Sashe 36
Duniyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Machine dinsa ya hau Aamna ta Haye itama ya fisgeta Suka tafi,a Kofar gida ya sauke ta sannan ya koma gida.
Da masifa ya Shiga wajen su Mashkoor yace wallahi idan Naga Wanda ya sake Yiwa My woman magana sai naci ubanku,iskancin banza, Mashkoor yace kayi hankali baka San Mata ba,idan Aunty Balaraba gaskiya ta kulla a ranta ta dawo gidanka Mana kuyi rayuwar aure,Taya zata tafi Kuma Tace tana sonka Taki dawowa inda kake, wallahi kabi a hankali mata Basu da Imani Tam,Ahmad Tsaki ya ja yace Ni ance maka Zan Mata Dole ne idan tana so da kanta zata dawo ka daina damunta,Tawaga yace shike Nan mun kyale ku yanzu Abinda ya kawo mu Baban Mubaraq Brown ne ya kawo mu.
Ahmad yace me ya faru Yana kallon Mubaraq,Mubaraq Brown da Muryarsa ta Yan kwaya yace Guys jiya Ina Shiga gida Wai na kure Hajiyanmu ta kulle kanta a daki tana ta Rusa kuka kaiii...abin fa ya caja min Kai,nace Hajiya me ya faru Tace ai tsohon Nan ne zai Mata kishiya,Tawaga ya daki Cinyar Ahmad yace abin haushin My Guy wata bazawara ce mijinta ya mutu ya barta da Yara biyar,Wai gaba Daya zai dakko ta ya aure ta da Yaran,Ahmad yace Uhm da ace ta daina Haihuwa to da sai muce yayi taimako ya tallafi marayu,ya kamata dama a dinga kula da marayu Ana samun masu Hali suna daukan nauyi kaga da an rage masifu,Jibson yace Kai Bari masu kudi sun daina taimako tunda Ummati ta rasu kwananta ashirin yau babu Wanda ya tallafamin da ko Sabulun wanki sai ku abokaina,Brown yace Dan Allah a duba matsalata,Sukayi Dariya Tawaga yace kaga a hasashe idan Ya auri me Yara biyar ta taho da su gidanku kaima Babanka idan da tsawon Rai a hannunsa zata haifi Kamar biyar ko shida kaga a lissafi Shida ga biyar Sha Daya kenan,Brown ya dura Ashar yace a Tara da mu Yaran Hajiya Guda tara,Ashirin cib cib cewar Jibson,Suka sheke da dariya.
Ahmad yace kaga ko zaben Shugaban kasa kuka fito iya gidanku sai ku kayar da Jam'iya Guda ko kusa Jam'iya ta lashe zabe,Dariya Suka dinga yi, Mashkoor yace idan a Iya shida Amaryar ta tsaya kenan ai yanzu Mata sun daina wata Tara kafin su Haihu,Ahmad yace Musamman idan da Abinci kaga idan zaka bawa Mace abinci taci ta koshi ta samu nutsuwa ai wallahi duk buga kwallo sai cikin raga,Jibson yace sai dai kaji a goalll.....idan ka sake ma duk kwallo Daya a biyu ko Uku take Yan Uku Yan biyu za ayi ta zubo maka,Suka kyalkyale da Dariya, Mashkoor yace kutmar dosan Uwa idan aka sake kayiwa matarka family planning na shekara Hudu Dan karta Haihu idan Allah yaga dama sai ka Gama tsarinka sai tazo Karo maka Yara cikin farko ta Haifo maka Yan Uku ko Yan hudu ko Yan biyu ta maka Yan biyu sau uku a jere,kaga shekarun da Bata Haihu ba Ashe Tara maka yaranka akayi Hhhhhhh suka sake sakin Dariya..
