Sashe 20
Duniyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda ya fita Bai dawo ba sai wurin 4am ya shigo a chake yasha da yawa,tunda ya Shiga Dakinsa Bai tashi ba har gari ya waye,12pm Aamna ta Gama komai tana ta duba shi Bai tashi ba,Haka taje ta wanke Masa toilet ta gyara dakin bed din ne Kawai bata gyara ba kasancewar Yana kwance,Fitowa tayi ta zauna sanye cikin doguwar rigar Shadda purple ta Sha kyau,sallamar Siyama ta ji,ta Mike Suka Rungume juna Siyama Tace ba Zama nazo Yi ba maza muje na zabi kayan,Bedroom Suka haura Aamna ta bude Mata akwatuna Tace zabi,da mamaki sai taga Siyama ba hankali duk kayan masu tsadar take zabewa har ta zabi kala biyar ta koma Kan Arabian dress,ta zabi English wear, ta zabi Inners,Aamna gashi ita Tace ta zabi abinda take so tana ji tana gani Siyama ta zuba a katuwar leda,Aamna Kamar ta kwace Amma ta danne zuciyarta Suka fito haka,suna Fitowa Ahmad Yana Fitowa ya Sha wanka cikin kana Nan kayansa kamar kullum 3qtr da t-shirt marasa nauyi ne da Alama ba fita zaiyi ba,Kallo Daya ya musu yace Mene a Nan? Ya dakawa Siyama Tsawa.
Da sauri Aamna ta firgita Tace ka...Kaya...kaya ne na lefe kasan Ana Dan bawa kawa wasu abin,Ya Mika Hannu yace bani cikin tsawa....Siyama jiki na rawa ta Mika Masa ledojin ya fisge kuwa tare da budewa yaga Kaya da uban yawa,ya kalli Aamna yace waye ya Siya Miki kayan Answer me,Aamna Tace Mummy ce,yace ke ta siyawa ko wannan jakar ya nuna Siyama da yatsa,Aamna Tace Ni,yace to ba don Mummy tana sonki ba ta siya Miki shine Zaki bayar sabo da ba kudinki bane,Mummy ta me yasa bakya respecting din Mummy ne Wai duk son da take miki,Siyama ya kalla yace last warning duk abinda Zaki ki tsaya a Downstairs main Palo Kar na sake ganinki a sama Nan,sabo da idan na sake ganinki baza kiso abinda Zan Miki ba,baza kiji dadin abinda Zan Miki daga ke har kawar taki,bi hanya....ya furta da karaji,Siyama tayi kasa da gudu,Aamna zata bita yace wait...tafin hannunsa ya Buda kamar zai mareta yace karaso ki Mari kanki da kanki.
Aamna da sauri tazo ta Kara kumatunta a hannunsa,yace Baki ji zafi ba da karfi Zaki taho ki taskawa kanki mari,Matsawa tayi baya ta taho da gudu tare da hannunsa da Hannunta ta Kara kumatunta a tafin hannunsa da karfi ta taskawa kanta Mari yace Good tare da murde Mata kunne yace daga yau idan kika sake ebar wa Mummy Kaya kika bayar sai na babbalaki nayi raga raga dake.
sannan duk kayan Dana Baki kudi kika siya idan na samu kin bayar zaki ga abinda Zan Miki,Aamna Tace sabo da tsumulmula ko me? Yace yes...son kudi ne Dani...Ina son kudi...kayan ta kwashe ta maida daki sai murna takeyi gwara Daya kwace dama Bata Yi Niyyar bayarwa da yawa Haka ba,kafin ta fito tuni Siyama tana Napep ma sabo da tsoro gashi Kuma tana sonsa a Kansa take ta wulakanta saurayinta ya rasa me yayi mata ya kasa Gane Kan Siyama.
Aamna cikin Fushi ta dawo Palo ta zauna kan kujera me kallon wacce Ahmad ke zaune sai harararsa takeyi,Tace abinda kake min Sam bana Jin dadi kawayena da Yan Uwana gaskiya gaskiya bana son abinda kake musu,bana wulakanta naka Nima karka wulakanta min nawa ehe,Nifa akan wannan bazan fa yarda ba,Nima kwayar Nan na Iyata,aikin Yan giya na iya shi nima,Haka Kawai in Banda kaddara ma Dana dorawa kaina,ga maza can suna kauna ta,ga masu kudi na gari masu Addini Wanda zasu kula Dani naki yarda dasu,banga laifinka ba laifi nane,Nan..nan Affan ya dawo daga malaysia ya dawo da kudi da mota Yana rokata naki yarda,Nan su Deeni Dan gidan Dan Majalisar jaha sakakina yasa kawata ta kwace min shi Ina ji Ina gani, ga bushashena Kamalu naci Masa mutunci a banza ya gudu.
