Sashe 68
Duniyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wata Yar Budurwa ce tazo wajen Yar China da Alama Yar uwarsu ce tace ke Yar China an damkawa Iyalle kudin sadakinki dubu dari cash,Yar China ta washe Baki taji kudin Sadakinta da yawa,Tawaga tayiwa rada tace dole na maka biyayya,sai ka juyani yanda kake so,sai abinda kace, su Ahmad suna ji radau sabo da kida sai anyi magana da karfi dole, suna ta dariya su yanzu Suka San Ana biki sabanin sauran Amaren.
Yar China tana ganin wata kawarta Yar Gayu tazo itama ta kashe kala an sauke ta a mota Yar China ta Bata hannu Suka tafa a Gaban angwaye tace shegiya ashe Zaki zo ai wallahi da na tanaji Rashin mutuncin da Zan Miki kwando kwando,Kawar tayi Dariya tace Yar China bikinki Guda yaushe Zan fasa zuwa ai ba Amana idan banzo ba,Wai an daura ne? Waye Angon a ciki Yar China ta tunana Tawaga tana kunya Tace gashi nasan dai ba snatching Zaki min ba,Gaisar da angwayen tayi itama kawar ba kunya Ana canja kida a Gaban mazan ta fara chashewa ta tafi har filin da rawa,Yar China Dadi ya kumeta tace shegiya Shamsiyya Mansur kina wuta...kina wuta,angwaye suka sheke da dariya,Aamna a ranta tace wannan Yar China duk Yan bariki ta Tara a bikinta sai kallon Mijina sukeyi ta koma wajen Ahmad makale ta hanashi sakat,Yar China ce ta taho da wasu kawayen Wanda yanzu ma suka zo su biyar tun a Hanya tace a fara zubar da girma a Nan dan Allah ya zaku bani kunya, ai Suma anga kawaye Yan school aka fara murna Ana Rungume juna Ana fitsara a titi.
Wata ce tazo itama aka sauke ta a dalleliyar mota anci Uwar gayu,Yar China tana magana a waya tana kina Ina ne Haka? Kawar Tace gani a bayanki Yar China ta juya ta ganta taje da tafiyarta dagwas dagwas suka runme kawar ta kalleta Tace Yar China Wai kece haka? Wannan uban kyan fa? Yar China tayi murmushi tace Amarya ce fa ai Dole nayi kyau da kyallin goshi,Suka tafa irin Shegun kawayen Nan ,angwaye suna ta Jin dadin bikin sai Suka ki tafiya,Jibson yace a Nan ake bikin,Brown yace wannan ta shirya ba Sanya,su Mashkoor da Bash ma Suka ce Wai sunce mu tsaya fa Za'a kaimu wajen cin abinci Bari mu gani, ita dai Yar China tana kusa da Angonta suna hira,tana cewa yau sai da nayi kukan murna harda Hawaye,Haka nake da jama'a ban sani ba? ai ko mutuwa nayi na samu wannan mutanen Kawai kuce Yar China tana Aljanna karka sake kayi min kuka,Kalli Yaya duk sabo Dani aka zo Kai amma nayi kokari,Tawaga yace gaskiya kinyi kokari ko mu mun yaba,ba Dole ba wane mutum ba Dole ku Yaba ba,ai biki ma Sai anjima da yamma ansha anko.
Angwaye suna ta Jin Yar China tana yabon kanta,wata kawar ce tazo da sauri tana zuba kamshi tace sauri nakeyi sai da Yamma Zan dawo,Yar China tace to matsiyaciya Zan Rama ne Jeki wallahi ai bikinki ya kusa duk abinda mutum ya min sai na Rama a Kan nasa,Dariya kawar tayi suka tafa cikin rada tace Yar China Haka naji sadakinki har dubu dari? Yar China ba sirri Tace wallahi nayi tsada Dan Ubanki dubu dari cas suna wajen Iyalle Yan dubu dubu je kice ta nuna Miki, kawar taja Yar China gefe tace suna jinki fa angwayen,to suji Mana da banyi tsadar bane Yar China ta furta ba ruwanta da wani rada.