Ahmad yace wallahi ta sake ta Haifo Yan hudu har abada ita da Haihuwa ko dai ta tsaya ayi planning na kirki ko tayi gidan ubanta,Tawaga yace gaba Daya tsoron aure nakeyi sabo da wannan,Ina son Mata Amma ko Dan wannan jarabar Haihuwar tasu Daya ta ishe Ni,sabo da kowacce sai ta zube nata,idan kana da kudi ma Mata ma har gasar Haihuwa sukeyi sabo da aci gado in ka mutu, Mashkoor yace Kai Sarki Kaine zaka iya korar Aunty Balaraba Dan Tace zata Haihu? Inda ka susuce me zaka iya ai sai abinda taga Dama,Ahmad yace to sai na dinga amfani da Condom ba shike Nan ba,fashewa wani yakeyi cewar Jibson,Ahmad yace to idan baza tayi planning dinba Ni sai naje ayi min a kashe kwayoyin Halittar yaran Dan Uwatasu kaga inta buga kwallo ba cin ball na dawo Dan Arsenal kawai kwallo ba ci gaba,Suka dinga dariya.
Ahmad yace Amma yanzu a kiyayi Mata ba irin Iyayenmu bane na da,Indai mace zata samu shinkafa taci ta koshi,ga dankalin turawa,ga nama,doya...kaga doya ka guji bawa matarka doya naji ance tana sawa a dinga haifar 'Yan biyu 'yan Uku,Hhhhhh Suka sake sakin Dariya Ahmad yaci gaba da cewa ku daina Dariya gaskiya ne,yawan Shan Madara,da jarabar kwadayin mata su dinga girke girke to yanzu Mata sun daina wata Tara dauke da ciki ai wata shida shida suke Haihuwa yanzu,shekara Biyu Yara uku,Brown yace Ni yanzu a dawo wajen Baffa na,Ahmad yace ai Babansa Yana da Rai,Brown yace kwarai Ina da kaka a raye,gaskiya Kai Dan gata ne har wani Kaka ne da Kai Bai mutu ba? Bash ya tambaya,Ahmad yace wajen kakan zamuje lallai a dakatar da auren Nan yaran sun Isa,idan sunki yarda sai mu koma Kan bazawarar Baffa a cikinmu wani zai shigar Kamala mu dinga zuwa zance wajenta.
Kaga zata ga yaro sabon jini me zatayi da tsoho shike Nan ta daina son Baffa,Dariya Suka Yi harda ihu, Mashkoor yace King Ni za a Bawa wannan fannin,Ahmad yace no Jibson ne zaiyi kaga Jibson shi a cikinmu dama Yana kula Yan Mata Sarkin yaudara ne, Jibson yace ai wallahi na yaudari Mata sunfi dari Kuma abin haushin duk Wanda na yaudara ban taba samu nayi ko Sex da su ba,a duniya sau Biyu nasan na taba Sex da wata guntuwar yarinya me Kama da kofin shayi Me Hannu,King yace ku kyale ma wani Kakan Brown baza su yarda da mu ba, Kawai mu fara Shirin zuwa wajen Bazawara,Kai Brown ka Nemo Address din gidansu da sunanta.
Brown yace naji kanne na suna cewa sunanta Sameera,Tawaga yace kwanon cin abinci kenan Sameera fa tab,Bash yace daga yau sunanta kwano babu wani Sameera kwano kawai,suka tafa.
Tunda Aamna ta koma gida ta kasa sukuni Kawai Ahmad take tunani da Kuma sha'awarsa Tace yanzu ko Dan Romance Haka akeyi,yanzu saurayi da Budurwa ma basa zance su tashi lafiya mazan yanzu sai Allah ya shirya,Amma Miji Guda na kwanta a jikinsa na tashi wani garau da shi Anya Ni mace ce kuwa,Wata zuciyar ce Tace to Mene yaje da jikinsa,tana wannan tunanin bacci ya kwashe ta,Washe gari da Sassafe Ahmad ya Kira Aamna tana dagawa ko gaisawa Bai Bari sunyi ba ya marairaice tare da furta Dan Allah nazo na ganki yanzu? Ba Zama zanyi ba Kawai bakin gate Zaki leko Dana ganki Zan wuce to sai kazo ta furta tare da mikewa da sauri ta fada wanka a gurguje ta shirya cikin wata silk Yellow and red doguwar rigar material,Powder ta shafa da lipgloss ta fesa turaruka duk Dan a birge shi,Mayafi red ta yafa sai gashi ya kirata a waya yace fito na zo,da sauri ta fito Mama da Baba sai gani sukayi tayi waje da sauri ko kulasu Bata Yi ba tana ta kamshi,da Murmushi ta fito,ya kalleta sosai ya sake leka fuskarta Yana zuba murmushi yace kwalliya kika Yi min? A'a dama nayi abata cewar Aamna da karya,Yace Ina Zaki je to?
