Sashe 62
Duniyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tare da Yar China da Hafsat ya tafi da su,Bash suna waya da Tawaga yaji ance da Hafsat budurwarsa za a tafi ai sai shima ya tafi gidan Aamna,can ya Iske Humaira da Brown Palo,Yar China tun a mota take cewa Nima a layin zamu zauna ko? Idan munje kusa da gidan Nawa ka nuna min na fara ganinsa,Tawaga yace to,sai da taga an shigo unguwa ta kirki Yar China Tace kar dai ka fada min cewar Nan ne Unguwar da Za'a kawo Ni,Hafsat Dariya take Kamar cikin zai ciwo,Tawaga yace Nan ne Mana,Yar China tace na haye,Ni Kam na gama hayewa na baya sai labari,Hafsat tace nima Nan za'a kawo ni abokaine Bash abokinsa,Yar China ta juyo baya tana kallon Hafsat tace ban mu tafa,Suka tafa Tace ba dai wannan Dan santalin ba? Hafsat tace ae da sauri,me Suma fa tafi ta Tawagana tsayi,Hafsat tace shi fa,Hafsat Tace Dan Allah ya kika ganshi? Yar China tace fessss,to shine cewar Hafsat,Yar China tace mun Zama kawaye daga yau,ga gidana ga naki,Idan Muka haifi yara idan zanje Unguwa sai na turo su gidanki,kema Haka ko? Hafsat tace sosai ma,Tawaga ne yace gaskiya kun dameni Kuma,Shuru Suka yi har ya Shiga Estate din ya nuna musu ko Ina,Yar China tace an kure karyar kudi a Nan,ayi ta Neman kudi ba a samu ashe kudi Yana Nan, to a Nan duk tsiyar kudi an gama kure shi.
Yar China harda saita sabuwar Wayarta tana ta daukan Hoto Wai zata nunawa Iyalle.
Tunda Suka nufi part din Ahmad Suka lalace a kallo,Yar China tace ba sai an fada ba Nan na babban kwaron ne,Hafsat tace ai na masu abin ne,suna Shiga Ciki sukayi Sallama aka amsa Aamna tana zaune tare da Ahmad,Humaira da Brown ga Bash a gefe Daya, Hafsat ce ta radawa Yar China karki nuna bamu waye ba muyi yanga Kar aga Muna kalle kalle kamar Yan Kauye Yar China suna tsakiyar palon amma ita ba sirri da karfi yanda kowa zaiji tace ban gane Kar ace daga Kauye muke ba? Ni wallahi bazan wahalar da kaina ba kallo na zanyi Kawai sai a hanani Allah ya min Ido ace bazan gode Masa ba ta wajen kalle kalle ba,ka gani Yaya zata hanani kallo Wai bazan kalli gidan Nan ba Yar China ta Furta da shagwaba,Tawaga yace wane mutum ai bata Isa ba matar babban Yaya guda yi kallon ki kinji,Ahmad dukkansu kallo Suka tsaya yi suna dariya Yar China ba sirri ta tonawa Hafsat asiri,a fili Ahmad yace tsigarallahu kenan Tawaga za a Sha fama,Yar China ce ta karewa palon kallo sai lokacin ta kula da mutane a ciki Tace salamuaikum bayin Allah ,Aamna ta Aamsa suna dariya,Lokacin Yar China ta kalle su ta juya ta Kalli Tawaga tace Yaya Tawaga ai Nasara Ne tsoronsu nake ji,Turawa ne,Tawaga yace baki ji suna hausa ba hausawa ne, Yar China tace turawa sai kwai dan Allah ku yo min kwai ko guda goma ne na kaiwa Iyalleta gobe ta soya Mana muyi breakfast me Dadi,Ahmad duk danne Dariyarsa sai da ya dara.
Humaira tace Ni Kam nayi kawa sa'ata,Yar China tace kaji Yarinyar Nan jibeki fa Nawa kike zakice wani shekarunmu Daya kalle ki fa ni da na Gama Zana waec Zaki ce Ni sa'ari ce,Aamna Suka dinga dariya Wai tayi Candy ita Humaira da take University ma,Brown ne yace Yaya Tawaga ku zauna,Dariya Suka saki Wai Yaya Tawaga.
Yar China tace to ku duk abokan Yaya ne bazan durkusa na gaisar daku ba wlh nasan Kun girmeni kuyi Hakuri Ina yininku ta Furta tare da Zama a saman kujera,Suka amsa Kuwa da fara'a,Ahmad tsokanarta yayi yace matar mu.
