Sashe 129
Gobe Na Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Daga dariya na koma hawayen da ban san na me bane jindadi ko akasin haka? Ban sani ba ko abunda Ahmad yake min zai daure ban sani ba ko rayuwarmu zata cigaba da tafiya a haka ko kuma na dan lokaci ne, amman tabbas shine kalar mijin da na dade ina mafarki, mai sani dariya da nishadi a kowane lokaci, mijin da zan kallo na yi farinciki na jidadin ina aurensa mijin da zan kalla ya burge ni wanda iya yai kwalliya zan ji nishadi a raina, mai kula da ni mai damuwa da matsalata mai tausayina kuma mijin da yan'uwansa za su kaunarce ni mahaifiyarsa ta dauke ni kamar yarta ashe wannan ranar zata zo? Allah kasa wannan farincikin nawa mai daurewa ne. A zuci nai maganar a fili kuma sai na sauke numfashi a hankali ma dago muka gada ido naja hancinsa ina murmushi, sai wani abu yai min da fuska kamar da gaske ya ji zafi.
Yana rumgume da ni muka shiga dakinsa da aka tanadar masa, gadon asibitin ba daya ba ne da iirin namu na naija kirarsa da fadinsa ba daya ba ne, komai an tanada a adakin sai wani dumi kake ji gwanin dadi kamar ba a asibiti ba, da kansa ya zaunar da ni saman gadon sannan ya zauna yaja ni zuwa jikinsa ya rumgume can kuma ya ji kamar rumgumar bata masa ba sai ya kai hannu ya cire rigar sanyin da ke jikina.
“Tun dazun kina nan cikin raina sai mamarinki nake”
Ya fada yana sauke min numshinsa a fuska, ni kuma na lumshe ido ina sauraren sakwannin da yake aika min, da na ji abun na kokarin wuce gona da iri ne yasa na tashi tsaye.
“Ina ganin ya kamata ka kwanta saboda na huta”
Kallona yai da wasu rikitaccin idonsa sai nai saurim kawarda fuskarta na zauna saman kujerar da ke kusa da gadon.
“Ke yanzu na miki kama da wanda zai kwanta yai bachi? Taso mu kwanta”
Ya taso ya janyo hannuna, duk yadda na so na ki kwana a saman gadon hakan be samu ba, domin ba aminta ba ni da shi muka kwanta saman gadon a tare, aiko bachin da be yi ba kenan sai kusan daya na dare, ni kam tun ina jin hannunsa na kai sako a jikina har bachi yai gaba da ni.
Ko da na farka sai ganina nai ni kadai a akan gadon ya lullube ni da Bedsheet shi kuma yana saman kujerar zaune yana tasbihi da yar carbin nan da ake makalawa a hannu. Saurin zabura nai mike zaune sai ya sakar min murmushi.
“Good morning”
Sauka nai saman gadon ya nuna min bandaki na shiga, na juya kan fanfon ya na ji zafi dayan bangaren kuma sanyi, sai da na kira shi ya zo da kansa ya hada min sanyi da zafi sannan nai wanka na fito na sallah a kan carpet din dana gani a gurin, ban maida under Wears dina ba domin sun lalace sai na saka abayar kawai nai sallah.
“Me kike son ki ci?”
“Duk abunda zaka ci”
“Ni ke kin ishe ni ai ba sai na ci wani abu ba”
Na yi kasa da kaina sai yai murmushi ya miko min hannunsa.
“Fada min mana sai na saka miki order”
“Zan samu irin abincin jiya?”
“Uhmmmm amman ba ki tunanin cin wani abun dabam, ai kin ga nigeria kika baro, ya kamata ace kin dandana abincin su na nan, da safe ma rasa nai mi zance a baki shiyasa nace su kawo miki burger da snacks, da rana kuma nai miki order irin naki”
Na zauna saman kafafuwansa kamar yadda ya bukata sannan yasa hannayensa na zagaye wuyansa da su.
“Ashe ana samun abincin nigeria a nan”
“Eh amman akwai tsada sosai”
“Zo muje wani restaurant din mu ci abinci a can”
Ya fada yana wasa da yatsun hannuna.
“Za su bari ka fita?”
“Eh mana kayan gida zan saka sai mu tafi”
Haka kuwa akai ya saka tufafinsa wando da riga ya dora rigar sanyi sama nima ya saka min tawa sannan ya rika hannuna muka fita tare, taxi muka shiga shi ya fadi inda zamu je mai taxin na sauke mu ya ciro kudin kasar ya mika masa sannan ya maida wallet dinsa muka nufi wata hotel wacce ba tai girman wacce muka sauka da farko ba. Sai da ya biya komai ya nuna id dinsa sannan suka ba mu makullin daki, wannan dakin be yi girma da haduwar wacan dakin ba, a nan ya kira wata number da hausa ma naji yana magana da matar sannan ya fada mata ta kawo mana tuwo da miyar taushe zai aiko mata da address din inda yake ta waya sannan ya bukaci ta sake kaiwa a inda ta kai jiya, number dakin daya fada ne yasa na gane Hajiya za a kaiwa.