Tawaga yace Aunty Balaraba ga matata Amana idan tazo a Dan dinga ganar min da ita,Aamna tace cab ai wallahi wannan tafi karfi na Kai baka santa bane wannan Kar take ganin kowa,Ahmad ya dinga dariya yaga Aamna ta tsorata da lamarin Yar China,Tawaga Yana ta dariya yace ai nuna Mata Zaki dinga Yi,Aamna tace yanda take ji da kanta tafi kowa ai Ni ta nuna ma Ni sa'arta ce dazu fa haka tace min sai ta zuga Ahmad Tace na harareta,daga magana direct Tace min karya nakeyi wannan ce zata tsaya na wani Bata shawara,Kai baka gani ba wannan Yar Chinan taka Kawai Dan yarinya ce amma Ni na gano Watarana ma Sai dai mu ta koya mana,Dariya sukayi Yar China tazo wajen tace Aunty zo mu tafi kin makale a Nan sai kace ke kadai ce me Miji muma fa matan auren ne,ko Kuma tsaya ga su Habiba Nan zasu zo.
Yan Mata ne na jikin Yar China suka Kai angwaye inda aka tanada Ana Bude palon kamshi da sanyi ya Dake su,cikin palon Suka gani an masa wata uban kwalliya na musamman da abubuwan kyale kyale Yana bada wasu colors, kidan soyayya na turanci na tashi kasa kasa, wasu hasken Fulawowi manya Yana kawo wuta kala kala tana rubuta
Sadiya Wed Aliyu
Abin sai ya birge kowa Aamna ta tsaya tana kallo cike da Sha'awa Nan tace Yar China tayi nisa ba Wani shawara da Zan bata,Yan matan Yan matasa ba ruwansu komai rawa komai rawa Basu da kunya irin Yar China ne ga Iyayin jaraba su a dole Yan Mata,sune sukayi Serving kowa abinda yake so,girkin ma ya birge su,Yar China Kuwa Tace Kar wacce ta zubawa wannan abinci tana nuna Tawaga,Itace ta zuba Masa da kanta harda wani durkusawa ta Mika Masa tare da cewa yau na fara Duty na,aka dinga dariya kuwa,ita Aamna Yar China kunya ma take bata gani takeyi idan itace baza ta iya katabus ba a Gaban mutane Haka maza da Mata masu yawa,Tawaga ya karba Yana murmushi,Bash yace Muna Shan kallo yau.
Tawaga sabo da kadawa Kashi miya harda bawa Amarya a Baki ta karba a kunyace Nan ne Kawai aka San Amarya taji kunya,tana cinyewa tace a Kara min,aka kece da dariya Ana yabonta taji kunya Ashe Bata ji ba,Tawaga yace okay ya Kara Mata ta lashe tace tun jiya banci komai ba fa,Tawaga yace ba Mayafi kike ta yawo? Yar China tace Ina amaryar ai Kuwa sai dai kayi Hakuri ka yafe amma bazan saka Mayafi ba na Bata kwalliyar Kuma,angwaye suna ta zabga Loma Ana Santi,Labarin bikin Yar China tuni yaje kunnen sauran Amaren ance Ana can ana rakashewa a can,Hafsat duk da Amarya ce sai ganinta akayi tazo da wasu kawayen nata.
Inda angwaye suke aka nuna Mata Bash yace wa ya Baki izini kizo nan,Dariya Hafsat tayi tace bikin Yayana nazo ni,Yar China tace na Miki kyautar dubu mutuniyar bayan biki kina bi na bashi,aka dinga dariya Yar China kowa ya birgeta sai ta Masa kyauta Tace ta bashi dubu bayan biki zata bayar,Tawaga yace zuwana nan naji da kunne na kinyiwa mutum biyar kyautar dubu kince bashi bayan biki Zaki biya yanzu har Hafsat ta shida? Yar China tace ai wajen mutum ishirin nayiwa kyautar dubu bashi ne Zan biya bayan biki Kaine sheda ko na mutu sai ka biya bashin Nan,Kuma Inshaallah Zan basu tunda na fada,Tawaga a ransa yace wannan kafin biki ya Kare zata ci min bashin dubu Hamsim ma naga alama,yace waye zai biya bashin? tace Kaine ai ko yanzu Ina da Rai Kai zaka biya,Tawaga yace to Indai kina so na biya Miki ki tsaya da kyautar dubunki Haka,Yar China da shagwaba Tace duk Wanda ya min abin bajinta Allah sai na bashi,su Jibson suna ta dariya Tawaga ya shiga Uku da biyan bashi,Aamna Dariya harda rike ciki tace wallahi Nima Ina zuwa Tace ta bani dubu Ina Binta bashi Kuma bazan yafe ba sai an bani,Ahmad Yana ta dariya ai sai sukaji wasu Yan matan sunce an Basu dubu wasu dari biyar,Tawaga yace Dan Allah ku yafe Mana,Yar China Kiri Kiri Ana kallonta ta shiga kyaftawa Kawayenta Ido Wai Kar su yafe tana makale musu kafada,Jibson Dariya harda kwalla,Ahmad yace duk wacce kika bawa kyautar Zaki iya ganeta? Yar China tace sosai ma,Habiba babbar