Yar China tace ba ruwana ban ce Ina sonka ba Kai dai da Allah ya maka kyau kaje da abinka Ni sai Aliyu Tawaga,Aamna tace Yar China kike ce mun balarabiya haskenki fa yafi nawa,yar China tace Alhmdllh saura kadan ai a Haifo Ni a zabiya Allah ya tsallakar dani, ku tace ku kunna Mana kallo mana,Ahmad ya kunna kuwa ya kamo India Yar China tace Kaini tashar hausa zalla inda aka san darajata da kimata kasar da Tawaga na yake Amma ka daukeni ka kaini India Ni ba Gunkiya nake bauta ba Sannan ba saniya ba, Ahmad da Tawaga ne suka Mike zasu fita,aka bar Humaira da Brown suna Hira harda komawa Daya palon,Bash da Hafsat aka barsu a Nan palon,Aamna ta ja Yar China wani bedroom.
Shigarsu ke da wuya sai Daddy da Mummy sukayi Sallama,sai Kuma ga su Ahmad suna dawo Duk Suka hadu a palo,Jibson ya shigo tare da Mashkoor,Aamna tana Fitowa ita da Yar China sai ga wani Mutum baki siririn gaske sanye cikin suit bakake ya shigo da Sallama,Daddy yace kowa ya nutsu ya zauna,kowa ya zauna sai ga Baba da Mama sun shigo,Baba Yana shigowa ya rafka Salati da karfi tare da furta Rahilu Menk???????Allahu Akbar,Rahilu Kaine ka dada bushewa ka tsotse haka? Rahilu haka ka dawo Kamar Dan gudun Hijira,Rahilu kalli wandonka yanda ya maka yawa,Wannan Hannu naka Rahilu Kamar Sanda,Mama tace wuya sai kace na zalbe,Aamna Karki ga Baku Yi Kama ba shine mahaifinki maza ebo Masa abinci ya ci da Alama yunwa ta gama dashi a Sudan,ku bashi yaci ya koshi,yanzu dama zaman da kakeyi a can ba Dadi kake ji ba? Nayi zaton ma kudi kayi ka watsar da yarka ashe wahala kake Sha Baba ne yake ta magana,Aamna ta kalli Wanda akace Babanta wani mugun bushashe.
Yar China bata San Kan zancen ba tace amma wannan daga Tanzania yazo ko? Baba yace Allah Miki Albarka yar nan kema Kya fada ko Kenya ko Tanzania ko Kuma Senegal,to a Haka Wai Balarabe ne larabci yake yi,Yar China kirji ta dafe tare da toshe kunnuwanta tana cewa bazan ji ba...bazan ji larabcinsa ba,ta bawa mutane Dariya amma akayi Shuru,Baban Aamna Yana Jin hausa Amma ba sosai ba kadan kadan, Yaji abinda suke cewa Dariya shima Yar China ta bashi ya murmusa,Wai baza taji larabcinsa ba.
Masu Sharhi Ina godiya,duk inda yayi ma mutum Dadi ya fada haka ake so
AsmaBaffa
10/26/21, 2:20 PM - A Maryam: Ī)\Ī)\DUNIYA TA AAMNAĪ)\Ī)\
NA KUDI NE
DUNIYATA AAMNA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY.
101-105
Official
By
AsmaBaffa
Page naki ne
AUTA
Ahmad yana kusa da Aamnansa a zaune tare da rike hannunta,kasa kasa yace a Gaida Abbu mana My World ba'a Fushi da iyaye,Kallon Ahmad tayi idonta taf da Hawaye Kai ya girgiza mata Kar tayi kuka ya rada Mata a ajiye min kukan Nan sai anzo manta uwa,Murmushi tayi ba shiri,Ahmad ne ya juya harshe ya shiga suburbuda larabci Wanda ba kowa yasan yana ji ba,Baban Aamna yayiwa tare da Daddy dinsa Yana ,Abbun Aamna shima Yana yarensa cikin kwarewa,Baba yace shu'umi Rahilu akwai murya dama Indai kaji murya me dadi idan ka duba yawanci mummuna,Yar China tace kaji Larabawa Amma Banda Abbun Aamna bazan yarda Balarabe bane daga Tanzania yazo,Abbu ne ya kalli Aamna cikin Muryarsa wacce Bata fita sosai ya Furta Aamna ki yafe min,bani da bakin magana kawai ki yafe min,Yo a yafe maka ba'a San tsiyar daka shuka ba ka gudu,ko Kuwa can mun San me kakeyi? Cewar Baba.