Sai da ya gama tashi wayar sannan na saka number Mama na kirata muka gaisa har take shaida min a can yanzu karfe uku da rabi ne na asuba sabanin nan da yanzu tafiyar ta waye ma. Hakan yasa nace karta tashi kowa ta bari idan rana ta yi sai na kira ta mu gaisa da su Namra, da kansa ya bukaci na bashi ya gaisa da Mama tai masa ya jiki sannan sukai sallama.
Sai da muka ci abincin muka koshi sai labari ya canja, ashe a cin abincin kadai muka zo har da daukar wani sabon karatu mai darasi mabanbanta, tun yana yi ina hanawa har na gano da gaske yake a dole kyale shi da abunda yake halalinsa, ko wace kusurwa ta jikina sai da Ahmad ya isar mata da sako, ko wane bangare na jiki inda jini da jijiya ke aiki sai da yasan da zaman Ahmad a wannan safiyar, ba ma kamar bakina da kirji domin numshina har wani nisan zango yake ya dawo, at first nima na mori abun kuma na taimaka masa yadda ya dace domin ni kaina nayi marmarin rayuwar, kamin mai aiko sakon ya iso da kansa.
Waya aike ki? Miyasa kika yi? Waya ce ki aminta tun yanzu? Shine abunda nai ta mamaitawa akaina, kusan ko a lokacin da nake budurwa ba ji azabar da naji a yau ba, wata kila saboda abunda na sha ne ko kuma saboda na hadu da Gwarzo namiji ne, wanda ya dade be hadu da abunda ko wane lafiyayen namiji yake muradi ba kamar yadda ya fada min a cikin abunda ba zan iya jiransa da yana maye ba ko kuma bachi balle na ce mafarki, a zahirin yai ta sakarmin wasu kalaman da sun fi karfin hankalina da tunani balle har na haddace su, da gasken gasken hawaye na ke da idanuwa na azaba, kamar an saka wuka an yanke gurin haka naji, wani zugi na tashin hankali ke fitar min har kasan kafafuwana, jinin da ya zubar min har tsoro na ji a zatona wani abu na gurin ne ya samu matsala babu abunda na tuno sai maganar Hajara cewar na shirya dan sai na fadi wanda ya aike ni lallai kuwa yau zan fada. Unkura nai na tashi amman na kasa sai naji kamar an zare min lakka a jiki.
“Sannu”
Ya fada yana shafa fuskata kamin ya sumbace ni, sai kuma yanjo ni jikinsa ya rumgume, saukar hawayensa na ji a cikin gashin kaina hakan yasa na dago da sauri na kalleshi sai ga fuskarsa da murmushi idonsa a lumshe sai wani abu yake da baki kamar wanda ya ci yaji. Maida kaina nai jikinsa na kwantarda kaina.
“Da gaske ke bazarawa ce Lims? Da gaske ke kika haifi su Namra? Ko cs akai miki aka cire su? No wait da gaske kamin ni akwai namijin da yai mu'alama da ke?”
Na yi shiru na lafe a kirjinsa kamar ba ni. Sai ya soma shafa bayana.
“You're beyond my expectations, ban san abunda zan fada miki ba ban san kalmomin da zan hada na furta miki ki gansu ba, amman lims when i say kin hadu ina nufin haduwa makura iyakar kurewa, i just can't believe kin taba aure Wallahi balle ace kin haihu, ke din ta musamman ce”
Ya fada kissing my hand, sannan ya dago ni daga kirjinsa ya kurawa fuskata ido sai kuma ya sake rumgume ni sosai yana sauke ajiyar zuciya.
“Idan zan yi ma Allah godiya sai na rasa da wace kalmar zan yi amfani, ta ina zan fara gode masa? Al-hamdulillah thumma Al-hamdulillah”
Ya furta yana kara lullube min jikina da Bedsheet din da muke rufe ni da shi.
“Ya kamata mu koma asibiti kar Hajiya ta zo bata same mu ba”
“A a sai mun gaji tukuna”
Ya fada yana kara rumgume sai kokarin komawa ruwa yake da sauri na bar jikina ina jin kamar zan fashe da kuka.
“Mum gaji da Wallahi”
“Kin gaji dai ke”
Ya fada with smile on his face, sannan ya sauka saman gadon ya nufi bandaki.
“Bari na ga kan toilet din na hada miki ruwa”
Yana rumgume da ni muka shiga dakinsa da aka tanadar masa, gadon asibitin ba daya ba ne da iirin namu na naija kirarsa da fadinsa ba daya ba ne, komai an tanada a adakin sai wani dumi kake ji gwanin dadi kamar ba a asibiti ba, da kansa ya zaunar da ni saman gadon sannan ya zauna yaja ni zuwa jikinsa ya rumgume can kuma ya ji kamar rumgumar bata masa ba sai ya kai hannu ya cire rigar sanyin da ke jikina.