kawa tace kawaye ma suna binku bashi ance baza mu zauna ayi siyen Baki da mu ba sai ku Bamu kudin siyen bakinmu kafin ku tafi,Kawaye Suka saki Guda wallahi hakane sister,Bash Yana ta dariya ganin Tawaga ya zaro Ido waje,Mashkoor Yana dariya yace ai an daina siyen Baki yanzu,kawaye Suka ce anayi mu Bamu daina ba suna gwalangwaso abinsu,Ahmad yace yanzu Ni a fara bani list din Yan bashi,Yar China ta dinga lissafi sai da aka lissafa mutum talatin cif harda Aamna da Hafsat Haka Ahmad ya bawa Yar China cas,Nan take ta mikawa Aamna ta karba tana Dariya,Ahmad yace My world ba Imani Haka?Hafsat ma ta karbe,Yar China ta kalli Kawayenta Tace ku kuci gaba da bina bashin sai na nutsu Zan Baku,ai kawaye suka ce Basu yarda ba,Yar China tace jaraba ku karba ta biyasu Saura dubu goma ta mikawa Habiba tace ki ajiye Zan karba
Hafsat tunda taga shagali itama sai ta samu wajen Zama,Haka sauran Amaren duk sun zo Humaira ce ta karshen zuwa aka dinga
hotuna har angwaye sai wurin 2pm Suka tafi,Dj ma Yar China ta sallame shi Tace da angwaye su dawo Karfe hudu Masu Algaita ne zasu zo suyi kidansu na sarauta,Ahmad yace Kun gaji sarauta ne Bamu Sani ba? Yar China tace ai Cousin din Iyalleta wani Dattijo ai Sarkin noma ne,shi aka bawa Sarkin noma last year, ai su Ahmad Suka dinga dariya akan Sarkin noma Kuma dangartakar ma tayi nesa Dan son bata kudi na Yar China,Haka Suka tafi suna ta dariya Aamna Tace da Yamma zata dawo su Sha kallo,tana ta dariyar abin tabi Ahmad Suka tafi gida idan ta huta zata koma,Wajen su Humaira ya sauketa ba tare da ta Kira drivern Mummy da ya kawo ta ba.
AsmaBaffa
10/29/21, 7:45 PM - Buhainat: Ī)\Ī)\ DUNIYA TA AAMNAĪ)\Ī)\
NA KUDI NE
DUNIYATA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY.
111-115
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
UMMU SHU'AB
SHAHRY
AUTATUL KHAIR
Yar China tana ganin wata kawarta Yar Gayu tazo itama ta kashe kala an sauke ta a mota Yar China ta Bata hannu Suka tafa a Gaban angwaye tace shegiya ashe Zaki zo ai wallahi da na tanaji Rashin mutuncin da Zan Miki kwando kwando,Kawar tayi Dariya tace Yar China bikinki Guda yaushe Zan fasa zuwa ai ba Amana idan banzo ba,Wai an daura ne? Waye Angon a ciki Yar China ta tunana Tawaga tana kunya Tace gashi nasan dai ba snatching Zaki min ba,Gaisar da angwayen tayi itama kawar ba kunya Ana canja kida a Gaban mazan ta fara chashewa ta tafi har filin da rawa,Yar China Dadi ya kumeta tace shegiya Shamsiyya Mansur kina wuta...kina wuta,angwaye suka sheke da dariya,Aamna a ranta tace wannan Yar China duk Yan bariki ta Tara a bikinta sai kallon Mijina sukeyi ta koma wajen Ahmad makale ta hanashi sakat,Yar China ce ta taho da wasu kawayen Wanda yanzu ma suka zo su biyar tun a Hanya tace a fara zubar da girma a Nan dan Allah ya zaku bani kunya, ai Suma anga kawaye Yan school aka fara murna Ana Rungume juna Ana fitsara a titi.
Wata ce tazo itama aka sauke ta a dalleliyar mota anci Uwar gayu,Yar China tana magana a waya tana kina Ina ne Haka? Kawar Tace gani a bayanki Yar China ta juya ta ganta taje da tafiyarta dagwas dagwas suka runme kawar ta kalleta Tace Yar China Wai kece haka? Wannan uban kyan fa? Yar China tayi murmushi tace Amarya ce fa ai Dole nayi kyau da kyallin goshi,Suka tafa irin Shegun kawayen Nan ,angwaye suna ta Jin dadin bikin sai Suka ki tafiya,Jibson yace a Nan ake bikin,Brown yace wannan ta shirya ba Sanya,su Mashkoor da Bash ma Suka ce Wai sunce mu tsaya fa Za'a kaimu wajen cin abinci Bari mu gani, ita dai Yar China tana kusa da Angonta suna hira,tana cewa yau sai da nayi kukan murna harda Hawaye,Haka nake da jama'a ban sani ba? ai ko mutuwa nayi na samu wannan mutanen Kawai kuce Yar China tana Aljanna karka sake kayi min kuka,Kalli Yaya duk sabo Dani aka zo Kai amma nayi kokari,Tawaga yace gaskiya kinyi kokari ko mu mun yaba,ba Dole ba wane mutum ba Dole ku Yaba ba,ai biki ma Sai anjima da yamma ansha anko.
