: Ī)\Ī)\ DUNIYA TA AAMNAĪ)\Ī)\
KARSHE
NA KUDI NE
DUNIYA TA AAMNA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY.
141-150
Official
By
AsmaBaffa
Page naki
Ummi Deejat
Aamna an samu dama harda yanga,nasan ba bacci kike Yi ba kina ji na,duk akan Haihuwa ne kike ta wannan fushin? Aamna a hankali tace ai Ni ba Fushi nakeyi ba,tunda kana so ai shike Nan ko mutuwa zanyi na hakura ai Sanda kake so sai ayi planning din tunda dama mu Mata Bamu da yanci,Dariya yayi kadan yace za muyi Mana Amma ki daure ki Karo min biyu Kinga Uku kenan sai muyi Kinga bamuyi aure da wuri ba ya kamata ace tun tuni Ina da Yara sun Kai hudu ko ma biyar,Aamna Tace ba matsala Allah ya bamu na gari,Ameen ya furta sannan ya fara rabata da kayan jikinta,Aamna ta Sha gyara itama a matse take sabo da haka Suka fara kashe juna da kauna,an Dade ba a hadu ba ai Kamar zakuna Haka suka koma yau.
Sai gaf da Su Humaira zasu Haihu Yar China da Siyama suka samu ciki,Yar China harda rawa,wannan lokaci lallabawa takeyi bata Wasa sabo da kar cikin ya sake zubewa,sai da ta sa Tawaga ya kawo Mata Yar aiki duk sabo da kar ciki ya zube,komai a hankali take lallabawa har Humaira ta Haifi Yarta mace santaleliya,taci Suna Farhat an Sha shagali,bayan tayi kwana talatin Hafsat ta haihu itama mace,ranar suna taci Amrah,Sati biyu tsakani Nafeesat ta Haihu itama ta Haifo Namiji Kato Mashkoor ya maida sunan King Ahmad,Sai da Nafeesat tayi Arba'in sannan Sameera ta Haifi mace itama taci sunan Ummatinsa data rasu Safiyya suna Kiranta da Little Aamna.
Abubuwa suna tafiya normal sai sake bunkasa sukeyi arziki Yana yalwata yanzu ma Basu fiye Zama a kasar ba sai tafiye tafiye suke Yi zuwa kasashe Daddy ya sakar musu komai,Siyama tuni mijinta Hashim ya Siya musu katon Gita me gate ga motar Hawa lafiyayya sai abinda tace.
Su Ahmad duk inda zasu da matansu suke Tafiya Matukar zasu Yi Kamar sati Daya basa tafiya mutum Daya,Baba tuni Ahmad ya Siya Masa mota sannan Suka je aikin hajji shi da Mama,Haka su Tawaga ma Iyayensu duk sunje da Wanda ya kamata duk Ana ta biya musu.
Aamna sai da suka shirya tare da Ahmad,Mummy,Daddy,Humaira, Sadeeq da Mufeeda tare da yaransu Suka je can kasar su Daddy taga Dangiýÿÿÿ‚ƒ„…†‡ˆ‰Š‹ŒŽ‘’“”•–—˜™š›œžŸ ¡¢£¤¥¦§¨©ª«¬®¯°±²³´µ¶·¸¹º»¼½¾¿ÀÁÂÃÄÅÆÇÈÉÊËÌÍÎÏÐÑÒÓÔÕÖרÙÚÛÜÝÞßàáâãäåæçèéêëìíîïðñòóôõö÷øùúûüýþÿn mahaifiyarta da kowa satinsu biyu suka dawo,Gaba Daya su Aamna sun sake gogewa da wayewa,sun Zama matan manya kana kallonsu kasan suna hutawa,yaransu bulbul kyawawa gwanin sha'awa.
Siyama ce ta Haifi Yarta itama kyakyawa taci suna Fadeela,Bata Dade ba Yar China yau Sunday da Asuba ta fara nakuda,Bata wani daure ba tana Jin ehem ta saki kuka,Weekend ne Tawaga ya koma baccin hutunsa yaji Yar China tana kwada Masa Kira da karaji tunda yaji yau ko Dan My Man din Bata ce yasan ba lafiya yanda yaji tana Tawagaaaaaa...kazo kafata ta rike....Yana Fitowa room dinta ya ganta ta fito daure da towel da Alama wanka tayi,tace wani ruwa ne yake zubo min da yawa kafata ta rike,wayyoo....mutuwa zanyi.....ruwan jikina zai kare,Tawaga ya rude tare da zura jallabiyya ya sa Mata kaya,itama ta hada kayan haihuwarta tsaf a jaka yanda sauran sukayi ai kinkimarta yayi,Yana Fitowa da ita Nafeesat ta fito zata tafi wajen Aiki ai sai ta fasa Driving motarta Suka tafi tare da Yar China,Humaira ma ta bisu a tata motar dake Dukkansu suna da mota ta kansu mazan sun siya musu,Aamna motocinta har biyu masu tsadar gaske ko tayi Driving ko driver ya tukata,Yar China ce Kawai Tawaga yace sai tayi hankali Bata Jin magana.
Yar China duk ta cikawa mutane kunne da kuka duk ta tashi hankalin Tawaga ya rasa yanda zaiyi,Iyalle tuni tazo Asibitin ita da matar kaninta,Yar China tana Iyalleta rike ni Iyalle mutuwa zanyi wayyo marata Iyalleta....ai Sanda Kan jaririn ya fara Fitowa Yar China Tace gashi Nan Iyalle.....gashiiiii.....wani nishin tayi gumi Yana keto Mata ta ko Ina ta wani shide gaba Daya sannan da taimakon likitoci Yar China ta Haifi katon danta Namiji, tunda ta Haihu akaji Shuru Yar China wahala ta kare,komai da ya kamata anyi sai Yamma aka sallame su,Wannan lokacin Iyalle gidan Yar china ta koma gaba Daya da Zama sai Yar China tayi Arba'in zata tafi.