Sashe 111
Gobe Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Duk da haka dai abunda mahaifiyarsa tai miki ba ki cancanci yayanta ba, kuma ya nuna karara bata kaunarki, domin abunda tai miki makiyi ne kadai zai iya yinsa, zai iya zama silar ajalinki da baki farka ba a yanzu yaya kenan? And tell me taya za ki auri yaya uwa daya uba daya twins ya sake ki, yanzu kuma ki yi tunanin auren kane? A addinance ba haramun ba ne, amman a al'adance haramun ne, so pls ki manta da zancen auren Abdallah for now”
Da kanshi ya tashi yaje ya hada min tea ya miko min, har na karba zan kai baki sai yai saurin dakatar da ni.
“Tsaya tsaya muji”
Ya karba ya kurba kadan.
“Yana da zafi ba ri ya sha iska”
Ya fada yana kura min ido.
“Ji nake kamar ace da aurena abunda nan ya faru, zan kyale Hajiyar for now, amman shi dan sanda da yar sandar da ta mareki sai na hukunta su”
Kallonsa nai na dauke kaina.
“Akwai damuwa karara a fuskarki”
“Idan na ce babu damuwa a tare da ni a yanzu na yi karya”
“Don't be afraid i will by your side, you will be safe”
Kallonsa nai sai ya sakar min murmushi.
“I will surprise you idan kika ji sauki kika koma aiki, a gaban kowa da kowa and i hope you won't disappoint me”
Ya fada sound so serious.
ABDALLAH POV.
A yanzu Abdallah yana jin ba shi da babban makiyi kamar Ahmad, daman can Allah be hada jininsu ba balle kuma yanzu da ya zama sanadin tashin ciwon Hajiya sakamakom fada mata da yai Abdulhamid yana gurin Dss, ya san duk wanda dss ta kama yana aikata wani mugun abun ne, be tana zargin dam'uwansa da aikata wani mugun abu ba, a yanzu ma ba zai iya zarginsa ba domin ba a fadi abunda yai ba, be zama lallai dan yana abota da Abraham ace aikinsu daya ba, sai dai kalamar da Ahmad ya fada cewar shi ne sanadin zuwansa dss din ya fi komai tsaya masa a rai.
Lokaci zuwa lokaci yake sauke ajiyar zuciya yana kallon mahaifiyarsa wacce ke kwance an daura mata mata drip a hannu sai sharar bachi take. Mikewa tai tsaye yana kallon dakin kamar wani bakonsa sai ka ce ba dakin Hajiya ba. Sam be jidadin abunda Hajiya tai ma Halima ba da ya san haka za tai da be fada mata komai ba, a dayan bangaren kuma yana tunanin ko a wane hali yanzu Halima take ciki? Har ya dauko wayarsa kamar ya kirata sai kuma wata zuciyar ta hana shi, ajiyar zuciya ya sauke a hankali zuciyarsa na sosuwa da kalaman da Ahmad yai masa, yana mamakin wai a yau har wani zai nuna masa isa da Halimatu,shi ko zai nuna masa cewar be isa ga Halimatu ba, dan murmushin takaici yai.
“Mahaukaci, marar tunani, mayaudari”
Ya furta murya kasa kasa, yana jin a ransa ko da shi ba zai auri Halimatu ba tun da Hajiya tai musu shamaki to ko Halimatu bata dace da auren banza mutum kamar Ahmad ba, mutumen daya gama wulakanta ta yai mata kazafin kisa, yanzu kuma ya dawo yace son ta yake dan bashi da kunya. He know shi kadai zai aureta ga rike tsakani da Allah babu wata kyama, babu tunanin komai a ransa, ba dan Hajiya ta shiga tsakaninsu ba wata kila da yanzu ya aureta ta haifa masa da namijin da yake ta mamari, yake ganin kuma zai iya samu idan ya aureta domin ita ta haifi both maza da mata ba kamar matarsa Suwaiba ba da ke haihuwar mata.
*** *** ***
Wasa wasa aka kwashe sati daya kullum sai an sakawa Hajiya drip duk da bi ta rame kamar ba ita ba. A ranar hankalin Abdallah ya tashi sosai ganin halin da mahafiyarsu take ciki, kusa kullum a gidan yake wuni domin shi yake kuka da ita, a yau ma sai da ya tabbatar bachin Hajiyarsa yayi nisa sannan ya kama hanyar gidansa da tunani kala kala.