Abbu ya kalli Baba yace Ni ban San dalilin da yasa na gudu na bar Aamna da Sumayya matata ba bani da dalili ban San me yazo kaina ba, ko me yasa hakan ta faru? Baba farat Daya yace Dan Iska ne Kawai Kai shine dalilin da yasa ka gudu algungumi Kai kamar na kwarangwal zaka ce baka San dalili ba sabo da Iskanci ya maka yawa,ai shi yasa aka ce a guji bawa bako 'ya aure,yanzu matanka Nawa da Yara? Baba ne yayi tambayar, Rahil yace Sanda na auri Sumayya matana uku itace ta hudun,bayan na samu labarin ta rasu Allah ya hadani da wata Yar libiya na aura,Baba yace Rahilu kaji tsoron Allah Wato Ashe ma munafuki kana Jin ta mutu ka Kara aure wato ka cike gurbi kenan zaka ce Allah ya hada ka da wata kaje dai ka kakai kanka Wai Kai wayo ko Dan muce kaddara ce to anki wayon,mu ka barmu a Nan kana can Kuna dancewa da Amaryarka,Dariya Baba ya bawa kowa Wai dancewa,Daddy yaji Dadi da Baba yake cin uban Rahil, Baba yace itama wacce ta aureka a Haka tayi asara mene abin so a jikinka Rahilu,Kuma har daga kasar libiya kaje ka auro ta karya kakeyi Yar wanke wanke da shara ce baza ta wuce Yar Niger ce taje Sudan aikatau ba ta rufe ka Tace Yar Libiya ce ita.
Inama tana Nan wajen na kure Yar banza yanzu nace idan ta Isa ta bani dutse dan Libiya na jefa a randar Aishatu maganin ciwon ciki,aka sheke da dariya,Baba shi baya Dariya da gaske yakeyin fadansa,Sannan yace to da ka Gama dancewar da matan naka Yara nawa Suka Tara maka? Rahil ya daga Kai Yana tunanowo,Cab Baba ya Furta suna da yawa kenan ya kasa irgasu,Rahil yace na Uwar gida Guda tara,ta biyu bakwai,Baba yace na hada Sha shida cif, Rahil yaci gaba ta uku Kuma guda shida,ta hudu Aamna kenan,sai wacce na aura bayan Sumayya ta rasu yanzu tana da uku,na hada talatin cif cewar wace Kuma me ciki yanzu take Shirin juyewa? Baba ya tambaya,Rahil yace Amarya ce,Dole wando yayi maka yawa Rahilu Nan gaba ma Sai dai idan ka koma saka jallabiya zalla Amma Riga da wando Ina tabbatar maka ka kusa rasa size din da zai maka dai dai,gashi turawa basa tazuge irin namu bare ka zamge kugunka.
Yar China harda saita sabuwar Wayarta tana ta daukan Hoto Wai zata nunawa Iyalle.
Tunda Suka nufi part din Ahmad Suka lalace a kallo,Yar China tace ba sai an fada ba Nan na babban kwaron ne,Hafsat tace ai na masu abin ne,suna Shiga Ciki sukayi Sallama aka amsa Aamna tana zaune tare da Ahmad,Humaira da Brown ga Bash a gefe Daya, Hafsat ce ta radawa Yar China karki nuna bamu waye ba muyi yanga Kar aga Muna kalle kalle kamar Yan Kauye Yar China suna tsakiyar palon amma ita ba sirri da karfi yanda kowa zaiji tace ban gane Kar ace daga Kauye muke ba? Ni wallahi bazan wahalar da kaina ba kallo na zanyi Kawai sai a hanani Allah ya min Ido ace bazan gode Masa ba ta wajen kalle kalle ba,ka gani Yaya zata hanani kallo Wai bazan kalli gidan Nan ba Yar China ta Furta da shagwaba,Tawaga yace wane mutum ai bata Isa ba matar babban Yaya guda yi kallon ki kinji,Ahmad dukkansu kallo Suka tsaya yi suna dariya Yar China ba sirri ta tonawa Hafsat asiri,a fili Ahmad yace tsigarallahu kenan Tawaga za a Sha fama,Yar China ce ta karewa palon kallo sai lokacin ta kula da mutane a ciki Tace salamuaikum bayin Allah ,Aamna ta Aamsa suna dariya,Lokacin Yar China ta kalle su ta juya ta Kalli Tawaga tace Yaya Tawaga ai Nasara Ne tsoronsu nake ji,Turawa ne,Tawaga yace baki ji suna hausa ba hausawa ne, Yar China tace turawa sai kwai dan Allah ku yo min kwai ko guda goma ne na kaiwa Iyalleta gobe ta soya Mana muyi breakfast me Dadi,Ahmad duk danne Dariyarsa sai da ya dara.
