Sashe 30
Gobe Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Mi zaka je yi Abuja?”
“Wallahi wasu takardu ne na ma'aikatar mu da ake son su jibi kuma dole sai an kai su Abuja an saka hannu shiyasa zan je, idan an saka hannu za a ba mu kudi masu dan dama sai mu juya su”
“Tare za mu je?”
“Na so haka amman be samu ba dole mi kadai zan je, amman a promise you idan ban dawo ranar ba washe gari zan dawo”
Har cikin raina na ji babu dadi sai na ji kamar tafiyar shekara zai yi, a ranar na kwanta a jikinsa sosai yadda kasan wata jaririya haka na zama.
Washe gari daga ni har shi mun tashi da wuri, shi ya hada mana abun karyawa ni kuma na shirya masa komai na tafiya, a tare muka karya ina ta narke masa a jiki tun yana daujar abun wasa har shi ma ya so ma jin babu dadi.
Na masa complaining din rashin mai gadin mu sai ya ba ni hakuri ya ce za a samu idan ya dawo bayan yayi min izinin zuwa gida na gaishesu ganin duk na bata rai ya san idan naje zan dan sake sosai, har gurin mota na rako shi nai masa addu'a sosai ta neman tsari da kuma alherin hanya, saboda na san yanayin kasar ana cikin halin fargaba balle tafiyar a mota zai je ba a jirgi ba.
Bayan tafiyarsa da awa daya na shirya na nufi gidanmu, yan gidan mu sun yi murnar ganina sai zolayata suke wai ina ta shining. A yanayin dana tararda Amal be min dadi ba, wai zawo take da amai yau kwana uku amman basu fada min ba ganin ba su gaza mata a komai ba, na san suna bata kulawa sosai ammn dai ai ya kamata ace sun sanar da ni a matsayinta na yata kuma karama, ko da yake na lura sukansu yanzu yaran idan suka gan ni sai su yi kamar ba su gan ni b babu ruwansu da nuna son zuwa ganina in banda Amal da ta kasa sabawa da kowa har yanzu. Wata kila Mama ta ki ta fada min ne ganin kamar zan iya daga hankalina ga shi kuma Abdulhamid ba son yara yake ba kamar yadda kowa ya lura da hakan.
A ranar Amal a jikina ta wuni lokaci zuwa lokaci sai ta kalleni ta sauke ajiyar zuciya abun har ya soma ba ni tsoro, na so na kaita asibiti duk kuwa da Mama ta fada min sun kai ta ga kuma da aka rubuto mata na gani amman hankalina zai fi kwanciya idan na kaita da kaina. A ranar nai deciding na dauko ta na dawo da ita gidan aurena tare da ni ba in yado washe gari sai na kira Abdulhamid na fada masa cewar na zo da ita saboda bata da jindadi kuma na nemi izininsa na kaita asibiti.
Bayan magariba na baron gidan da ita na debo wasu daga cikin tufafinta, har na iso gida babu komai a zuciyata sai tausayinsa, wata kila har da kewata ta sakata wannan ciwon saboda yadda ta saba da ni sosai. A gaskiya ranar na ji babu dadi marar misaltuwa, wani abun mamaki da muka dawo gida tare sai ta dan sake Allah ya kawo mata sauki har ta labari take ba ni wai Adnan ya dake ta ya zageta, sai dai idan an taba jikinta ina jin zafi a can gidan bata cin komai amman a nan da na bata abaya sai ta ci ta kwanta a jikinta ta tafe sosai kamar wata kyanwa.
Misalin tara da rabi na shiga kitchen na gwada dora indomie, wani abun Allah sai gashi ta dahu kamar yadda na saba dafata, ban san lokacin da na daka tsalle na dibe ba dan murna. Ta window kitchen na hango dorowar mutum ta gate, ta hanyar hasken fitulun da ke cikin gidan ne na iya gane wanda ya diron yana sanye da bakaken kaya fuskarsa ma a rufe da bakin fuska. A furgice n rugo da gudu na yo falo sai an samu Amal har ta yi bachi da sauri n rufi kofar falon na rufe zuciyata na bugawa kamar zata fado, abunda ban sani ba ashe na rufe falon da daya daga cikinsu ba, ban lura da hakan ba sai bayan an rufe kofar na yi baya sai na hango mutum ya fito bayan labule rufe da fuska kamar wacan yana nuna ni da bindigar da ke hannunsa.