Yana isa harabar gidan su Inteesar suka zo da gudu suka tare shi kamar yadda suka saba, sai ya fito daga motar yana murmushin karfin hali ya rika hannunsu suka nufi cikin falon.
Ko da ya shiga Suwaiba na zauna a falon, ta kashe dauri sai kamshin turare take.
“Sannu da zuwa”
“Yauwa”
Ya amsa mata cikin yanayin da ke nuna damuwarsa karara.
“Ya jikin Hajiya?”
“Al-hamdulillah”
Ya kalli Plasma da take kallo kamin ya sake kallonta yace.
“I think ya kamata ki koma can gaba daya, saboda kula da Hajiya”
Ta dan wara ido.
“Ah Doctor Idan na koma can to yara fa?”
“Za ku koma can har su in yaso driver ya rika kaisu school daga can, idan ta samu sauki sosai sai ki dawo”
Juyar da Fuska tai gefe ta bata rai alamar ita akam fa baza tai ba.
*** *** ***
Duk wani shiga da fita babu irin wanda Abdallah ko yan'uwansa ba su yi ba amman shiru labarin Abdulhamid har suka fara zargin ko dai an kashe shi ne.
A week later in the evening aka dawo da su Gusau bayan hukumar ta bada umarnin rufe duk wani guri da Abdulhamid da aikinsa Abraham suke saida motoci, sakamakon kamasu dan akai da safarar makamai, ga kuma fashi da makaminda Abraham ke yi ta karkashin kasa bayan aikin police din da yake, da bakinsa ya fadi mutane da suka yi wa ciki har da makocin su Abdulhamid wanda babban dan siyasa ne, suka kashe a lokacin da suka je unguwar a ranar da ya so ya kashe Abdulhamid, ba a dawo da su gida ba sai da suka fadi komai ciki har da yadda suke shigo da makaman da kuma wandanda suke kaiwa da inda suke karbowa.
______________________
It's 4200k words today 🙌😊
7/21/21, 10:48 PM - Buhainat: *GOBE NA...*
By Khadeeja Candy
5️⃣5️⃣
Idan na ce zan iya fadar kulawar da na samu a gurin Ahmad da mahaifiyarsa na yi karya, domin a kwanan da nai asibiti kullum sai na yi bachi yake tafiya gida, mahaifinyarsa kuma sai tavaiko mana da abinci safe, rana da na dare, sau uku tana zuwa duba ni asibiti, a duk lokacin da ta zo tana yi min kalaman da suke kara min kimarta a idona kuma su kara kwantar min da hankali. Tana yawan fada min cewar nai hakuri, kuma na cigaba da yarda da kaddara kamar yadda nake, kar nai tsammanin Allah ba zai sake jarabata ba, kuma kar na tsammaci sake samun wata kadarar a gaba, na kyautata zaton kuma nai ta addu'ar, haka zata zauna tai ta fira da Mama ko Inna kamar ba matar babban mutum ba ko kuma na ce uwar babban mutum, da aka salleme mu a asibitin ma sai da ta kira ta ji muryata.
Yau kam na kara yarda da maganar mutane da suke cewa duk abunda ya baka tsoro wata rana zai baka tausayi, duk kuma abunda ya baka tausayi wata rana zai baka mamaki.
Idan nai na hada kalubalen rayuwar da na fuskanta da na Aminu da Abdulhamid, sai na gane cewar ni din ban ga komai ba, domin a halin yanzu Allah ya min mafita kuma ya wanke ni, wani kalubalen a farkon rayuwa yake wani a karshe, wani a tsakiyar rayuwarsa, ba duka arziki ne na halal ba, na kuma ko wane arziki ne na haram ba, ba duka talauci ne kunci ba, ba kuma duka kunci ne takauci ba, saboda ina cikin takauci ba shi yake nufin ba zan jidadi rayuwa ba, idan kuma ina da arziki baya nufin aki jarabbatata.