Dama ance kamatuddini tudan yanda nace Masa bushashe Haka tun ba ayi nisa ba gashi ka Rama Masa Ni Babana Mahaifi kacewa tsotsatse,tun anan duniya gashi Ina gani Allah na tuba Amma gaskiya Ina cin ubana a kasar nan,Ina karba a jikina wallahi,ta ko Ina duniya ta min daurin Alawa ko Ina ba sauki anyi min kika kaka,na Shiga tsaka me wuya,Baki Gama Shiga masifa ba yanzu kika fara tunda kika yarda kika aureni cewar Ahmad ,Aamna tana huci Tace Ina ma mu Mata aka bawa damar saki ko kishiya wallahi da tuni na maka saki dari da talatin da biyar, ko na auro maka kishiyoyi har Uku,kishiya na farko Mashkoor babban abokinka Zan kashe makudan kudade na auro shi sabo da na huce takaicinka,na biyu na Nemo tsohon saurayina Affan,na Uku nayi manage da Mubaraq Tawaga Kai Kuma Kaine Uwar gida,ai wlh da kaga wulakanci,duk ranar kwananka ba abinda Zan tsinana maka sai dai sha'awa ta kashe ka,Amma a sauran kwanan su Affan kullum asubar fari zaka ga mun fito yin wankar tsarki.
Dariya ce ta Kama Ahmad yace ai ke dakikiya ce shi yasa kike wannan tunanin,Namiji Daya ma wallahi yafi karfinki Indai ya amsa sunansa Namiji Irina bare har maza hudu,,Dariya Aamna tayi Tace a Ina ka amsa sunanka namijin Kai dalla duk kwayoyi da giya sun Gama kashe ka,Kai da tsoron Boobs ma kakeyi,Ahmad yace ae naji ai tsoro halak ne,bana sonsu ne shi yasa,Ni ba birgeni sukeyi ba Mene abin sha'awa a Nan Abu cako cako Haka a kirji ba kyan gani,ka taba Abu kamar wani jikin mage ba dadi Haka yagwalgwal,Dariya Aamna take tayi Tace na fada maka kwayoyi sun kashe ka,ka daina Sha wallahi ka samawa kanka lafiya,wannan abubuwan ka tambaya kaji mu kanmu idan Muka je wanka dadin wanke su muke ji bare Kuma maza,Kama fara sonsu tun yanzu sabo da idan na gaji duk ranar dana je na kalli film jam'iyata ta motsa zanzo ne dole ka koyi sonsu.
Fuska ya Bata yace ko da Wasa kika zo Zaki Sha duka ne, tunda ke Baki da kunya Ni Ina da kunya ni Fulani ne ni,Aamna yau tana mamaki Ashe Yana magana Haka,Tace Kaine me kunyar lallai,Shi yasa nace wa Mummy ta Bari na samo yarinya karama Yar secondary wacce Bata San komai ba me hankali da kunya Amma Mummy Taki yarda ta dakko min me Degree wacce ta Gama balaga a waje ta fitsare kafafunta.
Aamna Tace kamar ka sani ai idan muka wuce 22yrs to Kar muke ganin kowa,Ahmad yayi Shuru Bai sake magana ba har ta Gama surutunta ta koma kallon Indian film,Yana ta kallon soyayya ya tabe Baki yace bani remote,Mika Masa tayi ya canja Chanel ya Kai Wrestling,yace ga inda ake abin arziki ba love ba,kasa ta lalace komai love,gidan radio love,Yan film love,writers love,matasa love,tsofaffi love,tsoho ya tsufa maimakon ya Bari aci gaba da dama Masa kunu Yana Sha har ya koma lahira a'a sai kaji ya Kara aure ko aji matarsa ta Haihu,tsohuwa sai aga tana Shan maganin Mata abin haushi ta Aiki mutum siyo min Zuma da gumbar Mata zaka ce,Aamna ta kyalkyale da Dariya harda rike ciki ya gwada yanda tsohuwar ke magana tana makyarkyata da Murya,Shi kuwa ko Dariya bayayi kamar ba shine yake Maganar ba.
