Sashe 49
Duniyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana cikin jarabarsa Aamna ta Rungume shi ta baya gashi ba komai a jikinsu,wani Niima yaji,Nonuwanta ta Shiga goga masa tana laiyasu a jikinsa,Layi ya fara saki....Yana Nishi Yana furta kalamai masu nauyi, tana goga masa Boobs dinta suna tsotsar bakin juna da sauri yakeyi kamar zai cinyeta,Aamna ta kalle shi Tace Gwaskar taka Mike jira take,Bai iya magana ba, Gwaskar tasa ta Kama da Hannunta tana Wasa da ita tare da karkada ta,shi Kansa shima Niima Fitowa takeyi,yanda zaiji Dadi take Masa kafin ta shigar da ita bakinta tana tsotsa,Hankalinsa ne ya gushe yana Furta Yeah...Fuck me....Fuck me.....Dadi...ahhhshh....Gaba Daya Aamna ta shigar da ita bakinta tana Shiga tana fitar da ita a hankali Kamar a cikin down dinta Yana Sex Haka yake ji,Ya dinga gurnani Yana maida Mata gashinta baya Yana Kuma Dan sake Danna kanta Yana dagawa,babu wani dogon lokaci Ya kawo Aamna sai ji tayi ya rike kanta da karfi ya kankame kanta sosai ya gigice sai da ya Gama fitarwa sannan ta janye tare da fadawa Kansa ya rungumeta suna kissing din juna a hankali a hankali tare da maida numfashi.
Siyama a zaune take a dakinta tayi tagumi tana tunani,a fili tace Wai Ni Faisal zai gani a hanya ya shareni kamar Bai ganni ba sabo da ya siyi mota ko me? tunani ta sakeyi Tace ga dan aikin da nakeyi a Resturant ya Kare matar ta daina ta ma siyar da Resturant din wani ya rushe ya fara gini,ga talauci Ina fama,da ace muna tare da Aamna nasan bani da matsalar kudi Amma yanzu nasan baza ta kulani ba sam,yanzu ya zanyi? Shuru tayi tare da sake kwanciya a katifarta tayi lambo kamar wacce tayi bacci Amma a zahiri ba bacci takeyi ba,ita kadai Tace to ko wainar flour Zan koma yiwa Yan primary Ina bawa Almajiri yana siyar min ko Yar dari da Kobo na samu,Haka za ayi motsi yafi labewa,Nan take ta Mike ta dakko wata tsohuwar dubu dayanta wacce sai da ta sake liketa da gum sannan ta fita kanti tare da auno Flour da kayan aiki,Amma da Yar kadan zata fara Nan gaba idan ta samu riba sai ta Kara jarinta.
Bangaren Baba Kuwa Shuru sukaji Aamna Bata dawo ba,dakinta Suka duba Aamna ba ita ba alamarta Basu ce komai ba tunda sun San Ina ta tafi,Mama tace uhm Dadi Miji an tafi,ta birgeni Haka ake son Mata wayayyu ba irinki ba,Mama tace to ka godewa Allah da ya kawo baban Ahmad gashi mun washe da baka taho birni ba da yanzu Muna can,Baba yace gashi mun Raba Hanya da tuwo sai dai da marmari Amma a can kullum sai mutum ya narki tuwo kana tashi da safe sai toilet,Kema da yanzu kina can kina aikin wahala damatsanki duk sun murde sun dawo na maza,ayi magana kice mace ce kema,kawo min fura ta da fatan dai ta dauki Raba a cikin fris (fridge)? Mama tace to baka iya ba Frich(fridge) ake cewa,tunda kin gane me nake nufi ai ba komai,ki hado min da lemon Nan na gwangawani Ina so In Sha inji bakina Kamar kiyashi ne a ciki Yana min mutsu mutsu,Mama ta tafi yace da ragowar Dambun Naman nan.