Ta wani bangaren na kanyi mamakin abunda ya kai Abdulhamid aikata wannan mummunan abu, ko da yake ko wane bawa be isa ya wuce kaddararsa ba. Kamar yadda ban wuce komai ba sai da ya same ni. Ba ni kadai nake cika da mamaki ba har da Mama da Inna, da duk wani wanda ya san waye Abdulhamid, mutumen da magana ma bata sha masa kai ba, dole kowa yayi mamakin wannan abun, wata kila Abraham ne yaja zuwa ga mummunar rayuwa, wata kila kuma shi yaja Abraham din, gaskiyar abun yana a tsakaninsu sai kuma bincike idan ya tabbatar.
Dago kaina nai daga kallon wayar Hafiza da nake wacce ke dauke da hotunan su Abdulhamid, da Abraham da wani wanda ban wayance shi ba, an saka musu handcuffs, police na tsaye a bayansu an jarida kuma nata aikinsu. Na mika mata wayar ina fadin.
“Abdulhamid ya ban tausayi”
“Tausayi? Tausayi fa kika ce Halima? Haba mutumen daya sakeki har wani tausayinsa zaki ji, ke dai Wallahi kina da matsala”
Na yi shiru domin na san ba zata taba fahimta ba, sai dai abunda ya fi tsaya min a rai shine shin Abdulhamid ya san cewar Abraham ne yai min fyade? Da saninsa akai? I need to know, na fada ina sauke ajiyar zuciya a hankali. Na unkura zan tashi kenan sai ga su Namra sun shigo da gudu kowanensu rike da leda a ko wane hannu, ledan kuma ba karama ba irin babbar ledar nan ta super market.
“Momy Guess what...?”
Aiman ya fada yana wani irin murmushin jindadi.
“What it's?”
Na tambaya da mamaki a fuskarta.
“Wannan Boss din naki, baban su Baby Namra ne ya dauke mu daga school ya je da mu wani katon shago yace mu dauka duk abunda muke so”
Wannan karon Adnan ne yake magana, sai Namra ya kyalkyale da dariya.
“He say we should called him Daddy, wai yana jiranki a waje yana can cikin mota”
Kana kallonsu kasan suna cikin farinciki, jin cewar yana waje yasa na dauki Hijabina na saka na leka kofar gidan, sai ko na ganshi daf fa kofar ya faka motarsa. Ganina yasa ya sauke gilashin motar yana miko min murmushi.
“Lims how far”
Dan murmushi nai nima
“Mun gode Allah ya saka da alheri, kana ta dawainiya da yara”
“Bude back seat din nan akwai na ki”
Ya fada yana dauke fuskarsa kamar baya son nai masa godiyar. Na yi kamar yadda ya umarta na bude gidan baya na dauko katuwar leda na fito da ita.
Da kanshi ya tashi yaje ya hada min tea ya miko min, har na karba zan kai baki sai yai saurin dakatar da ni.
“Tsaya tsaya muji”
Ya karba ya kurba kadan.
“Yana da zafi ba ri ya sha iska”
Ya fada yana kura min ido.
“Ji nake kamar ace da aurena abunda nan ya faru, zan kyale Hajiyar for now, amman shi dan sanda da yar sandar da ta mareki sai na hukunta su”
Kallonsa nai na dauke kaina.
“Akwai damuwa karara a fuskarki”
“Idan na ce babu damuwa a tare da ni a yanzu na yi karya”
“Don't be afraid i will by your side, you will be safe”
Kallonsa nai sai ya sakar min murmushi.
“I will surprise you idan kika ji sauki kika koma aiki, a gaban kowa da kowa and i hope you won't disappoint me”
Ya fada sound so serious.
ABDALLAH POV.
A yanzu Abdallah yana jin ba shi da babban makiyi kamar Ahmad, daman can Allah be hada jininsu ba balle kuma yanzu da ya zama sanadin tashin ciwon Hajiya sakamakom fada mata da yai Abdulhamid yana gurin Dss, ya san duk wanda dss ta kama yana aikata wani mugun abun ne, be tana zargin dam'uwansa da aikata wani mugun abu ba, a yanzu ma ba zai iya zarginsa ba domin ba a fadi abunda yai ba, be zama lallai dan yana abota da Abraham ace aikinsu daya ba, sai dai kalamar da Ahmad ya fada cewar shi ne sanadin zuwansa dss din ya fi komai tsaya masa a rai.
