Sashe 160
Kundin Qaddarata Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Hamza shi ya qarasa shirya komai,yayin da suka shiga wata hirar,shi dinma dannewa ya dinga yi yana sin tabbatarwa kansa ba wani abu bane ya faru,har sanda suka zauna kan dining hamza yayi serving kowa sannan suka fara kaiwa baka,take kuma sai aka koma santi,suka soma tambayar inda suka siyo abincin,shikam yasan ba taste din abincin abida bane,duk ita gwanar girki ce,sai ya ciro waya yasanya handsfree ya kirata yana tambayarta inda suka siyo abinci,dariya ta qyalqyale da ita
"Dear ba wani gidan abinci,girkin sumayya ne,taga nayi nauyi ne ta amsar min aikin"
"To masha Allah" ya fada yana katse kiran ya dubesu yana kai wata lomar bakinsa
"To kunji girkin amaryar musty ne" take kowa ya soma yaba girkin,lomar da yayi ta tsaye masa a wuya,sau kawai ya dauki ruwa ya kora ya miqe tana duban hamza fuska a dinke
"Tashi ka kiramin ita mu wuce" dubansa yayi yana qoqarin hadiye abinci
"A'ah man,bamu tattauna komai bafa,dududu ko awa bamuyi ba agidan nan"
"Zaka kira min ita ko sai na shiga dakin da kaina" dariya suke qasa qasa,lamin ne ya dake ya soma masa bayani ba wani abu suke nufi da matarshi ba tsokanarshi kawai suke,hannu ya saka ya daki teburin
"Ce muku nayi wannan ne ya bani haushi,shut up da Allah"yau sunga bala'i sai suka sanya masa ido,miqewa hamza yayi ya isa kafadarshi ya dafa shi ya soma masa magana wanda basa jin me yake ceww,ajiyar numfashi yayi ya juya ya dubesu,sau ya saki qaramin murmushi
"kunci bashi wlh zakusan kunyi da musty,amma kiramin ita mu wuce din kawai na riga da na tashi,after eight zamu hadu a masauki ba case"dariya suka saki baki daya,cikin minti biyi sumayyan ta fito
"amarya ki gaida gida"suka ce mata ta amsa da to tabi bayanshi.
Tuqinsa yake a hankali saidai har yau abinda ke tokare a zuciyarshi bai baje ba,sau biyu yana satar kallonta,har yanzu mode din damuwa yake iya gani kan fuskarta,ya lura da wayarshu dake ta haske a jakarta amma baice komai ba kamar yadda bata ce masa ba,a zaman kuramen suka isa gida.
A waje yayi magariba da isha'i,sanda ya dawo da zummar yin wanka sai ya sameta nannade saman doguwar kujera,ko t.vn ma da ya kunna kafin ya fita a kashe take,hakanan yaji ya fasa fita,wayoyinsa biyun da suke gunsa ya kashe ya shiga yayi wanka ya dawo ya sanya pyjamas masu taushi farare qal bayan ya wadata jikinsa da turarensa kamar ko yaushe,tana kwancen bata motsa ba,jikinta duka na arufe sai kanta dake a waje,qwayayen dakin ya kashe ya kunna na bacci duk da a sannan dududu qarfe tara na dare,gadonsa ya haye yaja lallausan bargonsa ya rufa iya qirjinsa bayan ya zauna sosai saman gadon yana karanto addu'o'i,sai yaje yayi bacci da wuri tun kafin abinda ya sha ya soma taso masa.
Wayar dake saman kanta ta soma haske,hannu ta sanya ta duba,miscal ne da qarin saqonni,tsaki ta ja kamar ta maidata ba tare data gaya masa ba sai taga hakan bai dace ba,mai kiran zatayi tsammanin ya ganu ne bai kula ba,kuma ko banza matarshi ce,motsa bakinta tayi murya can qasa a tausashe kamar maijin bacci tace
"ana kiranka akwai kima sms"
"Tun yaushe?"
"Rana"
"Waye?" Dan jim tayi sannan tace
"Su'ad na gani" shiru yayi yana ci gaba da addu'arsa har sai daya kammala sannan yace
"Me saqon yace?" Kai ta girgiza tana daga kwancen
"Ban duba ba"
"Me yasa?"
"Ba saqona bane,ba kuma hurumina bane" amsar tayi masa,wannan itace cikakkiyar amana
"Ok,karantomin naji" shiru tayi don bata da muradin karantawar har ranta,sai da ya sake maimaitawa,janyo wayar tayi ta bude,a hankali ta isa ma'ajiyar saqonni wanda tunda wayar ke gurinta ko gefan bata je ba,ta dannan saqon daya fara shigowa da fari ta soma karanta masa,idanu ya lumshe muryarta da tayi low tayi sanyi na ratsashi,har ta qare kusan bai fahimci me ta karanta din ba,sai da yaji shiru alamun ta gama karanta saqonnin sannan ya farga,gyara zamanshi yayi tare da bude idanuwanshi
"Banjin me kike karantawar,dawo nan kusa" ya fada yana mata nuni da gefansa,duk da babu wadatar haske amma tana iya ganinsa,ba tare da tunanin komai ba ta miqe tsaye,ta nufoshi tana maida mayafinta daya zame daga kan tulin gashinta dake daure cikin ribbom,a hankali ta zauna daga gefan gadon da tazara mai yawa tsakaninsu qafafunta na zube a qasa ta jingina da fuskar gadon sannan ta sake bude saqon da nufin maimaita masa.