Mama ce ta kawo duk abinda Baba ya bukata ta ajiyewa tace Dambun nama ya Kare sai ragowar Naman Nan na Aamna da tazo da shi na Rasturat(Resturant) Baba Yana dariya yace to ba Haka bane restoras ake cewa,Naman ya gutsira ya ajiye tare da cewa dauke wannan laushinsa yayi yawa daga ji Naman jaririyar akuya ce,kin San idan aka yanka akuya ko tinkiya me ciki jaririn cikin masu restoras ne suke zuwa su siyo a Araha su dafa,Mama Tace shi yasa zaka ji namansu laushin yayi yawa har yauki yauki,Af jaririn akuya ne cewar Baba,Yana Shan furarsa yace Dan Allah Aishatu ki dauki ciki Mana ace 'ya daya tal,me yasa ne ke Sam Baki da karsashi? to Wai Ni Zan bawa kaina cikin ne? Kuma da tsufa na Zan haihu baka ga na Daina Jinin Haila ba tun shekaru Uku da Suka wuce,Baba kunnensa ya karkade da Hannu yace me nake ji haka? Kin daina me? jini ta bashi amsa,au yanzu da gaske kin daina? ai na zaci karya kikeyi,Amma na zauna ban fara Neman bazawara ba,Mama Tace wallahi baka Isa ka min kishiya ba,Kiyi Hakuri tunda Kinga ke kinyi Kwandam(condem) alamun tsufa sun Gama bayyana a jikinki,ki Bari ko Aiki ta dinga tayaki bibiyu tafi Dadi Aishatu,Zan dinga siyo Miki Omo da yawa da Ashana da sauran kayan aiki kiyi ta barnarki,Har Flask din shayi Zan siya miki,Mama Tace bana so ta Mike tayi tafiyarta tana Fushi, Baba yace ai wlh sai na Kara aure dama akwai Kanwar abokina a kasuwarmu Aurenta ya mutu kwana Nan zanje na Shiga cikin Yan takara.
Washe gari Tawaga tare da Mashkoor Suka tafi gidan Yar China da Yamma,ta fito zata tafi Islamiyya ta gansu,ta Gane Tawaga Yana ta waya ya juya baya, Mashkoor ta kalla tana daga jikin Kofar su,Ido Suka hada kayanta sunsha wanki da guga Tace hum...hum....ganin Bai kulata ba ta saci kallon Tawaga taga waya ma yakeyi tafi tayi ta farrrrr da Ido ta jujjuya Idonta Tace Nan gani na bari ehe,Dariya ta Bawa Mashkoor yanda take ta tsokana,bakinta ta tamke tare da Murguda Habarta ta sake yin tafi tare da Furta chas...chas...chachas.....Tawaga Yana juyowa yaga Abinda take yi,Shareta yayi Suka nufi Kofar Shiga yar China ta tare hanyar shigar tasa Hannu biyu tare da tala kafafunta,Tawaga tafiyar ruwa yayi da ita Suka Shiga,ita Kuwa Bata da karfi ta Fadi,da sauri ta tashi ta ruga gidan da gudu,wani kwano a Gaban Iyalle ta dauke tayi cikin daki da abinta,Ita Yar China yau shinkafa da Miya aka kawo musu a makwafta har da yankan Namanta biyu shine take tsoro Kar Iyalle tayiwa su Tawaga tayin abincinta Wanda take cancanawa sai dare zata ci abinta.
Tawaga Yana shiga Iyalle ta dinga Masa Sannu da zuwa harda shimfida musu sabuwar Tabarma,Bayan sun gaisa yace Iya Nawa ne kudin Waec din Yarinyar can? Iyalle Tace dubu goma Sha Tara kasan wani makwafcinmu ne ya sakata a makarantar kudi Kuma daf da zasu fita Allah ya Masa Rasuwa,Nan take Tawaga ya irga kudin ya Basu tare da karawa Iyalle dubu biyar na cefane,Yar China ta fito tana tafi harda yin Enter....Enter a tsakar Gidan sabo da Murna Tace Iyalle na fasa zuwa Islamiyyar yau murna Zan tayi,Su dai su Tawaga tafiya sukayi abinsu,Iyalle sai murna da godiya,Yar china da sauri ta fito ta Iske har zasu shiga motarsu da karfi Tace mun gode Allah Kara arziki gobe ka siyo min Icecream na Dade ban Sha ba tun Watarana da naje gidan kawata babanta me kudi ne shine Yayanta ya siyo mana,Kuma daga Shan Icecream dinsa yace Yana Sona Wai na aure shiii......Yar China ta fashe da Kuka tana wallahi bazan yafe masa ba kamata yarinya a min aure, Mashkoor Yana ta dariya a boye yace wannan yarinya ce ta gaske,gata kamar Yar fari,Tawaga yace Dan Allah muje wanda zai so wannan ai yayi asara.