Lokaci zuwa lokaci yake sauke ajiyar zuciya yana kallon mahaifiyarsa wacce ke kwance an daura mata mata drip a hannu sai sharar bachi take. Mikewa tai tsaye yana kallon dakin kamar wani bakonsa sai ka ce ba dakin Hajiya ba. Sam be jidadin abunda Hajiya tai ma Halima ba da ya san haka za tai da be fada mata komai ba, a dayan bangaren kuma yana tunanin ko a wane hali yanzu Halima take ciki? Har ya dauko wayarsa kamar ya kirata sai kuma wata zuciyar ta hana shi, ajiyar zuciya ya sauke a hankali zuciyarsa na sosuwa da kalaman da Ahmad yai masa, yana mamakin wai a yau har wani zai nuna masa isa da Halimatu,shi ko zai nuna masa cewar be isa ga Halimatu ba, dan murmushin takaici yai.
“Mahaukaci, marar tunani, mayaudari”
Ya furta murya kasa kasa, yana jin a ransa ko da shi ba zai auri Halimatu ba tun da Hajiya tai musu shamaki to ko Halimatu bata dace da auren banza mutum kamar Ahmad ba, mutumen daya gama wulakanta ta yai mata kazafin kisa, yanzu kuma ya dawo yace son ta yake dan bashi da kunya. He know shi kadai zai aureta ga rike tsakani da Allah babu wata kyama, babu tunanin komai a ransa, ba dan Hajiya ta shiga tsakaninsu ba wata kila da yanzu ya aureta ta haifa masa da namijin da yake ta mamari, yake ganin kuma zai iya samu idan ya aureta domin ita ta haifi both maza da mata ba kamar matarsa Suwaiba ba da ke haihuwar mata.
*** *** ***
Wasa wasa aka kwashe sati daya kullum sai an sakawa Hajiya drip duk da bi ta rame kamar ba ita ba. A ranar hankalin Abdallah ya tashi sosai ganin halin da mahafiyarsu take ciki, kusa kullum a gidan yake wuni domin shi yake kuka da ita, a yau ma sai da ya tabbatar bachin Hajiyarsa yayi nisa sannan ya kama hanyar gidansa da tunani kala kala.
Yana isa harabar gidan su Inteesar suka zo da gudu suka tare shi kamar yadda suka saba, sai ya fito daga motar yana murmushin karfin hali ya rika hannunsu suka nufi cikin falon.
Ko da ya shiga Suwaiba na zauna a falon, ta kashe dauri sai kamshin turare take.
“Sannu da zuwa”
“Yauwa”
Ya amsa mata cikin yanayin da ke nuna damuwarsa karara.
“Ya jikin Hajiya?”
“Al-hamdulillah”
Ya kalli Plasma da take kallo kamin ya sake kallonta yace.
“I think ya kamata ki koma can gaba daya, saboda kula da Hajiya”
Ta dan wara ido.
“Ah Doctor Idan na koma can to yara fa?”
“Za ku koma can har su in yaso driver ya rika kaisu school daga can, idan ta samu sauki sosai sai ki dawo”
Juyar da Fuska tai gefe ta bata rai alamar ita akam fa baza tai ba.
*** *** ***
Duk wani shiga da fita babu irin wanda Abdallah ko yan'uwansa ba su yi ba amman shiru labarin Abdulhamid har suka fara zargin ko dai an kashe shi ne.
A week later in the evening aka dawo da su Gusau bayan hukumar ta bada umarnin rufe duk wani guri da Abdulhamid da aikinsa Abraham suke saida motoci, sakamakon kamasu dan akai da safarar makamai, ga kuma fashi da makaminda Abraham ke yi ta karkashin kasa bayan aikin police din da yake, da bakinsa ya fadi mutane da suka yi wa ciki har da makocin su Abdulhamid wanda babban dan siyasa ne, suka kashe a lokacin da suka je unguwar a ranar da ya so ya kashe Abdulhamid, ba a dawo da su gida ba sai da suka fadi komai ciki har da yadda suke shigo da makaman da kuma wandanda suke kaiwa da inda suke karbowa.