Tace dama Hospital nake so ka kaini,Me ya faru da ke ya furta a tsorace Tace wata takarda Zan karbo,Yace to kin shirya Tace ae yace hau mu tafi,kafadarsa ta dafa sannan ta hau suka tafi.
Suna zuwa da Mamaki sai Aamna ta ja Ahmad Office din Doctor Tace Likita gamu a rubuta Mana Tests din da zamuyi na medical checkup,Ina so cikin Nan nasa ta nuna cikin Ahmad Tace a Bincike min shi sosai,koda,hanta,Huhu da sauransu duk a tabbatar min da lafiyarsu,Haka jininsa ma ko Ina a Masa test,Dan kar yaji Haushi Tace harda Ni Nima ayi Mana tare,Doctor yace to Nan take ya rubuta musu tests ya turasu Lab,Ahmad baiji komai ba tunda tana so Bai San manufarta ba sai ya bita Suka je aka ja jininsu sannan aka musu scanning ko Ina Kamar yanda Aamna ta bukata,Dake private ne Nan take Likita yace ku jira Kawai result ya fito ku tafi da abinku,Zama sukayi Ahmad yana rike da Hannunta,kudin ma shi ya biya komai,sai wurin Bayan 12pm aka ce suje su karbi Result ya fito,Suna karba Suka shiga Office din Likita Suka zauna,Likita ya fara Bude na Ahmad ya Gama duba kowanne yace Kaga Kai Alhmdllh Allah ya taimakeka lafiyarka kalau,komai naka Normal ne baka da wata matsala gaskiya,Yace gashi Genotype dinka AA ne shima,Ahmad yace na sani ai Ni Ina ganin Likita duk shekara Ana duba Ni,Aamna taji kunyar abinda tayi zarginta shaye shaye ya Gama illata Ahmad,Ahmad cikin kuri ya bigi table din likita yace Doctor duba Mana nata mu gani Kuma mutum idan ba lafiyayye bane yaci ubansa a Nan wajen, Doctor ya dinga dariya shi da Aamna Wato da Aamna yake kenan.
Doctor ya bude na Aamna yana dubawa yace Alhmdllh kema lafiya kike Amma kina da matsalar Cold Bladder sanyin mafitsara Wanda Infection ne ya haddasa,Maganin ciwon Sanyi Za'a rubuta Miki Kuma sai kin dage kafin ya warke,sai Genotype dinki AS ce ke Wato carrier,Kinga Allah ya taimakeki mijinki AA ne baza ku haifi me Sickler ba Kun tsallake rijiya da baya, Doctor yace Kai kana mijinta ya akayi sanyin be Kamaka ba? Ahmad yace Amarya ce fa ai Bata tare ba,Gidan ne ba a karasa hadawa ba shi yasa nace tayi zamanta a gidansu sai an Gama,Kuma ka Iya Hakuri? Ahmad yace ae Mana Kuma kullum sai naje zance,yanzu ba gashi hakurina ya taimakeni ba da yanzu ta shafa min asosa,Dariya Aamna tayi Tace zaka ga Asosa wallahi.
Likita dai maganunguna ya rubuta Mata masu zafi,Ahmad suka je aka siya, Allura za a Mata ta kwana biyar,yau za ayi Daya Kamar zatayi kuka,Ahmad ne ya riketa Kam aka Mata a Hannu,Aamna harda kukan shagwaba na ganin Miji na kusa, Suna Hanya a machine yace Wai ke Baki da kawayen kirki ne sai wannan banzar Siyaman? Aamna Tace ai Siyama bani da kamarta ita take dorani a hanya me kyau,Take doraki a keken bera dai wannan ce ta kirkin? Fushi Aamna ta fara Wai ya tsani kawarta.