A Ina kaga tsohuwar ta fada,jajayen lips dinsa ya tsuke, Baki ya turo gaba Yana girgiza Kai kwaya ta motsa yace Maman Jibson ce take Aiken wani Dan yaronta Islamic chemist,Aamna tayi Dariya Tace Sallar Azahar lokaci yayi kaji ana Kira,ba yanzu zanyi ba sai ta nuna luguf,zata sake magana ya daka Mata Tsawa karki dameni Dan Kinga nayi magana dake Ina cikin Good mood ne Daddy ya warke karki kawo min raini ba Dan arziki bane ni yawwa kije kiyi sallarki ba ruwanki Dani,ko ke nake yiwa Sallar? An fada Miki zanyi Abu Dan wani Dan Adam ne eyeee? Aamna Tace a'a,yace to ki daina shiga hurumina,bana Shiga harkarki ko Kinga Ina Shiga rayuwarki? Ina ruwana da rayuwarki,Ina ruwanki da harkata,Tace babu yace to San Inda dare ya Miki ko na zubar Miki da hakora,Sum sum Aamna ta wuce taje tayi Sallah,ko da ta fito sai gani tayi har ya dafa Indomie da kwai ga coffee ya hada Yana sha abinsa,Yana gamawa yayi ficewarsa,Kitchen ta Shiga itama.
Wasa Wasa Har Aamna ta kwashe wata Uku a gidan Ahmad kullum a haka suke ba Wani canji,halinsa ya ishe ta,ta Gama gajiya da zaman gidan gaba Daya,yanda ta sanshi tun farko Bai canja ba,ga Kuma Siyama da ta nacewa gidanta kullum shi Kuma Yana ci musu mutunci Wanda Haka Sam baiwa Aamna Dadi a gabanta Ana ciwa kawarta mutunci sabo da Bata San kudirin Siyama ba,Siyama tuni ta sallami Faisal ta sa an mayar Masa kudin auren da ya kawo,Faisal ya shiga damuwa Amma ba yanda ya iya Haka ya hakura bayan ya Sha fama da zuciyarsa,Siyama kuwa Bata fadawa Aamna ta Kori saurayinta ba sabo da kar a gano ta,gashi kullum Kara son Ahmad takeyi kamar hauka.
Bangaren su Mama kuwa tuni kusa da gidansu ta bude katon shago tana siyar da Inner wears na maza da Mata,masu kyau take siya idan anyo order daga kasashen waje,ta gyara ciki komai glass da glass ne Dan karamin shago, Baba ne ya cika Mata kudin Suka Bude abinsu sannan a Kofar shagon daga gefe kayan kamshi take siyarwa citta,barkono,kanunfari da masoro da su Kimba da gyadar curry etc,tana Zama a shagon da kanta sannan ta sa wani yaro a ciki Dan makwaftansu da taga Yana da Dan hankali tana biyansa Dan abinda ba a rasa ba,Zuhra Bata San duk abinda ke faruwa ba sabo da ita Bata Bayan su Baba,duk abinda suke Yi Bata Jin dadi tana Kuma kokarin yi musu Nasiha,ganin Haka sai Suka daina fada Mata komai,gidan Aamna kuwa Bata zuwa sosai sabo da halin Ahmad taga baya son Baki a gidansa.
Da sauri Aamna ta firgita Tace ka...Kaya...kaya ne na lefe kasan Ana Dan bawa kawa wasu abin,Ya Mika Hannu yace bani cikin tsawa....Siyama jiki na rawa ta Mika Masa ledojin ya fisge kuwa tare da budewa yaga Kaya da uban yawa,ya kalli Aamna yace waye ya Siya Miki kayan Answer me,Aamna Tace Mummy ce,yace ke ta siyawa ko wannan jakar ya nuna Siyama da yatsa,Aamna Tace Ni,yace to ba don Mummy tana sonki ba ta siya Miki shine Zaki bayar sabo da ba kudinki bane,Mummy ta me yasa bakya respecting din Mummy ne Wai duk son da take miki,Siyama ya kalla yace last warning duk abinda Zaki ki tsaya a Downstairs main Palo Kar na sake ganinki a sama Nan,sabo da idan na sake ganinki baza kiso abinda Zan Miki ba,baza kiji dadin abinda Zan Miki daga ke har kawar taki,bi hanya....ya furta da karaji,Siyama tayi kasa da gudu,Aamna zata bita yace wait...tafin hannunsa ya Buda kamar zai mareta yace karaso ki Mari kanki da kanki.
