Sashe 115
Gobe Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Na yarda kuma na fi kowa farinciki zan yi ma Siyama wannan albishir din, Allah ya maka albarka, kai da kanka ka nemo matar ka I'm very happy”
murmushi yai ya yanke wayar, ni kuma na mike tsaye na fara shirin tafiya.
“Daga yau idan na fito daga gida zan biyo na dauke ki, idan kin tashi aiki kuma ni zan kai ki”
“Amman....... ”
“Shiiiiiiiiii”
Ya dora hannunsa saman bakinsa yana min alama da nai shiru.
“Kuma idan kin je gida ki bar mahaifiyarki ta san abunda yake faruwa, nima zan yi magana da Hajiya zata sanarwa wadanda ya kamata ina son dai cikin satin nan na tabbatar da gaske kin zama tawa, idan an daura aure ban ki ba amman ba zan yarda sati ya shige ban biya sadakin wannan kyakkyawar Babyn ba”
The way da yake magana ban ga alamun da wasa yake ba, amman ya yake min haka kamar mai ba ni aiki? Ko dai ya manta ni bazawara ce? Wani irin biyan sadaki a yanzu kamar wanda ya matsu ko kuma nace wace aka gaji da ita? Anya yau Ahmad lafiya yake kuwa? Daga zancen saki aure sai kuma maganar manya su shiga lamarin kamar wani abunda ba gaske ba? Daman a cikin surprise dinsa har da wannan ko kuma yanzu idea ta zo masa? Kamar wacce yai ma wani magani sai na kasa ce masa komai sai kallonsa nake ina mamakin al'amarinsa, kamar wanda aka ce masa zan gudu, a take ni tsaro ma ya kamani.
_________________
Finally Halima tace Yes to a bani goro 🙄
7/21/21, 11:10 PM - Buhainat: *GOBE NA...*
By Khadeeja Candy
5️⃣7️⃣
“Ban san abunda Hassan yake nema a duniyar nan ba, ban san wani abu da ya rasa ba, ban san kadarar da ta kai shi fadawa wannan mummunar sana'ar ba, na jama kansa masifa... Wata kila a kashe su wata kila a barsu su kasara rayuwar gidan kaso, amman ko da an sake su an kunyata su tun da an bayyana fuskokinsu kowa ya gansu, a lokacin da ya kamata ace ya samu farinciki sai kuma wannan kaddarar ta fado masa...”
Hajiya ce take wannan maganar hawaye na fitowa daga idonta, wani irin abu ta ji ya tsaya mata a zuciya tun daga lokacin da gaskiya ta bayyana har yau yana nan tsaye ya tokare mata kirji. Abdallah ya sauke ajiyar zuciya, shi kanshi shi jidadin halin da dan'uwansa da mahaifiyarsa suke ciki ba, no matter how bad your blood is, jininka jininka ne, and idan akwai wanda zai yi blame me a yanzu Ahmad ne domin shine silar faruwar hakan, duk kuwa da yasan abunda Abdulhamid yake ba abun kwarai ba ne, amman yana tunanin ya tona masa asirine saboda ya saka Halima ta so shi kuma ta guje Abdallah, miyasa da ya gano haka ne be fadawa Halima a sirrance ba sai a san yadda za a bullowa lamarin, amman ya zabi ya tozarta shi haka wanda silar hakan ga mahaifiyarsa a kwance tana fama da jinya. Idan har Ahmad zai iya kitsa cuta a zuciyarsa kamar haka then be yi deserve ya aure Halimatu ba, domin shi ma ba a san iya abunda yake sakawa a zuciyarsa ba kuma ba a san abunda yake a karkashin kasa ba, ya fada masa sai ya nuna masa shi din ba kowa ba ne a gurin Halima that's for sure sai yayi, duk abunda yai ko zai yi zai tashi a tutar babu ne, ko mazan duniyar nan sun kare he don't think zai bar Halima ta auri Ahmad, rayuwarsa tana nuna masa babu wanda ya cancanci Halima sai shi, duk da ya san Hajiya ba zata bari ba a yanzu wata rana zata bari, so zai jira har zuwa lokacin da zata yarda but right now all what he want is yai magana da Halima. Tun da har Ahmad ya saka bakinciki a zuciyar mahaifiyarsa shi ma sai ya saka a tasa zuciyar, sai ya nuna nasa kudinsa da wata isarsa ba su isa su siya masa soyayyar Halima ba.