*mrs muhammad ce*👑
📚📚📚📚✍🏽✍🏽✍🏽✍🏽
[23/02, 11:52] Beesama Zamani Wrt Grp: ✍ *~KUNDIN QADDARATA~*✍
📖📖📖📖📖
*~NA~*
*~SAFIYYA ABDULLAHI MUSA HUGUMA~*
*WATTPAD:HUGUMA*
*_HASKE WRITERS ASSO_*
(HOME OF EXPERT AND PERFECT WRITERS)
8⃣3⃣
*Bismillahir rahmanir rahim*
___________________________________
"Dear ba wani gidan abinci,girkin sumayya ne,taga nayi nauyi ne ta amsar min aikin"
"To masha Allah" ya fada yana katse kiran ya dubesu yana kai wata lomar bakinsa
"To kunji girkin amaryar musty ne" take kowa ya soma yaba girkin,lomar da yayi ta tsaye masa a wuya,sau kawai ya dauki ruwa ya kora ya miqe tana duban hamza fuska a dinke
"Tashi ka kiramin ita mu wuce" dubansa yayi yana qoqarin hadiye abinci
"A'ah man,bamu tattauna komai bafa,dududu ko awa bamuyi ba agidan nan"
"Zaka kira min ita ko sai na shiga dakin da kaina" dariya suke qasa qasa,lamin ne ya dake ya soma masa bayani ba wani abu suke nufi da matarshi ba tsokanarshi kawai suke,hannu ya saka ya daki teburin
"Ce muku nayi wannan ne ya bani haushi,shut up da Allah"yau sunga bala'i sai suka sanya masa ido,miqewa hamza yayi ya isa kafadarshi ya dafa shi ya soma masa magana wanda basa jin me yake ceww,ajiyar numfashi yayi ya juya ya dubesu,sau ya saki qaramin murmushi
"kunci bashi wlh zakusan kunyi da musty,amma kiramin ita mu wuce din kawai na riga da na tashi,after eight zamu hadu a masauki ba case"dariya suka saki baki daya,cikin minti biyi sumayyan ta fito
"amarya ki gaida gida"suka ce mata ta amsa da to tabi bayanshi.
Tuqinsa yake a hankali saidai har yau abinda ke tokare a zuciyarshi bai baje ba,sau biyu yana satar kallonta,har yanzu mode din damuwa yake iya gani kan fuskarta,ya lura da wayarshu dake ta haske a jakarta amma baice komai ba kamar yadda bata ce masa ba,a zaman kuramen suka isa gida.
A waje yayi magariba da isha'i,sanda ya dawo da zummar yin wanka sai ya sameta nannade saman doguwar kujera,ko t.vn ma da ya kunna kafin ya fita a kashe take,hakanan yaji ya fasa fita,wayoyinsa biyun da suke gunsa ya kashe ya shiga yayi wanka ya dawo ya sanya pyjamas masu taushi farare qal bayan ya wadata jikinsa da turarensa kamar ko yaushe,tana kwancen bata motsa ba,jikinta duka na arufe sai kanta dake a waje,qwayayen dakin ya kashe ya kunna na bacci duk da a sannan dududu qarfe tara na dare,gadonsa ya haye yaja lallausan bargonsa ya rufa iya qirjinsa bayan ya zauna sosai saman gadon yana karanto addu'o'i,sai yaje yayi bacci da wuri tun kafin abinda ya sha ya soma taso masa.
Wayar dake saman kanta ta soma haske,hannu ta sanya ta duba,miscal ne da qarin saqonni,tsaki ta ja kamar ta maidata ba tare data gaya masa ba sai taga hakan bai dace ba,mai kiran zatayi tsammanin ya ganu ne bai kula ba,kuma ko banza matarshi ce,motsa bakinta tayi murya can qasa a tausashe kamar maijin bacci tace
"ana kiranka akwai kima sms"
"Tun yaushe?"
"Rana"
"Waye?" Dan jim tayi sannan tace
"Su'ad na gani" shiru yayi yana ci gaba da addu'arsa har sai daya kammala sannan yace
"Me saqon yace?" Kai ta girgiza tana daga kwancen
"Ban duba ba"
"Me yasa?"
"Ba saqona bane,ba kuma hurumina bane" amsar tayi masa,wannan itace cikakkiyar amana
"Ok,karantomin naji" shiru tayi don bata da muradin karantawar har ranta,sai da ya sake maimaitawa,janyo wayar tayi ta bude,a hankali ta isa ma'ajiyar saqonni wanda tunda wayar ke gurinta ko gefan bata je ba,ta dannan saqon daya fara shigowa da fari ta soma karanta masa,idanu ya lumshe muryarta da tayi low tayi sanyi na ratsashi,har ta qare kusan bai fahimci me ta karanta din ba,sai da yaji shiru alamun ta gama karanta saqonnin sannan ya farga,gyara zamanshi yayi tare da bude idanuwanshi
"Banjin me kike karantawar,dawo nan kusa" ya fada yana mata nuni da gefansa,duk da babu wadatar haske amma tana iya ganinsa,ba tare da tunanin komai ba ta miqe tsaye,ta nufoshi tana maida mayafinta daya zame daga kan tulin gashinta dake daure cikin ribbom,a hankali ta zauna daga gefan gadon da tazara mai yawa tsakaninsu qafafunta na zube a qasa ta jingina da fuskar gadon sannan ta sake bude saqon da nufin maimaita masa.
*mrs muhammad ce*👑
📚📚📚📚✍🏽✍🏽✍🏽✍🏽
[23/02, 11:52] Beesama Zamani Wrt Grp: ✍ *~KUNDIN QADDARATA~*✍
📖📖📖📖📖
*~NA~*
*~SAFIYYA ABDULLAHI MUSA HUGUMA~*
*WATTPAD:HUGUMA*
*_HASKE WRITERS ASSO_*
(HOME OF EXPERT AND PERFECT WRITERS)
8⃣3⃣
*Bismillahir rahmanir rahim*
___________________________________