Bash ne ya nemi Brown Suka tafi wajen Bazawarar da Suka samowa Baban Jibson,wata Dattijuwa ce kyakyawa amma juya ce Bata taba Haihuwa ba,tayi aure sau Uku gata Yar gayu sabo da ma'aikaciya ce tana Aiki a ministry of education,Wani Abokin Bash shine Dan Uwan matar Safiyya,Bash,Brown,Tawaga da Mashkoor har gidan su Jibson suka Iske Baban Jibson Yana Zaune a Kofar gidansa yayi zuruu da Alama tunani yakeyi,Sallama Suka Masa tare da zama,da fara'a yace Ina zakuje Haka ne? abokiin naku ya fita yanzu,Bash yace Baba ai wajenka muka zo,Baba Zama ya gyara,Tawaga yace dama wata Bazawara ce me hankali Muka ga ya Dace kaje ka ganta in tayi ka aure ta,komai zamuyi na auren ko sisi baza ma ka kashe ba,Brown yace Zaka so ta Wlh Abba,baka ganta ba suna Kama da Ummati ma,Sannan gata juya,duk wani Qualities na aure tana da su,Abba yayi Dariya yace kuka Ce bazan sake aure ba? Brown yace ai Abba munce sai dai juya Kuma mun samo maka,Abba dai da kunyar yaransa Yana wayancewa yace to ayi Haka Kuwa? Dariya Suka kunshe Suka ce Abba hakan ma za ayi,Kuma Yar Boko ce ma'aikaciyar Gomnati ,Abba yaji Dadi a ransa,a fili yace dama irinta nake Nema wacce baza tazo ta Dora min nauyinta gaba Daya ba,wannan Kuwa sai dai ta rage min nauyi,Brown yace Abba gata Yar gayu,Abba yace irin dai Ummati ce Kawai kuce? Suka ce ae,Abba harda kuri yace a jini nane,ai Ni duk matar da Zan Nema to zaka ganta haka Haka Allah yayi Ni da samun me kyau da gayu,har so nake nayi mace mummuna amma Ina Sam Allah baya bani,Dariya Suka dinga Yi, Tawaga ya Mika Masa takarda da address din gidan da komai,Yace Abba mun Gama komai Kawai zuwa zakayi ta ganka.
Bash ya Mika Masa Leda Viva dauke da sababbin kaya Shadda taji dinki kala biyu da takalmi da hula dai dai shi,sabo da telan Abban ne ya dinka Masa, Envelope Suka Mika Masa Abba ga kudin zancenta,Kai kaniyarku Abba ya Furta yace ku tashi ku tafi tunda Kun bani Address Ina ruwanku sauran yaki ya rage Nawa,Ajiyewa sukayi Suka tafi suna Dariya,Abba Yana ta musu masifa,Yana so Yana boyewa sabo da kunya.
Bangaren Jibson Kuwa soyayya ce suke ta zubawa da Sameera Abu kamar Wasa Yana ganin bazai so ta ba sai gashi Bai ma San Sanda ya fada sonta ba,ko yaushe cikin waya da chat suke.
Siyama a zaune take a dakinta tayi tagumi tana tunani,a fili tace Wai Ni Faisal zai gani a hanya ya shareni kamar Bai ganni ba sabo da ya siyi mota ko me? tunani ta sakeyi Tace ga dan aikin da nakeyi a Resturant ya Kare matar ta daina ta ma siyar da Resturant din wani ya rushe ya fara gini,ga talauci Ina fama,da ace muna tare da Aamna nasan bani da matsalar kudi Amma yanzu nasan baza ta kulani ba sam,yanzu ya zanyi? Shuru tayi tare da sake kwanciya a katifarta tayi lambo kamar wacce tayi bacci Amma a zahiri ba bacci takeyi ba,ita kadai Tace to ko wainar flour Zan koma yiwa Yan primary Ina bawa Almajiri yana siyar min ko Yar dari da Kobo na samu,Haka za ayi motsi yafi labewa,Nan take ta Mike ta dakko wata tsohuwar dubu dayanta wacce sai da ta sake liketa da gum sannan ta fita kanti tare da auno Flour da kayan aiki,Amma da Yar kadan zata fara Nan gaba idan ta samu riba sai ta Kara jarinta.