Da masifa ya Shiga wajen su Mashkoor yace wallahi idan Naga Wanda ya sake Yiwa My woman magana sai naci ubanku,iskancin banza, Mashkoor yace kayi hankali baka San Mata ba,idan Aunty Balaraba gaskiya ta kulla a ranta ta dawo gidanka Mana kuyi rayuwar aure,Taya zata tafi Kuma Tace tana sonka Taki dawowa inda kake, wallahi kabi a hankali mata Basu da Imani Tam,Ahmad Tsaki ya ja yace Ni ance maka Zan Mata Dole ne idan tana so da kanta zata dawo ka daina damunta,Tawaga yace shike Nan mun kyale ku yanzu Abinda ya kawo mu Baban Mubaraq Brown ne ya kawo mu.
Ahmad yace me ya faru Yana kallon Mubaraq,Mubaraq Brown da Muryarsa ta Yan kwaya yace Guys jiya Ina Shiga gida Wai na kure Hajiyanmu ta kulle kanta a daki tana ta Rusa kuka kaiii...abin fa ya caja min Kai,nace Hajiya me ya faru Tace ai tsohon Nan ne zai Mata kishiya,Tawaga ya daki Cinyar Ahmad yace abin haushin My Guy wata bazawara ce mijinta ya mutu ya barta da Yara biyar,Wai gaba Daya zai dakko ta ya aure ta da Yaran,Ahmad yace Uhm da ace ta daina Haihuwa to da sai muce yayi taimako ya tallafi marayu,ya kamata dama a dinga kula da marayu Ana samun masu Hali suna daukan nauyi kaga da an rage masifu,Jibson yace Kai Bari masu kudi sun daina taimako tunda Ummati ta rasu kwananta ashirin yau babu Wanda ya tallafamin da ko Sabulun wanki sai ku abokaina,Brown yace Dan Allah a duba matsalata,Sukayi Dariya Tawaga yace kaga a hasashe idan Ya auri me Yara biyar ta taho da su gidanku kaima Babanka idan da tsawon Rai a hannunsa zata haifi Kamar biyar ko shida kaga a lissafi Shida ga biyar Sha Daya kenan,Brown ya dura Ashar yace a Tara da mu Yaran Hajiya Guda tara,Ashirin cib cib cewar Jibson,Suka sheke da dariya.
Ahmad yace kaga ko zaben Shugaban kasa kuka fito iya gidanku sai ku kayar da Jam'iya Guda ko kusa Jam'iya ta lashe zabe,Dariya Suka dinga yi, Mashkoor yace idan a Iya shida Amaryar ta tsaya kenan ai yanzu Mata sun daina wata Tara kafin su Haihu,Ahmad yace Musamman idan da Abinci kaga idan zaka bawa Mace abinci taci ta koshi ta samu nutsuwa ai wallahi duk buga kwallo sai cikin raga,Jibson yace sai dai kaji a goalll.....idan ka sake ma duk kwallo Daya a biyu ko Uku take Yan Uku Yan biyu za ayi ta zubo maka,Suka kyalkyale da Dariya, Mashkoor yace kutmar dosan Uwa idan aka sake kayiwa matarka family planning na shekara Hudu Dan karta Haihu idan Allah yaga dama sai ka Gama tsarinka sai tazo Karo maka Yara cikin farko ta Haifo maka Yan Uku ko Yan hudu ko Yan biyu ta maka Yan biyu sau uku a jere,kaga shekarun da Bata Haihu ba Ashe Tara maka yaranka akayi Hhhhhhh suka sake sakin Dariya..