“Duk yarinyar nan ce taja komai nasadinta komai ya faru, sam babu alheri a tare da ita, bata nufar mu da khairan ai sheran”
Hajiya ta fada tana kokarin dora laifin akan Halima a ganinta sanadinta ne asirin Abdulhamid ya tonu har haka ya same shi, domin shi mutumen daya shige gaba akai bincike aka tona asiri saboda Halima yai dan haka komai ma ya faru ita ce sanadi. Abdallah dai be ce komai ba sai saurare kukan mahaifiyarsa yake.
“Da na san haka zai Faru Wallahi da tun farko ban bar shi ya aureta ba, Halima ta zame mana fitina a cikin iyali, ta lalata mana komai na rayuwa Allah ya isa tsakanina da ita, ban san me nai mata ba ta tattara duka farincikin nawa ta dauke, ta tarwatsa mana komai har ta kai yau ga ni kwance saboda bakincikinta”
Sai a wannan karon Abdallah yace.
“Laifin wannan dan iskan ne, shine yai komai ai”
“Amman ai sanadin ne ko? Waya sani ko ita ta saka shi ma”
“Amman ai ba ita ta saka Abdulhamid a wannan harkar ba”
“Ko ba ita ta saka shi ba, asirinsa saboda wa ya tonu? Allah yana son mai rufawa dan uwansa asiri, idan ba dan su kunyata mu ba taya za su nemi yi masa wannan cin mutuncin”
Shiru yai yana jin tsanar Ahmad tana kara hauhauwa a zuciyarsa.
AHMAD POV.
Be taba yarda da gaske yana son Halima ba sai yau, domin farinciki da yake ji a tare da shi ya wuce misali. Taya zai kwatanta yadda yake jinta a zuciyarsa na amincewarta kawai ashe daman tuni ba tausayinta kawai yake ba har da son ta, driving yake amman gaba daya hankalinsa yana gunta after every one minute sai ya kalleta with smile on his face. Wani irin abu yake jin yana masa zillo a zuciya babu abunda yake ayyana aransa sai idan ya kai kasance a mijinta ya zai tsinci kansa? A hankali ya busar da iskar bakinsa ya kalleta wannan karon idanuwansa sun samu masauki a cikin idonta, sai tai saurin kawardar idonta shi kuma yai murmushi ya cigaba da tukinsa har suka iso cikin unguwar.
“Ya isa”
“Why?”
“Ba sai ka kai ni kofar gida ba, zan sauka a nan”
“Okay Lims komai kike so shi zan miki”
A gafen hanyar ya faka motarsa yana kokarin fita ta bude mata tai saurin budewa ta fita, sai da ta rufe motar sai ya sauke gilashin motar ya kira sunanta.
“Lims...”
Jimm tai kamar ba zata juyo ba sai kuma ta waigo ta kalleshi a tsorace.
“I love you...... I love you so much.... And i know i love you.....”
Kasa cewa komai tai kuma ta kasa matsawa daga inda take, kamar yadda ta kasa dauke idonta daga barin kallonsa, kallonta yai for few seconds sannan yai reverse ya juya ya koma inda ya fito, sai da ya fita daga unguwar sannan ya dauki hanyar gidansu cikin wani irin farinciki marar misaltuwa, abunda be taba saka ran samu ba. After yayi parking habarbar gidan ya fito yana wasa da makullin hannunsa ya nufi part din Hajiya. Kamar ya san shi suke jira yana shiga Siyama ta taso ta sauri ya rumgume shi.
“Congratulations”
“Thank you Sis”
Ya saketa ya nufi gurin mahaifiyarsa kamin tace komai ya rumgume ta.
“Na gode Hajiya, you're such a wonderful Mom, thanks for everything”
Ya saketa ya zauna kusa da ita yana kallonta.