Angwaye suna ta Jin Yar China tana yabon kanta,wata kawar ce tazo da sauri tana zuba kamshi tace sauri nakeyi sai da Yamma Zan dawo,Yar China tace to matsiyaciya Zan Rama ne Jeki wallahi ai bikinki ya kusa duk abinda mutum ya min sai na Rama a Kan nasa,Dariya kawar tayi suka tafa cikin rada tace Yar China Haka naji sadakinki har dubu dari? Yar China ba sirri Tace wallahi nayi tsada Dan Ubanki dubu dari cas suna wajen Iyalle Yan dubu dubu je kice ta nuna Miki, kawar taja Yar China gefe tace suna jinki fa angwayen,to suji Mana da banyi tsadar bane Yar China ta furta ba ruwanta da wani rada.
Tawaga yace Aunty Balaraba ga matata Amana idan tazo a Dan dinga ganar min da ita,Aamna tace cab ai wallahi wannan tafi karfi na Kai baka santa bane wannan Kar take ganin kowa,Ahmad ya dinga dariya yaga Aamna ta tsorata da lamarin Yar China,Tawaga Yana ta dariya yace ai nuna Mata Zaki dinga Yi,Aamna tace yanda take ji da kanta tafi kowa ai Ni ta nuna ma Ni sa'arta ce dazu fa haka tace min sai ta zuga Ahmad Tace na harareta,daga magana direct Tace min karya nakeyi wannan ce zata tsaya na wani Bata shawara,Kai baka gani ba wannan Yar Chinan taka Kawai Dan yarinya ce amma Ni na gano Watarana ma Sai dai mu ta koya mana,Dariya sukayi Yar China tazo wajen tace Aunty zo mu tafi kin makale a Nan sai kace ke kadai ce me Miji muma fa matan auren ne,ko Kuma tsaya ga su Habiba Nan zasu zo.
Yan Mata ne na jikin Yar China suka Kai angwaye inda aka tanada Ana Bude palon kamshi da sanyi ya Dake su,cikin palon Suka gani an masa wata uban kwalliya na musamman da abubuwan kyale kyale Yana bada wasu colors, kidan soyayya na turanci na tashi kasa kasa, wasu hasken Fulawowi manya Yana kawo wuta kala kala tana rubuta
Sadiya Wed Aliyu
Abin sai ya birge kowa Aamna ta tsaya tana kallo cike da Sha'awa Nan tace Yar China tayi nisa ba Wani shawara da Zan bata,Yan matan Yan matasa ba ruwansu komai rawa komai rawa Basu da kunya irin Yar China ne ga Iyayin jaraba su a dole Yan Mata,sune sukayi Serving kowa abinda yake so,girkin ma ya birge su,Yar China Kuwa Tace Kar wacce ta zubawa wannan abinci tana nuna Tawaga,Itace ta zuba Masa da kanta harda wani durkusawa ta Mika Masa tare da cewa yau na fara Duty na,aka dinga dariya kuwa,ita Aamna Yar China kunya ma take bata gani takeyi idan itace baza ta iya katabus ba a Gaban mutane Haka maza da Mata masu yawa,Tawaga ya karba Yana murmushi,Bash yace Muna Shan kallo yau.
Tawaga sabo da kadawa Kashi miya harda bawa Amarya a Baki ta karba a kunyace Nan ne Kawai aka San Amarya taji kunya,tana cinyewa tace a Kara min,aka kece da dariya Ana yabonta taji kunya Ashe Bata ji ba,Tawaga yace okay ya Kara Mata ta lashe tace tun jiya banci komai ba fa,Tawaga yace ba Mayafi kike ta yawo? Yar China tace Ina amaryar ai Kuwa sai dai kayi Hakuri ka yafe amma bazan saka Mayafi ba na Bata kwalliyar Kuma,angwaye suna ta zabga Loma Ana Santi,Labarin bikin Yar China tuni yaje kunnen sauran Amaren ance Ana can ana rakashewa a can,Hafsat duk da Amarya ce sai ganinta akayi tazo da wasu kawayen nata.