______________________
It's 4200k words today 🙌😊
7/21/21, 10:48 PM - Buhainat: *GOBE NA...*
By Khadeeja Candy
5️⃣5️⃣
Idan na ce zan iya fadar kulawar da na samu a gurin Ahmad da mahaifiyarsa na yi karya, domin a kwanan da nai asibiti kullum sai na yi bachi yake tafiya gida, mahaifinyarsa kuma sai tavaiko mana da abinci safe, rana da na dare, sau uku tana zuwa duba ni asibiti, a duk lokacin da ta zo tana yi min kalaman da suke kara min kimarta a idona kuma su kara kwantar min da hankali. Tana yawan fada min cewar nai hakuri, kuma na cigaba da yarda da kaddara kamar yadda nake, kar nai tsammanin Allah ba zai sake jarabata ba, kuma kar na tsammaci sake samun wata kadarar a gaba, na kyautata zaton kuma nai ta addu'ar, haka zata zauna tai ta fira da Mama ko Inna kamar ba matar babban mutum ba ko kuma na ce uwar babban mutum, da aka salleme mu a asibitin ma sai da ta kira ta ji muryata.
Yau kam na kara yarda da maganar mutane da suke cewa duk abunda ya baka tsoro wata rana zai baka tausayi, duk kuma abunda ya baka tausayi wata rana zai baka mamaki.
Idan nai na hada kalubalen rayuwar da na fuskanta da na Aminu da Abdulhamid, sai na gane cewar ni din ban ga komai ba, domin a halin yanzu Allah ya min mafita kuma ya wanke ni, wani kalubalen a farkon rayuwa yake wani a karshe, wani a tsakiyar rayuwarsa, ba duka arziki ne na halal ba, na kuma ko wane arziki ne na haram ba, ba duka talauci ne kunci ba, ba kuma duka kunci ne takauci ba, saboda ina cikin takauci ba shi yake nufin ba zan jidadi rayuwa ba, idan kuma ina da arziki baya nufin aki jarabbatata.
Ta wani bangaren na kanyi mamakin abunda ya kai Abdulhamid aikata wannan mummunan abu, ko da yake ko wane bawa be isa ya wuce kaddararsa ba. Kamar yadda ban wuce komai ba sai da ya same ni. Ba ni kadai nake cika da mamaki ba har da Mama da Inna, da duk wani wanda ya san waye Abdulhamid, mutumen da magana ma bata sha masa kai ba, dole kowa yayi mamakin wannan abun, wata kila Abraham ne yaja zuwa ga mummunar rayuwa, wata kila kuma shi yaja Abraham din, gaskiyar abun yana a tsakaninsu sai kuma bincike idan ya tabbatar.
Dago kaina nai daga kallon wayar Hafiza da nake wacce ke dauke da hotunan su Abdulhamid, da Abraham da wani wanda ban wayance shi ba, an saka musu handcuffs, police na tsaye a bayansu an jarida kuma nata aikinsu. Na mika mata wayar ina fadin.
“Abdulhamid ya ban tausayi”
“Tausayi? Tausayi fa kika ce Halima? Haba mutumen daya sakeki har wani tausayinsa zaki ji, ke dai Wallahi kina da matsala”
Na yi shiru domin na san ba zata taba fahimta ba, sai dai abunda ya fi tsaya min a rai shine shin Abdulhamid ya san cewar Abraham ne yai min fyade? Da saninsa akai? I need to know, na fada ina sauke ajiyar zuciya a hankali. Na unkura zan tashi kenan sai ga su Namra sun shigo da gudu kowanensu rike da leda a ko wane hannu, ledan kuma ba karama ba irin babbar ledar nan ta super market.
“Momy Guess what...?”
Aiman ya fada yana wani irin murmushin jindadi.
“What it's?”
Na tambaya da mamaki a fuskarta.
“Wannan Boss din naki, baban su Baby Namra ne ya dauke mu daga school ya je da mu wani katon shago yace mu dauka duk abunda muke so”
Wannan karon Adnan ne yake magana, sai Namra ya kyalkyale da dariya.
“He say we should called him Daddy, wai yana jiranki a waje yana can cikin mota”
Kana kallonsu kasan suna cikin farinciki, jin cewar yana waje yasa na dauki Hijabina na saka na leka kofar gidan, sai ko na ganshi daf fa kofar ya faka motarsa. Ganina yasa ya sauke gilashin motar yana miko min murmushi.
“Lims how far”
Dan murmushi nai nima
“Mun gode Allah ya saka da alheri, kana ta dawainiya da yara”
“Bude back seat din nan akwai na ki”
Ya fada yana dauke fuskarsa kamar baya son nai masa godiyar. Na yi kamar yadda ya umarta na bude gidan baya na dauko katuwar leda na fito da ita.