“Na fi kowa farinciki a yau, kasan saboda me? Ka nemo matarka da kanka, kuma wacce kake jin ta kwanta maka a rai, duk a baya ma ma san kana nemo amman sai matsala ta shiga ciki, to wannan karon bana fatar sake faruwar wani abu, a duk macen da zaka aura na kan jin kamar zata malleka ka ta kwace ka ne, amman wannan yarinyar ina jin natsuwa sosai a tare da ita, na dade ina maka fatar auren bazawara musamman irin wannan mai hakuri, domin wasu zaurawa wahala ce take fito da su daga gidanjen mazajensu wasu kuma kishiyoyine suke fito da su, duk mace da zata taba aure ta fito tai zaman zawarci ba tare da ta zubar da mutuncinta ba, hakika wannan matar abar girmamawace domin zawarci abu ne mai tsada kuma mai wuyar sha'ani, duk mace da tai zaman aure ta fito tai zaman zawarci to tayi rayuwa ne guda biyu mabanbanta, akwa challenges da yawa a rayuwarta, tun daga kan uwaye yan uwa masu neman aurenta yayanta mijin da ta fito gunss ko ya rasu, zaka tarar ta fuskanci kalubale, wanda a gaba idan za tai aure zata jure hakuri domin samun ribar auren, akwai fa'ida sosai a auren bazawara Gwarzo sai a yanzu zaka sani”
Ya hade yawun bakinta sannan ta sake kallonsa tana murmushi.
“Abu na biyu kuma ina tunanin lokaci yayi daya kamata ace na bar ku kun tafi duk inda kake so kai da matarka kui rayuwarku yadda kuke so”
Yayi saurin girgiza mata kai.
“Nonono Hajiya, Wallahi ba zan iya ba a yanzu ne kika fi bukatar na zauna a tare da ke, ko ba komai Siyama mace ce zata tai aure, gidan wani zata je ni kuma aurowa zan yi na kawo, akwai abubuwa da zaki bukata wanda dole ni ko matata ne za mu yi miki, ba ki da wani zabi daya wuce ki bar mu mu zauna a tare da ke”
“Idan kuma ita bata so fa? Wasu matan basa son zama da iyayen miji na sani, musamman ma irina”
“Me zai hana ta so? Halima tana da hankali, zata so zama da ke Hajiya, kuma ai kowa da part dinsa ba part daya ba ne, to me zai saka dukanku ku takura?”
Murmushi tai.
“Allah yai maka albarka ya hada kanku ya sa wannan auren alheri a tsakaninku”
Shi da Siyama suka amsa da amin.
“Na fada mata yai magana da mahaifiyarta domin sanarwa duk wanda ya dace, saboda ina son a cikin satin nan na san an tsayardar maganar”
“Ouhhhhh Yaya da sauri haka?
Cewar Siyama sai ya kalleta yana murmushi yace.
murmushi yai ya yanke wayar, ni kuma na mike tsaye na fara shirin tafiya.
“Daga yau idan na fito daga gida zan biyo na dauke ki, idan kin tashi aiki kuma ni zan kai ki”
“Amman....... ”
“Shiiiiiiiiii”
Ya dora hannunsa saman bakinsa yana min alama da nai shiru.
“Kuma idan kin je gida ki bar mahaifiyarki ta san abunda yake faruwa, nima zan yi magana da Hajiya zata sanarwa wadanda ya kamata ina son dai cikin satin nan na tabbatar da gaske kin zama tawa, idan an daura aure ban ki ba amman ba zan yarda sati ya shige ban biya sadakin wannan kyakkyawar Babyn ba”
The way da yake magana ban ga alamun da wasa yake ba, amman ya yake min haka kamar mai ba ni aiki? Ko dai ya manta ni bazawara ce? Wani irin biyan sadaki a yanzu kamar wanda ya matsu ko kuma nace wace aka gaji da ita? Anya yau Ahmad lafiya yake kuwa? Daga zancen saki aure sai kuma maganar manya su shiga lamarin kamar wani abunda ba gaske ba? Daman a cikin surprise dinsa har da wannan ko kuma yanzu idea ta zo masa? Kamar wacce yai ma wani magani sai na kasa ce masa komai sai kallonsa nake ina mamakin al'amarinsa, kamar wanda aka ce masa zan gudu, a take ni tsaro ma ya kamani.
_________________
Finally Halima tace Yes to a bani goro 🙄
7/21/21, 11:10 PM - Buhainat: *GOBE NA...*
By Khadeeja Candy
5️⃣7️⃣
“Ban san abunda Hassan yake nema a duniyar nan ba, ban san wani abu da ya rasa ba, ban san kadarar da ta kai shi fadawa wannan mummunar sana'ar ba, na jama kansa masifa... Wata kila a kashe su wata kila a barsu su kasara rayuwar gidan kaso, amman ko da an sake su an kunyata su tun da an bayyana fuskokinsu kowa ya gansu, a lokacin da ya kamata ace ya samu farinciki sai kuma wannan kaddarar ta fado masa...”