Inda angwaye suke aka nuna Mata Bash yace wa ya Baki izini kizo nan,Dariya Hafsat tayi tace bikin Yayana nazo ni,Yar China tace na Miki kyautar dubu mutuniyar bayan biki kina bi na bashi,aka dinga dariya Yar China kowa ya birgeta sai ta Masa kyauta Tace ta bashi dubu bayan biki zata bayar,Tawaga yace zuwana nan naji da kunne na kinyiwa mutum biyar kyautar dubu kince bashi bayan biki Zaki biya yanzu har Hafsat ta shida? Yar China tace ai wajen mutum ishirin nayiwa kyautar dubu bashi ne Zan biya bayan biki Kaine sheda ko na mutu sai ka biya bashin Nan,Kuma Inshaallah Zan basu tunda na fada,Tawaga a ransa yace wannan kafin biki ya Kare zata ci min bashin dubu Hamsim ma naga alama,yace waye zai biya bashin? tace Kaine ai ko yanzu Ina da Rai Kai zaka biya,Tawaga yace to Indai kina so na biya Miki ki tsaya da kyautar dubunki Haka,Yar China da shagwaba Tace duk Wanda ya min abin bajinta Allah sai na bashi,su Jibson suna ta dariya Tawaga ya shiga Uku da biyan bashi,Aamna Dariya harda rike ciki tace wallahi Nima Ina zuwa Tace ta bani dubu Ina Binta bashi Kuma bazan yafe ba sai an bani,Ahmad Yana ta dariya ai sai sukaji wasu Yan matan sunce an Basu dubu wasu dari biyar,Tawaga yace Dan Allah ku yafe Mana,Yar China Kiri Kiri Ana kallonta ta shiga kyaftawa Kawayenta Ido Wai Kar su yafe tana makale musu kafada,Jibson Dariya harda kwalla,Ahmad yace duk wacce kika bawa kyautar Zaki iya ganeta? Yar China tace sosai ma,Habiba babbar kawa tace kawaye ma suna binku bashi ance baza mu zauna ayi siyen Baki da mu ba sai ku Bamu kudin siyen bakinmu kafin ku tafi,Kawaye Suka saki Guda wallahi hakane sister,Bash Yana ta dariya ganin Tawaga ya zaro Ido waje,Mashkoor Yana dariya yace ai an daina siyen Baki yanzu,kawaye Suka ce anayi mu Bamu daina ba suna gwalangwaso abinsu,Ahmad yace yanzu Ni a fara bani list din Yan bashi,Yar China ta dinga lissafi sai da aka lissafa mutum talatin cif harda Aamna da Hafsat Haka Ahmad ya bawa Yar China cas,Nan take ta mikawa Aamna ta karba tana Dariya,Ahmad yace My world ba Imani Haka?Hafsat ma ta karbe,Yar China ta kalli Kawayenta Tace ku kuci gaba da bina bashin sai na nutsu Zan Baku,ai kawaye suka ce Basu yarda ba,Yar China tace jaraba ku karba ta biyasu Saura dubu goma ta mikawa Habiba tace ki ajiye Zan karba
Hafsat tunda taga shagali itama sai ta samu wajen Zama,Haka sauran Amaren duk sun zo Humaira ce ta karshen zuwa aka dinga
hotuna har angwaye sai wurin 2pm Suka tafi,Dj ma Yar China ta sallame shi Tace da angwaye su dawo Karfe hudu Masu Algaita ne zasu zo suyi kidansu na sarauta,Ahmad yace Kun gaji sarauta ne Bamu Sani ba? Yar China tace ai Cousin din Iyalleta wani Dattijo ai Sarkin noma ne,shi aka bawa Sarkin noma last year, ai su Ahmad Suka dinga dariya akan Sarkin noma Kuma dangartakar ma tayi nesa Dan son bata kudi na Yar China,Haka Suka tafi suna ta dariya Aamna Tace da Yamma zata dawo su Sha kallo,tana ta dariyar abin tabi Ahmad Suka tafi gida idan ta huta zata koma,Wajen su Humaira ya sauketa ba tare da ta Kira drivern Mummy da ya kawo ta ba.
AsmaBaffa
10/29/21, 7:45 PM - Buhainat: Ī)\Ī)\ DUNIYA TA AAMNAĪ)\Ī)\
NA KUDI NE
DUNIYATA IS DEDICATED TO GARBA BUTALAWA FAMILY.
111-115
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
UMMU SHU'AB
SHAHRY
AUTATUL KHAIR