Humaira tace Ni Kam nayi kawa sa'ata,Yar China tace kaji Yarinyar Nan jibeki fa Nawa kike zakice wani shekarunmu Daya kalle ki fa ni da na Gama Zana waec Zaki ce Ni sa'ari ce,Aamna Suka dinga dariya Wai tayi Candy ita Humaira da take University ma,Brown ne yace Yaya Tawaga ku zauna,Dariya Suka saki Wai Yaya Tawaga.
Yar China tace to ku duk abokan Yaya ne bazan durkusa na gaisar daku ba wlh nasan Kun girmeni kuyi Hakuri Ina yininku ta Furta tare da Zama a saman kujera,Suka amsa Kuwa da fara'a,Ahmad tsokanarta yayi yace matar mu.
Yar China tace ba ruwana ban ce Ina sonka ba Kai dai da Allah ya maka kyau kaje da abinka Ni sai Aliyu Tawaga,Aamna tace Yar China kike ce mun balarabiya haskenki fa yafi nawa,yar China tace Alhmdllh saura kadan ai a Haifo Ni a zabiya Allah ya tsallakar dani, ku tace ku kunna Mana kallo mana,Ahmad ya kunna kuwa ya kamo India Yar China tace Kaini tashar hausa zalla inda aka san darajata da kimata kasar da Tawaga na yake Amma ka daukeni ka kaini India Ni ba Gunkiya nake bauta ba Sannan ba saniya ba, Ahmad da Tawaga ne suka Mike zasu fita,aka bar Humaira da Brown suna Hira harda komawa Daya palon,Bash da Hafsat aka barsu a Nan palon,Aamna ta ja Yar China wani bedroom.
Shigarsu ke da wuya sai Daddy da Mummy sukayi Sallama,sai Kuma ga su Ahmad suna dawo Duk Suka hadu a palo,Jibson ya shigo tare da Mashkoor,Aamna tana Fitowa ita da Yar China sai ga wani Mutum baki siririn gaske sanye cikin suit bakake ya shigo da Sallama,Daddy yace kowa ya nutsu ya zauna,kowa ya zauna sai ga Baba da Mama sun shigo,Baba Yana shigowa ya rafka Salati da karfi tare da furta Rahilu Menk???????Allahu Akbar,Rahilu Kaine ka dada bushewa ka tsotse haka? Rahilu haka ka dawo Kamar Dan gudun Hijira,Rahilu kalli wandonka yanda ya maka yawa,Wannan Hannu naka Rahilu Kamar Sanda,Mama tace wuya sai kace na zalbe,Aamna Karki ga Baku Yi Kama ba shine mahaifinki maza ebo Masa abinci ya ci da Alama yunwa ta gama dashi a Sudan,ku bashi yaci ya koshi,yanzu dama zaman da kakeyi a can ba Dadi kake ji ba? Nayi zaton ma kudi kayi ka watsar da yarka ashe wahala kake Sha Baba ne yake ta magana,Aamna ta kalli Wanda akace Babanta wani mugun bushashe.
Yar China bata San Kan zancen ba tace amma wannan daga Tanzania yazo ko? Baba yace Allah Miki Albarka yar nan kema Kya fada ko Kenya ko Tanzania ko Kuma Senegal,to a Haka Wai Balarabe ne larabci yake yi,Yar China kirji ta dafe tare da toshe kunnuwanta tana cewa bazan ji ba...bazan ji larabcinsa ba,ta bawa mutane Dariya amma akayi Shuru,Baban Aamna Yana Jin hausa Amma ba sosai ba kadan kadan, Yaji abinda suke cewa Dariya shima Yar China ta bashi ya murmusa,Wai baza taji larabcinsa ba.