Hajiya ce take wannan maganar hawaye na fitowa daga idonta, wani irin abu ta ji ya tsaya mata a zuciya tun daga lokacin da gaskiya ta bayyana har yau yana nan tsaye ya tokare mata kirji. Abdallah ya sauke ajiyar zuciya, shi kanshi shi jidadin halin da dan'uwansa da mahaifiyarsa suke ciki ba, no matter how bad your blood is, jininka jininka ne, and idan akwai wanda zai yi blame me a yanzu Ahmad ne domin shine silar faruwar hakan, duk kuwa da yasan abunda Abdulhamid yake ba abun kwarai ba ne, amman yana tunanin ya tona masa asirine saboda ya saka Halima ta so shi kuma ta guje Abdallah, miyasa da ya gano haka ne be fadawa Halima a sirrance ba sai a san yadda za a bullowa lamarin, amman ya zabi ya tozarta shi haka wanda silar hakan ga mahaifiyarsa a kwance tana fama da jinya. Idan har Ahmad zai iya kitsa cuta a zuciyarsa kamar haka then be yi deserve ya aure Halimatu ba, domin shi ma ba a san iya abunda yake sakawa a zuciyarsa ba kuma ba a san abunda yake a karkashin kasa ba, ya fada masa sai ya nuna masa shi din ba kowa ba ne a gurin Halima that's for sure sai yayi, duk abunda yai ko zai yi zai tashi a tutar babu ne, ko mazan duniyar nan sun kare he don't think zai bar Halima ta auri Ahmad, rayuwarsa tana nuna masa babu wanda ya cancanci Halima sai shi, duk da ya san Hajiya ba zata bari ba a yanzu wata rana zata bari, so zai jira har zuwa lokacin da zata yarda but right now all what he want is yai magana da Halima. Tun da har Ahmad ya saka bakinciki a zuciyar mahaifiyarsa shi ma sai ya saka a tasa zuciyar, sai ya nuna nasa kudinsa da wata isarsa ba su isa su siya masa soyayyar Halima ba.
“Duk yarinyar nan ce taja komai nasadinta komai ya faru, sam babu alheri a tare da ita, bata nufar mu da khairan ai sheran”
Hajiya ta fada tana kokarin dora laifin akan Halima a ganinta sanadinta ne asirin Abdulhamid ya tonu har haka ya same shi, domin shi mutumen daya shige gaba akai bincike aka tona asiri saboda Halima yai dan haka komai ma ya faru ita ce sanadi. Abdallah dai be ce komai ba sai saurare kukan mahaifiyarsa yake.
“Da na san haka zai Faru Wallahi da tun farko ban bar shi ya aureta ba, Halima ta zame mana fitina a cikin iyali, ta lalata mana komai na rayuwa Allah ya isa tsakanina da ita, ban san me nai mata ba ta tattara duka farincikin nawa ta dauke, ta tarwatsa mana komai har ta kai yau ga ni kwance saboda bakincikinta”
Sai a wannan karon Abdallah yace.
“Laifin wannan dan iskan ne, shine yai komai ai”
“Amman ai sanadin ne ko? Waya sani ko ita ta saka shi ma”
“Amman ai ba ita ta saka Abdulhamid a wannan harkar ba”
“Ko ba ita ta saka shi ba, asirinsa saboda wa ya tonu? Allah yana son mai rufawa dan uwansa asiri, idan ba dan su kunyata mu ba taya za su nemi yi masa wannan cin mutuncin”
Shiru yai yana jin tsanar Ahmad tana kara hauhauwa a zuciyarsa.
AHMAD POV.
Be taba yarda da gaske yana son Halima ba sai yau, domin farinciki da yake ji a tare da shi ya wuce misali. Taya zai kwatanta yadda yake jinta a zuciyarsa na amincewarta kawai ashe daman tuni ba tausayinta kawai yake ba har da son ta, driving yake amman gaba daya hankalinsa yana gunta after every one minute sai ya kalleta with smile on his face. Wani irin abu yake jin yana masa zillo a zuciya babu abunda yake ayyana aransa sai idan ya kai kasance a mijinta ya zai tsinci kansa? A hankali ya busar da iskar bakinsa ya kalleta wannan karon idanuwansa sun samu masauki a cikin idonta, sai tai saurin kawardar idonta shi kuma yai murmushi ya cigaba da tukinsa har suka iso cikin unguwar.