Aamna da sauri tazo ta Kara kumatunta a hannunsa,yace Baki ji zafi ba da karfi Zaki taho ki taskawa kanki mari,Matsawa tayi baya ta taho da gudu tare da hannunsa da Hannunta ta Kara kumatunta a tafin hannunsa da karfi ta taskawa kanta Mari yace Good tare da murde Mata kunne yace daga yau idan kika sake ebar wa Mummy Kaya kika bayar sai na babbalaki nayi raga raga dake.
sannan duk kayan Dana Baki kudi kika siya idan na samu kin bayar zaki ga abinda Zan Miki,Aamna Tace sabo da tsumulmula ko me? Yace yes...son kudi ne Dani...Ina son kudi...kayan ta kwashe ta maida daki sai murna takeyi gwara Daya kwace dama Bata Yi Niyyar bayarwa da yawa Haka ba,kafin ta fito tuni Siyama tana Napep ma sabo da tsoro gashi Kuma tana sonsa a Kansa take ta wulakanta saurayinta ya rasa me yayi mata ya kasa Gane Kan Siyama.
Aamna cikin Fushi ta dawo Palo ta zauna kan kujera me kallon wacce Ahmad ke zaune sai harararsa takeyi,Tace abinda kake min Sam bana Jin dadi kawayena da Yan Uwana gaskiya gaskiya bana son abinda kake musu,bana wulakanta naka Nima karka wulakanta min nawa ehe,Nifa akan wannan bazan fa yarda ba,Nima kwayar Nan na Iyata,aikin Yan giya na iya shi nima,Haka Kawai in Banda kaddara ma Dana dorawa kaina,ga maza can suna kauna ta,ga masu kudi na gari masu Addini Wanda zasu kula Dani naki yarda dasu,banga laifinka ba laifi nane,Nan..nan Affan ya dawo daga malaysia ya dawo da kudi da mota Yana rokata naki yarda,Nan su Deeni Dan gidan Dan Majalisar jaha sakakina yasa kawata ta kwace min shi Ina ji Ina gani, ga bushashena Kamalu naci Masa mutunci a banza ya gudu.
Dama ance kamatuddini tudan yanda nace Masa bushashe Haka tun ba ayi nisa ba gashi ka Rama Masa Ni Babana Mahaifi kacewa tsotsatse,tun anan duniya gashi Ina gani Allah na tuba Amma gaskiya Ina cin ubana a kasar nan,Ina karba a jikina wallahi,ta ko Ina duniya ta min daurin Alawa ko Ina ba sauki anyi min kika kaka,na Shiga tsaka me wuya,Baki Gama Shiga masifa ba yanzu kika fara tunda kika yarda kika aureni cewar Ahmad ,Aamna tana huci Tace Ina ma mu Mata aka bawa damar saki ko kishiya wallahi da tuni na maka saki dari da talatin da biyar, ko na auro maka kishiyoyi har Uku,kishiya na farko Mashkoor babban abokinka Zan kashe makudan kudade na auro shi sabo da na huce takaicinka,na biyu na Nemo tsohon saurayina Affan,na Uku nayi manage da Mubaraq Tawaga Kai Kuma Kaine Uwar gida,ai wlh da kaga wulakanci,duk ranar kwananka ba abinda Zan tsinana maka sai dai sha'awa ta kashe ka,Amma a sauran kwanan su Affan kullum asubar fari zaka ga mun fito yin wankar tsarki.
Dariya ce ta Kama Ahmad yace ai ke dakikiya ce shi yasa kike wannan tunanin,Namiji Daya ma wallahi yafi karfinki Indai ya amsa sunansa Namiji Irina bare har maza hudu,,Dariya Aamna tayi Tace a Ina ka amsa sunanka namijin Kai dalla duk kwayoyi da giya sun Gama kashe ka,Kai da tsoron Boobs ma kakeyi,Ahmad yace ae naji ai tsoro halak ne,bana sonsu ne shi yasa,Ni ba birgeni sukeyi ba Mene abin sha'awa a Nan Abu cako cako Haka a kirji ba kyan gani,ka taba Abu kamar wani jikin mage ba dadi Haka yagwalgwal,Dariya Aamna take tayi Tace na fada maka kwayoyi sun kashe ka,ka daina Sha wallahi ka samawa kanka lafiya,wannan abubuwan ka tambaya kaji mu kanmu idan Muka je wanka dadin wanke su muke ji bare Kuma maza,Kama fara sonsu tun yanzu sabo da idan na gaji duk ranar dana je na kalli film jam'iyata ta motsa zanzo ne dole ka koyi sonsu.
Fuska ya Bata yace ko da Wasa kika zo Zaki Sha duka ne, tunda ke Baki da kunya Ni Ina da kunya ni Fulani ne ni,Aamna yau tana mamaki Ashe Yana magana Haka,Tace Kaine me kunyar lallai,Shi yasa nace wa Mummy ta Bari na samo yarinya karama Yar secondary wacce Bata San komai ba me hankali da kunya Amma Mummy Taki yarda ta dakko min me Degree wacce ta Gama balaga a waje ta fitsare kafafunta.