Masu Sharhi Ina godiya,duk inda yayi ma mutum Dadi ya fada haka ake so
AsmaBaffa
10/26/21, 2:20 PM - A Maryam: Ī)\Ī)\DUNIYA TA AAMNAĪ)\Ī)\
NA KUDI NE
DUNIYATA AAMNA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY.
101-105
Official
By
AsmaBaffa
Page naki ne
AUTA
Ahmad yana kusa da Aamnansa a zaune tare da rike hannunta,kasa kasa yace a Gaida Abbu mana My World ba'a Fushi da iyaye,Kallon Ahmad tayi idonta taf da Hawaye Kai ya girgiza mata Kar tayi kuka ya rada Mata a ajiye min kukan Nan sai anzo manta uwa,Murmushi tayi ba shiri,Ahmad ne ya juya harshe ya shiga suburbuda larabci Wanda ba kowa yasan yana ji ba,Baban Aamna yayiwa tare da Daddy dinsa Yana ,Abbun Aamna shima Yana yarensa cikin kwarewa,Baba yace shu'umi Rahilu akwai murya dama Indai kaji murya me dadi idan ka duba yawanci mummuna,Yar China tace kaji Larabawa Amma Banda Abbun Aamna bazan yarda Balarabe bane daga Tanzania yazo,Abbu ne ya kalli Aamna cikin Muryarsa wacce Bata fita sosai ya Furta Aamna ki yafe min,bani da bakin magana kawai ki yafe min,Yo a yafe maka ba'a San tsiyar daka shuka ba ka gudu,ko Kuwa can mun San me kakeyi? Cewar Baba.
Abbu ya kalli Baba yace Ni ban San dalilin da yasa na gudu na bar Aamna da Sumayya matata ba bani da dalili ban San me yazo kaina ba, ko me yasa hakan ta faru? Baba farat Daya yace Dan Iska ne Kawai Kai shine dalilin da yasa ka gudu algungumi Kai kamar na kwarangwal zaka ce baka San dalili ba sabo da Iskanci ya maka yawa,ai shi yasa aka ce a guji bawa bako 'ya aure,yanzu matanka Nawa da Yara? Baba ne yayi tambayar, Rahil yace Sanda na auri Sumayya matana uku itace ta hudun,bayan na samu labarin ta rasu Allah ya hadani da wata Yar libiya na aura,Baba yace Rahilu kaji tsoron Allah Wato Ashe ma munafuki kana Jin ta mutu ka Kara aure wato ka cike gurbi kenan zaka ce Allah ya hada ka da wata kaje dai ka kakai kanka Wai Kai wayo ko Dan muce kaddara ce to anki wayon,mu ka barmu a Nan kana can Kuna dancewa da Amaryarka,Dariya Baba ya bawa kowa Wai dancewa,Daddy yaji Dadi da Baba yake cin uban Rahil, Baba yace itama wacce ta aureka a Haka tayi asara mene abin so a jikinka Rahilu,Kuma har daga kasar libiya kaje ka auro ta karya kakeyi Yar wanke wanke da shara ce baza ta wuce Yar Niger ce taje Sudan aikatau ba ta rufe ka Tace Yar Libiya ce ita.
Inama tana Nan wajen na kure Yar banza yanzu nace idan ta Isa ta bani dutse dan Libiya na jefa a randar Aishatu maganin ciwon ciki,aka sheke da dariya,Baba shi baya Dariya da gaske yakeyin fadansa,Sannan yace to da ka Gama dancewar da matan naka Yara nawa Suka Tara maka? Rahil ya daga Kai Yana tunanowo,Cab Baba ya Furta suna da yawa kenan ya kasa irgasu,Rahil yace na Uwar gida Guda tara,ta biyu bakwai,Baba yace na hada Sha shida cif, Rahil yaci gaba ta uku Kuma guda shida,ta hudu Aamna kenan,sai wacce na aura bayan Sumayya ta rasu yanzu tana da uku,na hada talatin cif cewar wace Kuma me ciki yanzu take Shirin juyewa? Baba ya tambaya,Rahil yace Amarya ce,Dole wando yayi maka yawa Rahilu Nan gaba ma Sai dai idan ka koma saka jallabiya zalla Amma Riga da wando Ina tabbatar maka ka kusa rasa size din da zai maka dai dai,gashi turawa basa tazuge irin namu bare ka zamge kugunka.