*Khadija Abubakar Alkali*
7/20/21, 8:32 AM - Buhainat: *GOBE NA...*
By Khadeeja Candy
1️⃣7️⃣
Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u, Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u, Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u.
Shine abunda nake ta maimaita a raina ina kallon bindigar da ake nuna ni da ita, zuciyata na wani irin zillo kamar zata tuma ta fado kasa. Ban ankaro da a filin na ke neman ceton Ubangijina ba har sai da mamalakin bindigar ya dora hannunsa a bakin da bana iya tantance saboda mask din da tai wa fuskarsa kawaya.
“Shiiiiiiiiiiiii, kwanta”
Kamar umarni nake jira a take na kwanta a guri kamar gawa, ina iya jiyo karar bude gate din gidan da akai kamin daga bisani a bude kofar falon sai shigowar mutane na ji ina kyautata zaton wanda ya diro ta gate ne ya bude musu suka shigo shi kuma na falon ya bude musu kofar.
“Ina mai gidan?”
Sautin muryarsa ba jina kadai ya razana ba har da ilahirin jikina da kwakwalwata, ban tana sanin haka tashin hankalin haduwa da mai makami yake ba sai yau, kamar wacce aka cewa ga mutuwa ta nan a gaba na haka na ke ji.
“Ina mai gidan yake...!”
Ya sake daka min tsawar da na ji ta kamar a mafarki, bana jin zan iya amsa musu domin numfashina ma rawa yake balle kuma muryar da na ke jin kamar ta kare a lokacin.
“Ke tashi zaune”
Ya sake daka min tsawa a karo na uku, sai na tashi ta sauri cikina har wani kuka yake saboda tsoro. Da dai-daya na bisu da kallo kamar zan ga wanda na sani ko ya san ni amman ban ga fuskar kowa ba a cikinsu sakamakon mask din da suka saka. Wanda ke kusa da ni ya saita bakin bingarsa a gafen kaina.
“Ina mijinki?”
“Baya nan....”
Na amsa idanuwa a rufe gam ina jimke hannayena, tashin hankalin da ke cikin kaina yana ta kara hauhauwa.
“Karya kike... Idan ba ki fada mana inda yake ba za mu kashe ki”
Wannan karon na tabbatar ba jikina kawai yake rawa ba har da kayan cikin da ke cikin cikina da kuma kaina.
“Wallahi baya nan ya tafi Abuja”
“Ina kudin da ya shigo da su jiya?”
“Be shigo da kudi ba takardar ce ya je ya kai Abuja a saka masa hannu”
“Idan baki ba mu kudi ba za mu kashe yarki”
Sai a lokacin na bude ido a take na nemi tsoro da gudun kar su kashe ni da na ke na rasa.
“Wallahi Wallahi babu kudi a cikin gidan nan, idan ba ku yarda ba ku duba ko'ina”
“Idan muka duba muka ga kudi za mu kashe ki”
Na gyada kai duk kuwa da kasancewar bana iya tantance mai maganar a cikinsu. A take ya bada umarnin a shiga a duba masa ko'ina na gidan, ba dakina kadai ba har falo sai da suka hankade komai sannan suka yarda da babu kudi a cikin gidan.
“To dauko mana zinari”
“Ba ni da zinari ba ni da komai”
Ina rufe baki na ji saukar mari gafen fuskata.
“Ki dauko mana zinari na ce”
“Ko kashe ni za ku yi, ku sake min wani rai ku sake kashe ni ba ni da abunda zan ba ku bana da azurfa ma balle zinari Wallahi bana da komai”
“Okay Anas dauko mana yarinyar can idan ubanta ya dawo ya ba mu kudi sai ya karbo ta”
Ban san lokacin da na girgiza musu kai ba.
“Aa Wallahi ba yarsa ba ce, ba babanta ba ne kuma bata da lafiya dan Allah ku rufa min asiri karku dauke ta”
Ina ganin ya nufi gurin da Amal take na nufi gurin da rarrafe ina kuka majina na min zuba, fisgota yai da hannu daya ta mikar da ita tsaye sai ta lauye kafafuwanta ta fara kuka irin kukan na yaran da aka tayar daga bachin da be ishe su ba ballantana ita da lafiya bata ishe ta, kafafuwanta na rike na fashe da wani irin kuka marar sauti.