Aamna Tace kamar ka sani ai idan muka wuce 22yrs to Kar muke ganin kowa,Ahmad yayi Shuru Bai sake magana ba har ta Gama surutunta ta koma kallon Indian film,Yana ta kallon soyayya ya tabe Baki yace bani remote,Mika Masa tayi ya canja Chanel ya Kai Wrestling,yace ga inda ake abin arziki ba love ba,kasa ta lalace komai love,gidan radio love,Yan film love,writers love,matasa love,tsofaffi love,tsoho ya tsufa maimakon ya Bari aci gaba da dama Masa kunu Yana Sha har ya koma lahira a'a sai kaji ya Kara aure ko aji matarsa ta Haihu,tsohuwa sai aga tana Shan maganin Mata abin haushi ta Aiki mutum siyo min Zuma da gumbar Mata zaka ce,Aamna ta kyalkyale da Dariya harda rike ciki ya gwada yanda tsohuwar ke magana tana makyarkyata da Murya,Shi kuwa ko Dariya bayayi kamar ba shine yake Maganar ba.
A Ina kaga tsohuwar ta fada,jajayen lips dinsa ya tsuke, Baki ya turo gaba Yana girgiza Kai kwaya ta motsa yace Maman Jibson ce take Aiken wani Dan yaronta Islamic chemist,Aamna tayi Dariya Tace Sallar Azahar lokaci yayi kaji ana Kira,ba yanzu zanyi ba sai ta nuna luguf,zata sake magana ya daka Mata Tsawa karki dameni Dan Kinga nayi magana dake Ina cikin Good mood ne Daddy ya warke karki kawo min raini ba Dan arziki bane ni yawwa kije kiyi sallarki ba ruwanki Dani,ko ke nake yiwa Sallar? An fada Miki zanyi Abu Dan wani Dan Adam ne eyeee? Aamna Tace a'a,yace to ki daina shiga hurumina,bana Shiga harkarki ko Kinga Ina Shiga rayuwarki? Ina ruwana da rayuwarki,Ina ruwanki da harkata,Tace babu yace to San Inda dare ya Miki ko na zubar Miki da hakora,Sum sum Aamna ta wuce taje tayi Sallah,ko da ta fito sai gani tayi har ya dafa Indomie da kwai ga coffee ya hada Yana sha abinsa,Yana gamawa yayi ficewarsa,Kitchen ta Shiga itama.
Wasa Wasa Har Aamna ta kwashe wata Uku a gidan Ahmad kullum a haka suke ba Wani canji,halinsa ya ishe ta,ta Gama gajiya da zaman gidan gaba Daya,yanda ta sanshi tun farko Bai canja ba,ga Kuma Siyama da ta nacewa gidanta kullum shi Kuma Yana ci musu mutunci Wanda Haka Sam baiwa Aamna Dadi a gabanta Ana ciwa kawarta mutunci sabo da Bata San kudirin Siyama ba,Siyama tuni ta sallami Faisal ta sa an mayar Masa kudin auren da ya kawo,Faisal ya shiga damuwa Amma ba yanda ya iya Haka ya hakura bayan ya Sha fama da zuciyarsa,Siyama kuwa Bata fadawa Aamna ta Kori saurayinta ba sabo da kar a gano ta,gashi kullum Kara son Ahmad takeyi kamar hauka.
Bangaren su Mama kuwa tuni kusa da gidansu ta bude katon shago tana siyar da Inner wears na maza da Mata,masu kyau take siya idan anyo order daga kasashen waje,ta gyara ciki komai glass da glass ne Dan karamin shago, Baba ne ya cika Mata kudin Suka Bude abinsu sannan a Kofar shagon daga gefe kayan kamshi take siyarwa citta,barkono,kanunfari da masoro da su Kimba da gyadar curry etc,tana Zama a shagon da kanta sannan ta sa wani yaro a ciki Dan makwaftansu da taga Yana da Dan hankali tana biyansa Dan abinda ba a rasa ba,Zuhra Bata San duk abinda ke faruwa ba sabo da ita Bata Bayan su Baba,duk abinda suke Yi Bata Jin dadi tana Kuma kokarin yi musu Nasiha,ganin Haka sai Suka daina fada Mata komai,gidan Aamna kuwa Bata zuwa sosai sabo da halin Ahmad taga baya son Baki a gidansa.