Bangaren Baba Kuwa Shuru sukaji Aamna Bata dawo ba,dakinta Suka duba Aamna ba ita ba alamarta Basu ce komai ba tunda sun San Ina ta tafi,Mama tace uhm Dadi Miji an tafi,ta birgeni Haka ake son Mata wayayyu ba irinki ba,Mama tace to ka godewa Allah da ya kawo baban Ahmad gashi mun washe da baka taho birni ba da yanzu Muna can,Baba yace gashi mun Raba Hanya da tuwo sai dai da marmari Amma a can kullum sai mutum ya narki tuwo kana tashi da safe sai toilet,Kema da yanzu kina can kina aikin wahala damatsanki duk sun murde sun dawo na maza,ayi magana kice mace ce kema,kawo min fura ta da fatan dai ta dauki Raba a cikin fris (fridge)? Mama tace to baka iya ba Frich(fridge) ake cewa,tunda kin gane me nake nufi ai ba komai,ki hado min da lemon Nan na gwangawani Ina so In Sha inji bakina Kamar kiyashi ne a ciki Yana min mutsu mutsu,Mama ta tafi yace da ragowar Dambun Naman nan.
Mama ce ta kawo duk abinda Baba ya bukata ta ajiyewa tace Dambun nama ya Kare sai ragowar Naman Nan na Aamna da tazo da shi na Rasturat(Resturant) Baba Yana dariya yace to ba Haka bane restoras ake cewa,Naman ya gutsira ya ajiye tare da cewa dauke wannan laushinsa yayi yawa daga ji Naman jaririyar akuya ce,kin San idan aka yanka akuya ko tinkiya me ciki jaririn cikin masu restoras ne suke zuwa su siyo a Araha su dafa,Mama Tace shi yasa zaka ji namansu laushin yayi yawa har yauki yauki,Af jaririn akuya ne cewar Baba,Yana Shan furarsa yace Dan Allah Aishatu ki dauki ciki Mana ace 'ya daya tal,me yasa ne ke Sam Baki da karsashi? to Wai Ni Zan bawa kaina cikin ne? Kuma da tsufa na Zan haihu baka ga na Daina Jinin Haila ba tun shekaru Uku da Suka wuce,Baba kunnensa ya karkade da Hannu yace me nake ji haka? Kin daina me? jini ta bashi amsa,au yanzu da gaske kin daina? ai na zaci karya kikeyi,Amma na zauna ban fara Neman bazawara ba,Mama Tace wallahi baka Isa ka min kishiya ba,Kiyi Hakuri tunda Kinga ke kinyi Kwandam(condem) alamun tsufa sun Gama bayyana a jikinki,ki Bari ko Aiki ta dinga tayaki bibiyu tafi Dadi Aishatu,Zan dinga siyo Miki Omo da yawa da Ashana da sauran kayan aiki kiyi ta barnarki,Har Flask din shayi Zan siya miki,Mama Tace bana so ta Mike tayi tafiyarta tana Fushi, Baba yace ai wlh sai na Kara aure dama akwai Kanwar abokina a kasuwarmu Aurenta ya mutu kwana Nan zanje na Shiga cikin Yan takara.
Washe gari Tawaga tare da Mashkoor Suka tafi gidan Yar China da Yamma,ta fito zata tafi Islamiyya ta gansu,ta Gane Tawaga Yana ta waya ya juya baya, Mashkoor ta kalla tana daga jikin Kofar su,Ido Suka hada kayanta sunsha wanki da guga Tace hum...hum....ganin Bai kulata ba ta saci kallon Tawaga taga waya ma yakeyi tafi tayi ta farrrrr da Ido ta jujjuya Idonta Tace Nan gani na bari ehe,Dariya ta Bawa Mashkoor yanda take ta tsokana,bakinta ta tamke tare da Murguda Habarta ta sake yin tafi tare da Furta chas...chas...chachas.....Tawaga Yana juyowa yaga Abinda take yi,Shareta yayi Suka nufi Kofar Shiga yar China ta tare hanyar shigar tasa Hannu biyu tare da tala kafafunta,Tawaga tafiyar ruwa yayi da ita Suka Shiga,ita Kuwa Bata da karfi ta Fadi,da sauri ta tashi ta ruga gidan da gudu,wani kwano a Gaban Iyalle ta dauke tayi cikin daki da abinta,Ita Yar China yau shinkafa da Miya aka kawo musu a makwafta har da yankan Namanta biyu shine take tsoro Kar Iyalle tayiwa su Tawaga tayin abincinta Wanda take cancanawa sai dare zata ci abinta.