Ahmad yace wallahi ta sake ta Haifo Yan hudu har abada ita da Haihuwa ko dai ta tsaya ayi planning na kirki ko tayi gidan ubanta,Tawaga yace gaba Daya tsoron aure nakeyi sabo da wannan,Ina son Mata Amma ko Dan wannan jarabar Haihuwar tasu Daya ta ishe Ni,sabo da kowacce sai ta zube nata,idan kana da kudi ma Mata ma har gasar Haihuwa sukeyi sabo da aci gado in ka mutu, Mashkoor yace Kai Sarki Kaine zaka iya korar Aunty Balaraba Dan Tace zata Haihu? Inda ka susuce me zaka iya ai sai abinda taga Dama,Ahmad yace to sai na dinga amfani da Condom ba shike Nan ba,fashewa wani yakeyi cewar Jibson,Ahmad yace to idan baza tayi planning dinba Ni sai naje ayi min a kashe kwayoyin Halittar yaran Dan Uwatasu kaga inta buga kwallo ba cin ball na dawo Dan Arsenal kawai kwallo ba ci gaba,Suka dinga dariya.
Ahmad yace Amma yanzu a kiyayi Mata ba irin Iyayenmu bane na da,Indai mace zata samu shinkafa taci ta koshi,ga dankalin turawa,ga nama,doya...kaga doya ka guji bawa matarka doya naji ance tana sawa a dinga haifar 'Yan biyu 'yan Uku,Hhhhhh Suka sake sakin Dariya Ahmad yaci gaba da cewa ku daina Dariya gaskiya ne,yawan Shan Madara,da jarabar kwadayin mata su dinga girke girke to yanzu Mata sun daina wata Tara dauke da ciki ai wata shida shida suke Haihuwa yanzu,shekara Biyu Yara uku,Brown yace Ni yanzu a dawo wajen Baffa na,Ahmad yace ai Babansa Yana da Rai,Brown yace kwarai Ina da kaka a raye,gaskiya Kai Dan gata ne har wani Kaka ne da Kai Bai mutu ba? Bash ya tambaya,Ahmad yace wajen kakan zamuje lallai a dakatar da auren Nan yaran sun Isa,idan sunki yarda sai mu koma Kan bazawarar Baffa a cikinmu wani zai shigar Kamala mu dinga zuwa zance wajenta.
Kaga zata ga yaro sabon jini me zatayi da tsoho shike Nan ta daina son Baffa,Dariya Suka Yi harda ihu, Mashkoor yace King Ni za a Bawa wannan fannin,Ahmad yace no Jibson ne zaiyi kaga Jibson shi a cikinmu dama Yana kula Yan Mata Sarkin yaudara ne, Jibson yace ai wallahi na yaudari Mata sunfi dari Kuma abin haushin duk Wanda na yaudara ban taba samu nayi ko Sex da su ba,a duniya sau Biyu nasan na taba Sex da wata guntuwar yarinya me Kama da kofin shayi Me Hannu,King yace ku kyale ma wani Kakan Brown baza su yarda da mu ba, Kawai mu fara Shirin zuwa wajen Bazawara,Kai Brown ka Nemo Address din gidansu da sunanta.
Brown yace naji kanne na suna cewa sunanta Sameera,Tawaga yace kwanon cin abinci kenan Sameera fa tab,Bash yace daga yau sunanta kwano babu wani Sameera kwano kawai,suka tafa.
Tunda Aamna ta koma gida ta kasa sukuni Kawai Ahmad take tunani da Kuma sha'awarsa Tace yanzu ko Dan Romance Haka akeyi,yanzu saurayi da Budurwa ma basa zance su tashi lafiya mazan yanzu sai Allah ya shirya,Amma Miji Guda na kwanta a jikinsa na tashi wani garau da shi Anya Ni mace ce kuwa,Wata zuciyar ce Tace to Mene yaje da jikinsa,tana wannan tunanin bacci ya kwashe ta,Washe gari da Sassafe Ahmad ya Kira Aamna tana dagawa ko gaisawa Bai Bari sunyi ba ya marairaice tare da furta Dan Allah nazo na ganki yanzu? Ba Zama zanyi ba Kawai bakin gate Zaki leko Dana ganki Zan wuce to sai kazo ta furta tare da mikewa da sauri ta fada wanka a gurguje ta shirya cikin wata silk Yellow and red doguwar rigar material,Powder ta shafa da lipgloss ta fesa turaruka duk Dan a birge shi,Mayafi red ta yafa sai gashi ya kirata a waya yace fito na zo,da sauri ta fito Mama da Baba sai gani sukayi tayi waje da sauri ko kulasu Bata Yi ba tana ta kamshi,da Murmushi ta fito,ya kalleta sosai ya sake leka fuskarta Yana zuba murmushi yace kwalliya kika Yi min? A'a dama nayi abata cewar Aamna da karya,Yace Ina Zaki je to?