“Anas sake ta”
Kamar umarni mutumen da aka kira da Anas yake jira sai ya sake Amal da sauri ni kuma na rumgumeta, ita kuka ni kuka.
“Kin ce ba ki da abunda za ki ba mu ko? To ni ina da abunda zan ba ki ta so nan zan bar ma mijinki sako, idan ya dawo ki fada masa ya aje mana kudi kamin mu sake dawowa...”
Yana fadar hakan ya mikr tsaye ya nufo inda na ke, da wani irin karfi na rashin imani ya fisge Amal daga jikina ya wulgarda ita kasa ya ja bayan rigar atamfar da ke jikina kamar wata baiwa ya nufi bayan kujerar da sauran suke zaune da ni.
A gurin ya yaga mutuncina, a gurin ya karya martabata, a gurin yai min bakin digon da ban taba mafarkin yi ma kaina ba, a gurin ya tarwatsa rayuwata, a gurin ya gussar da ragegen farincikina, a gurin ya saka min tsoro da fargaba da bakincikin GOBENA. a gurin ya biya bukatarsa ina kuka da gurnani kamar wance bata taba sanin da'namiji ba a rayuwarta.
Ba badurwa wa ce ni ba balle nai kukan karbar budurcina da yai dai dai nai kukan karbe martabata da farincikina.
Har ya daga daga jikina ya gyara wandonsa ban daina kallon fuskarsa ba, so nake ko yayana na ga wanda ya keta min haddi, ji nake kamar ace ina da ikon cire a lokaci na raba shi da rayuwarsa, hawayen da suke sauko min a lokacin ne suka tabbatar min da kukana be kare ba, bakincikina be gushe ba. Risinowa yai kamar zai sumbanci bakina ya dauki zobensa da ya fadi mai alphabet din A ya saka a saman hannunsa sannan ya bar jikin kujerar ya koma gurin da sauran yan'uwansa suke.
“Wallahi wasu takardu ne na ma'aikatar mu da ake son su jibi kuma dole sai an kai su Abuja an saka hannu shiyasa zan je, idan an saka hannu za a ba mu kudi masu dan dama sai mu juya su”
“Tare za mu je?”
“Na so haka amman be samu ba dole mi kadai zan je, amman a promise you idan ban dawo ranar ba washe gari zan dawo”
Har cikin raina na ji babu dadi sai na ji kamar tafiyar shekara zai yi, a ranar na kwanta a jikinsa sosai yadda kasan wata jaririya haka na zama.
Washe gari daga ni har shi mun tashi da wuri, shi ya hada mana abun karyawa ni kuma na shirya masa komai na tafiya, a tare muka karya ina ta narke masa a jiki tun yana daujar abun wasa har shi ma ya so ma jin babu dadi.
Na masa complaining din rashin mai gadin mu sai ya ba ni hakuri ya ce za a samu idan ya dawo bayan yayi min izinin zuwa gida na gaishesu ganin duk na bata rai ya san idan naje zan dan sake sosai, har gurin mota na rako shi nai masa addu'a sosai ta neman tsari da kuma alherin hanya, saboda na san yanayin kasar ana cikin halin fargaba balle tafiyar a mota zai je ba a jirgi ba.
Bayan tafiyarsa da awa daya na shirya na nufi gidanmu, yan gidan mu sun yi murnar ganina sai zolayata suke wai ina ta shining. A yanayin dana tararda Amal be min dadi ba, wai zawo take da amai yau kwana uku amman basu fada min ba ganin ba su gaza mata a komai ba, na san suna bata kulawa sosai ammn dai ai ya kamata ace sun sanar da ni a matsayinta na yata kuma karama, ko da yake na lura sukansu yanzu yaran idan suka gan ni sai su yi kamar ba su gan ni b babu ruwansu da nuna son zuwa ganina in banda Amal da ta kasa sabawa da kowa har yanzu. Wata kila Mama ta ki ta fada min ne ganin kamar zan iya daga hankalina ga shi kuma Abdulhamid ba son yara yake ba kamar yadda kowa ya lura da hakan.