Tawaga Yana shiga Iyalle ta dinga Masa Sannu da zuwa harda shimfida musu sabuwar Tabarma,Bayan sun gaisa yace Iya Nawa ne kudin Waec din Yarinyar can? Iyalle Tace dubu goma Sha Tara kasan wani makwafcinmu ne ya sakata a makarantar kudi Kuma daf da zasu fita Allah ya Masa Rasuwa,Nan take Tawaga ya irga kudin ya Basu tare da karawa Iyalle dubu biyar na cefane,Yar China ta fito tana tafi harda yin Enter....Enter a tsakar Gidan sabo da Murna Tace Iyalle na fasa zuwa Islamiyyar yau murna Zan tayi,Su dai su Tawaga tafiya sukayi abinsu,Iyalle sai murna da godiya,Yar china da sauri ta fito ta Iske har zasu shiga motarsu da karfi Tace mun gode Allah Kara arziki gobe ka siyo min Icecream na Dade ban Sha ba tun Watarana da naje gidan kawata babanta me kudi ne shine Yayanta ya siyo mana,Kuma daga Shan Icecream dinsa yace Yana Sona Wai na aure shiii......Yar China ta fashe da Kuka tana wallahi bazan yafe masa ba kamata yarinya a min aure, Mashkoor Yana ta dariya a boye yace wannan yarinya ce ta gaske,gata kamar Yar fari,Tawaga yace Dan Allah muje wanda zai so wannan ai yayi asara.
Bash ne ya nemi Brown Suka tafi wajen Bazawarar da Suka samowa Baban Jibson,wata Dattijuwa ce kyakyawa amma juya ce Bata taba Haihuwa ba,tayi aure sau Uku gata Yar gayu sabo da ma'aikaciya ce tana Aiki a ministry of education,Wani Abokin Bash shine Dan Uwan matar Safiyya,Bash,Brown,Tawaga da Mashkoor har gidan su Jibson suka Iske Baban Jibson Yana Zaune a Kofar gidansa yayi zuruu da Alama tunani yakeyi,Sallama Suka Masa tare da zama,da fara'a yace Ina zakuje Haka ne? abokiin naku ya fita yanzu,Bash yace Baba ai wajenka muka zo,Baba Zama ya gyara,Tawaga yace dama wata Bazawara ce me hankali Muka ga ya Dace kaje ka ganta in tayi ka aure ta,komai zamuyi na auren ko sisi baza ma ka kashe ba,Brown yace Zaka so ta Wlh Abba,baka ganta ba suna Kama da Ummati ma,Sannan gata juya,duk wani Qualities na aure tana da su,Abba yayi Dariya yace kuka Ce bazan sake aure ba? Brown yace ai Abba munce sai dai juya Kuma mun samo maka,Abba dai da kunyar yaransa Yana wayancewa yace to ayi Haka Kuwa? Dariya Suka kunshe Suka ce Abba hakan ma za ayi,Kuma Yar Boko ce ma'aikaciyar Gomnati ,Abba yaji Dadi a ransa,a fili yace dama irinta nake Nema wacce baza tazo ta Dora min nauyinta gaba Daya ba,wannan Kuwa sai dai ta rage min nauyi,Brown yace Abba gata Yar gayu,Abba yace irin dai Ummati ce Kawai kuce? Suka ce ae,Abba harda kuri yace a jini nane,ai Ni duk matar da Zan Nema to zaka ganta haka Haka Allah yayi Ni da samun me kyau da gayu,har so nake nayi mace mummuna amma Ina Sam Allah baya bani,Dariya Suka dinga Yi, Tawaga ya Mika Masa takarda da address din gidan da komai,Yace Abba mun Gama komai Kawai zuwa zakayi ta ganka.
Bash ya Mika Masa Leda Viva dauke da sababbin kaya Shadda taji dinki kala biyu da takalmi da hula dai dai shi,sabo da telan Abban ne ya dinka Masa, Envelope Suka Mika Masa Abba ga kudin zancenta,Kai kaniyarku Abba ya Furta yace ku tashi ku tafi tunda Kun bani Address Ina ruwanku sauran yaki ya rage Nawa,Ajiyewa sukayi Suka tafi suna Dariya,Abba Yana ta musu masifa,Yana so Yana boyewa sabo da kunya.
Bangaren Jibson Kuwa soyayya ce suke ta zubawa da Sameera Abu kamar Wasa Yana ganin bazai so ta ba sai gashi Bai ma San Sanda ya fada sonta ba,ko yaushe cikin waya da chat suke.