Tace dama Hospital nake so ka kaini,Me ya faru da ke ya furta a tsorace Tace wata takarda Zan karbo,Yace to kin shirya Tace ae yace hau mu tafi,kafadarsa ta dafa sannan ta hau suka tafi.
Suna zuwa da Mamaki sai Aamna ta ja Ahmad Office din Doctor Tace Likita gamu a rubuta Mana Tests din da zamuyi na medical checkup,Ina so cikin Nan nasa ta nuna cikin Ahmad Tace a Bincike min shi sosai,koda,hanta,Huhu da sauransu duk a tabbatar min da lafiyarsu,Haka jininsa ma ko Ina a Masa test,Dan kar yaji Haushi Tace harda Ni Nima ayi Mana tare,Doctor yace to Nan take ya rubuta musu tests ya turasu Lab,Ahmad baiji komai ba tunda tana so Bai San manufarta ba sai ya bita Suka je aka ja jininsu sannan aka musu scanning ko Ina Kamar yanda Aamna ta bukata,Dake private ne Nan take Likita yace ku jira Kawai result ya fito ku tafi da abinku,Zama sukayi Ahmad yana rike da Hannunta,kudin ma shi ya biya komai,sai wurin Bayan 12pm aka ce suje su karbi Result ya fito,Suna karba Suka shiga Office din Likita Suka zauna,Likita ya fara Bude na Ahmad ya Gama duba kowanne yace Kaga Kai Alhmdllh Allah ya taimakeka lafiyarka kalau,komai naka Normal ne baka da wata matsala gaskiya,Yace gashi Genotype dinka AA ne shima,Ahmad yace na sani ai Ni Ina ganin Likita duk shekara Ana duba Ni,Aamna taji kunyar abinda tayi zarginta shaye shaye ya Gama illata Ahmad,Ahmad cikin kuri ya bigi table din likita yace Doctor duba Mana nata mu gani Kuma mutum idan ba lafiyayye bane yaci ubansa a Nan wajen, Doctor ya dinga dariya shi da Aamna Wato da Aamna yake kenan.
Doctor ya bude na Aamna yana dubawa yace Alhmdllh kema lafiya kike Amma kina da matsalar Cold Bladder sanyin mafitsara Wanda Infection ne ya haddasa,Maganin ciwon Sanyi Za'a rubuta Miki Kuma sai kin dage kafin ya warke,sai Genotype dinki AS ce ke Wato carrier,Kinga Allah ya taimakeki mijinki AA ne baza ku haifi me Sickler ba Kun tsallake rijiya da baya, Doctor yace Kai kana mijinta ya akayi sanyin be Kamaka ba? Ahmad yace Amarya ce fa ai Bata tare ba,Gidan ne ba a karasa hadawa ba shi yasa nace tayi zamanta a gidansu sai an Gama,Kuma ka Iya Hakuri? Ahmad yace ae Mana Kuma kullum sai naje zance,yanzu ba gashi hakurina ya taimakeni ba da yanzu ta shafa min asosa,Dariya Aamna tayi Tace zaka ga Asosa wallahi.
Likita dai maganunguna ya rubuta Mata masu zafi,Ahmad suka je aka siya, Allura za a Mata ta kwana biyar,yau za ayi Daya Kamar zatayi kuka,Ahmad ne ya riketa Kam aka Mata a Hannu,Aamna harda kukan shagwaba na ganin Miji na kusa, Suna Hanya a machine yace Wai ke Baki da kawayen kirki ne sai wannan banzar Siyaman? Aamna Tace ai Siyama bani da kamarta ita take dorani a hanya me kyau,Take doraki a keken bera dai wannan ce ta kirkin? Fushi Aamna ta fara Wai ya tsani kawarta.