A ranar Amal a jikina ta wuni lokaci zuwa lokaci sai ta kalleni ta sauke ajiyar zuciya abun har ya soma ba ni tsoro, na so na kaita asibiti duk kuwa da Mama ta fada min sun kai ta ga kuma da aka rubuto mata na gani amman hankalina zai fi kwanciya idan na kaita da kaina. A ranar nai deciding na dauko ta na dawo da ita gidan aurena tare da ni ba in yado washe gari sai na kira Abdulhamid na fada masa cewar na zo da ita saboda bata da jindadi kuma na nemi izininsa na kaita asibiti.
Bayan magariba na baron gidan da ita na debo wasu daga cikin tufafinta, har na iso gida babu komai a zuciyata sai tausayinsa, wata kila har da kewata ta sakata wannan ciwon saboda yadda ta saba da ni sosai. A gaskiya ranar na ji babu dadi marar misaltuwa, wani abun mamaki da muka dawo gida tare sai ta dan sake Allah ya kawo mata sauki har ta labari take ba ni wai Adnan ya dake ta ya zageta, sai dai idan an taba jikinta ina jin zafi a can gidan bata cin komai amman a nan da na bata abaya sai ta ci ta kwanta a jikinta ta tafe sosai kamar wata kyanwa.
Misalin tara da rabi na shiga kitchen na gwada dora indomie, wani abun Allah sai gashi ta dahu kamar yadda na saba dafata, ban san lokacin da na daka tsalle na dibe ba dan murna. Ta window kitchen na hango dorowar mutum ta gate, ta hanyar hasken fitulun da ke cikin gidan ne na iya gane wanda ya diron yana sanye da bakaken kaya fuskarsa ma a rufe da bakin fuska. A furgice n rugo da gudu na yo falo sai an samu Amal har ta yi bachi da sauri n rufi kofar falon na rufe zuciyata na bugawa kamar zata fado, abunda ban sani ba ashe na rufe falon da daya daga cikinsu ba, ban lura da hakan ba sai bayan an rufe kofar na yi baya sai na hango mutum ya fito bayan labule rufe da fuska kamar wacan yana nuna ni da bindigar da ke hannunsa.
*Khadija Abubakar Alkali*
7/20/21, 8:32 AM - Buhainat: *GOBE NA...*
By Khadeeja Candy
1️⃣7️⃣
Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u, Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u, Innalillahi wa'inna ilaihirraji'u.
Shine abunda nake ta maimaita a raina ina kallon bindigar da ake nuna ni da ita, zuciyata na wani irin zillo kamar zata tuma ta fado kasa. Ban ankaro da a filin na ke neman ceton Ubangijina ba har sai da mamalakin bindigar ya dora hannunsa a bakin da bana iya tantance saboda mask din da tai wa fuskarsa kawaya.
“Shiiiiiiiiiiiii, kwanta”
Kamar umarni nake jira a take na kwanta a guri kamar gawa, ina iya jiyo karar bude gate din gidan da akai kamin daga bisani a bude kofar falon sai shigowar mutane na ji ina kyautata zaton wanda ya diro ta gate ne ya bude musu suka shigo shi kuma na falon ya bude musu kofar.
“Ina mai gidan?”
Sautin muryarsa ba jina kadai ya razana ba har da ilahirin jikina da kwakwalwata, ban tana sanin haka tashin hankalin haduwa da mai makami yake ba sai yau, kamar wacce aka cewa ga mutuwa ta nan a gaba na haka na ke ji.
“Ina mai gidan yake...!”
Ya sake daka min tsawar da na ji ta kamar a mafarki, bana jin zan iya amsa musu domin numfashina ma rawa yake balle kuma muryar da na ke jin kamar ta kare a lokacin.
“Ke tashi zaune”
Ya sake daka min tsawa a karo na uku, sai na tashi ta sauri cikina har wani kuka yake saboda tsoro. Da dai-daya na bisu da kallo kamar zan ga wanda na sani ko ya san ni amman ban ga fuskar kowa ba a cikinsu sakamakon mask din da suka saka. Wanda ke kusa da ni ya saita bakin bingarsa a gafen kaina.
“Ina mijinki?”
“Baya nan....”