“Ya isa”
“Why?”
“Ba sai ka kai ni kofar gida ba, zan sauka a nan”
“Okay Lims komai kike so shi zan miki”
A gafen hanyar ya faka motarsa yana kokarin fita ta bude mata tai saurin budewa ta fita, sai da ta rufe motar sai ya sauke gilashin motar ya kira sunanta.
“Lims...”
Jimm tai kamar ba zata juyo ba sai kuma ta waigo ta kalleshi a tsorace.
“I love you...... I love you so much.... And i know i love you.....”
Kasa cewa komai tai kuma ta kasa matsawa daga inda take, kamar yadda ta kasa dauke idonta daga barin kallonsa, kallonta yai for few seconds sannan yai reverse ya juya ya koma inda ya fito, sai da ya fita daga unguwar sannan ya dauki hanyar gidansu cikin wani irin farinciki marar misaltuwa, abunda be taba saka ran samu ba. After yayi parking habarbar gidan ya fito yana wasa da makullin hannunsa ya nufi part din Hajiya. Kamar ya san shi suke jira yana shiga Siyama ta taso ta sauri ya rumgume shi.
“Congratulations”
“Thank you Sis”
Ya saketa ya nufi gurin mahaifiyarsa kamin tace komai ya rumgume ta.
“Na gode Hajiya, you're such a wonderful Mom, thanks for everything”
Ya saketa ya zauna kusa da ita yana kallonta.
“Na fi kowa farinciki a yau, kasan saboda me? Ka nemo matarka da kanka, kuma wacce kake jin ta kwanta maka a rai, duk a baya ma ma san kana nemo amman sai matsala ta shiga ciki, to wannan karon bana fatar sake faruwar wani abu, a duk macen da zaka aura na kan jin kamar zata malleka ka ta kwace ka ne, amman wannan yarinyar ina jin natsuwa sosai a tare da ita, na dade ina maka fatar auren bazawara musamman irin wannan mai hakuri, domin wasu zaurawa wahala ce take fito da su daga gidanjen mazajensu wasu kuma kishiyoyine suke fito da su, duk mace da zata taba aure ta fito tai zaman zawarci ba tare da ta zubar da mutuncinta ba, hakika wannan matar abar girmamawace domin zawarci abu ne mai tsada kuma mai wuyar sha'ani, duk mace da tai zaman aure ta fito tai zaman zawarci to tayi rayuwa ne guda biyu mabanbanta, akwa challenges da yawa a rayuwarta, tun daga kan uwaye yan uwa masu neman aurenta yayanta mijin da ta fito gunss ko ya rasu, zaka tarar ta fuskanci kalubale, wanda a gaba idan za tai aure zata jure hakuri domin samun ribar auren, akwai fa'ida sosai a auren bazawara Gwarzo sai a yanzu zaka sani”
Ya hade yawun bakinta sannan ta sake kallonsa tana murmushi.
“Abu na biyu kuma ina tunanin lokaci yayi daya kamata ace na bar ku kun tafi duk inda kake so kai da matarka kui rayuwarku yadda kuke so”
Yayi saurin girgiza mata kai.
“Nonono Hajiya, Wallahi ba zan iya ba a yanzu ne kika fi bukatar na zauna a tare da ke, ko ba komai Siyama mace ce zata tai aure, gidan wani zata je ni kuma aurowa zan yi na kawo, akwai abubuwa da zaki bukata wanda dole ni ko matata ne za mu yi miki, ba ki da wani zabi daya wuce ki bar mu mu zauna a tare da ke”
“Idan kuma ita bata so fa? Wasu matan basa son zama da iyayen miji na sani, musamman ma irina”
“Me zai hana ta so? Halima tana da hankali, zata so zama da ke Hajiya, kuma ai kowa da part dinsa ba part daya ba ne, to me zai saka dukanku ku takura?”
Murmushi tai.
“Allah yai maka albarka ya hada kanku ya sa wannan auren alheri a tsakaninku”
Shi da Siyama suka amsa da amin.
“Na fada mata yai magana da mahaifiyarta domin sanarwa duk wanda ya dace, saboda ina son a cikin satin nan na san an tsayardar maganar”
“Ouhhhhh Yaya da sauri haka?
Cewar Siyama sai ya kalleta yana murmushi yace.