Na amsa idanuwa a rufe gam ina jimke hannayena, tashin hankalin da ke cikin kaina yana ta kara hauhauwa.
“Karya kike... Idan ba ki fada mana inda yake ba za mu kashe ki”
Wannan karon na tabbatar ba jikina kawai yake rawa ba har da kayan cikin da ke cikin cikina da kuma kaina.
“Wallahi baya nan ya tafi Abuja”
“Ina kudin da ya shigo da su jiya?”
“Be shigo da kudi ba takardar ce ya je ya kai Abuja a saka masa hannu”
“Idan baki ba mu kudi ba za mu kashe yarki”
Sai a lokacin na bude ido a take na nemi tsoro da gudun kar su kashe ni da na ke na rasa.
“Wallahi Wallahi babu kudi a cikin gidan nan, idan ba ku yarda ba ku duba ko'ina”
“Idan muka duba muka ga kudi za mu kashe ki”
Na gyada kai duk kuwa da kasancewar bana iya tantance mai maganar a cikinsu. A take ya bada umarnin a shiga a duba masa ko'ina na gidan, ba dakina kadai ba har falo sai da suka hankade komai sannan suka yarda da babu kudi a cikin gidan.
“To dauko mana zinari”
“Ba ni da zinari ba ni da komai”
Ina rufe baki na ji saukar mari gafen fuskata.
“Ki dauko mana zinari na ce”
“Ko kashe ni za ku yi, ku sake min wani rai ku sake kashe ni ba ni da abunda zan ba ku bana da azurfa ma balle zinari Wallahi bana da komai”
“Okay Anas dauko mana yarinyar can idan ubanta ya dawo ya ba mu kudi sai ya karbo ta”
Ban san lokacin da na girgiza musu kai ba.
“Aa Wallahi ba yarsa ba ce, ba babanta ba ne kuma bata da lafiya dan Allah ku rufa min asiri karku dauke ta”
Ina ganin ya nufi gurin da Amal take na nufi gurin da rarrafe ina kuka majina na min zuba, fisgota yai da hannu daya ta mikar da ita tsaye sai ta lauye kafafuwanta ta fara kuka irin kukan na yaran da aka tayar daga bachin da be ishe su ba ballantana ita da lafiya bata ishe ta, kafafuwanta na rike na fashe da wani irin kuka marar sauti.
“Anas sake ta”
Kamar umarni mutumen da aka kira da Anas yake jira sai ya sake Amal da sauri ni kuma na rumgumeta, ita kuka ni kuka.
“Kin ce ba ki da abunda za ki ba mu ko? To ni ina da abunda zan ba ki ta so nan zan bar ma mijinki sako, idan ya dawo ki fada masa ya aje mana kudi kamin mu sake dawowa...”
Yana fadar hakan ya mikr tsaye ya nufo inda na ke, da wani irin karfi na rashin imani ya fisge Amal daga jikina ya wulgarda ita kasa ya ja bayan rigar atamfar da ke jikina kamar wata baiwa ya nufi bayan kujerar da sauran suke zaune da ni.
A gurin ya yaga mutuncina, a gurin ya karya martabata, a gurin yai min bakin digon da ban taba mafarkin yi ma kaina ba, a gurin ya tarwatsa rayuwata, a gurin ya gussar da ragegen farincikina, a gurin ya saka min tsoro da fargaba da bakincikin GOBENA. a gurin ya biya bukatarsa ina kuka da gurnani kamar wance bata taba sanin da'namiji ba a rayuwarta.
Ba badurwa wa ce ni ba balle nai kukan karbar budurcina da yai dai dai nai kukan karbe martabata da farincikina.
Har ya daga daga jikina ya gyara wandonsa ban daina kallon fuskarsa ba, so nake ko yayana na ga wanda ya keta min haddi, ji nake kamar ace ina da ikon cire a lokaci na raba shi da rayuwarsa, hawayen da suke sauko min a lokacin ne suka tabbatar min da kukana be kare ba, bakincikina be gushe ba. Risinowa yai kamar zai sumbanci bakina ya dauki zobensa da ya fadi mai alphabet din A ya saka a saman hannunsa sannan ya bar jikin kujerar ya koma gurin da sauran yan'uwansa suke.