“Tun dazun kina nan cikin raina sai mamarinki nake”
Ya fada yana sauke min numshinsa a fuska, ni kuma na lumshe ido ina sauraren sakwannin da yake aika min, da na ji abun na kokarin wuce gona da iri ne yasa na tashi tsaye.
“Ina ganin ya kamata ka kwanta saboda na huta”
Kallona yai da wasu rikitaccin idonsa sai nai saurim kawarda fuskarta na zauna saman kujerar da ke kusa da gadon.
“Ke yanzu na miki kama da wanda zai kwanta yai bachi? Taso mu kwanta”
Ya taso ya janyo hannuna, duk yadda na so na ki kwana a saman gadon hakan be samu ba, domin ba aminta ba ni da shi muka kwanta saman gadon a tare, aiko bachin da be yi ba kenan sai kusan daya na dare, ni kam tun ina jin hannunsa na kai sako a jikina har bachi yai gaba da ni.
Ko da na farka sai ganina nai ni kadai a akan gadon ya lullube ni da Bedsheet shi kuma yana saman kujerar zaune yana tasbihi da yar carbin nan da ake makalawa a hannu. Saurin zabura nai mike zaune sai ya sakar min murmushi.
“Good morning”
Sauka nai saman gadon ya nuna min bandaki na shiga, na juya kan fanfon ya na ji zafi dayan bangaren kuma sanyi, sai da na kira shi ya zo da kansa ya hada min sanyi da zafi sannan nai wanka na fito na sallah a kan carpet din dana gani a gurin, ban maida under Wears dina ba domin sun lalace sai na saka abayar kawai nai sallah.
“Me kike son ki ci?”
“Duk abunda zaka ci”
“Ni ke kin ishe ni ai ba sai na ci wani abu ba”
Na yi kasa da kaina sai yai murmushi ya miko min hannunsa.
“Fada min mana sai na saka miki order”
“Zan samu irin abincin jiya?”
“Uhmmmm amman ba ki tunanin cin wani abun dabam, ai kin ga nigeria kika baro, ya kamata ace kin dandana abincin su na nan, da safe ma rasa nai mi zance a baki shiyasa nace su kawo miki burger da snacks, da rana kuma nai miki order irin naki”
Na zauna saman kafafuwansa kamar yadda ya bukata sannan yasa hannayensa na zagaye wuyansa da su.
“Ashe ana samun abincin nigeria a nan”
“Eh amman akwai tsada sosai”
“Zo muje wani restaurant din mu ci abinci a can”
Ya fada yana wasa da yatsun hannuna.
“Za su bari ka fita?”
“Eh mana kayan gida zan saka sai mu tafi”
Haka kuwa akai ya saka tufafinsa wando da riga ya dora rigar sanyi sama nima ya saka min tawa sannan ya rika hannuna muka fita tare, taxi muka shiga shi ya fadi inda zamu je mai taxin na sauke mu ya ciro kudin kasar ya mika masa sannan ya maida wallet dinsa muka nufi wata hotel wacce ba tai girman wacce muka sauka da farko ba. Sai da ya biya komai ya nuna id dinsa sannan suka ba mu makullin daki, wannan dakin be yi girma da haduwar wacan dakin ba, a nan ya kira wata number da hausa ma naji yana magana da matar sannan ya fada mata ta kawo mana tuwo da miyar taushe zai aiko mata da address din inda yake ta waya sannan ya bukaci ta sake kaiwa a inda ta kai jiya, number dakin daya fada ne yasa na gane Hajiya za a kaiwa.
Sai da ya gama tashi wayar sannan na saka number Mama na kirata muka gaisa har take shaida min a can yanzu karfe uku da rabi ne na asuba sabanin nan da yanzu tafiyar ta waye ma. Hakan yasa nace karta tashi kowa ta bari idan rana ta yi sai na kira ta mu gaisa da su Namra, da kansa ya bukaci na bashi ya gaisa da Mama tai masa ya jiki sannan sukai sallama.
Sai da muka ci abincin muka koshi sai labari ya canja, ashe a cin abincin kadai muka zo har da daukar wani sabon karatu mai darasi mabanbanta, tun yana yi ina hanawa har na gano da gaske yake a dole kyale shi da abunda yake halalinsa, ko wace kusurwa ta jikina sai da Ahmad ya isar mata da sako, ko wane bangare na jiki inda jini da jijiya ke aiki sai da yasan da zaman Ahmad a wannan safiyar, ba ma kamar bakina da kirji domin numshina har wani nisan zango yake ya dawo, at first nima na mori abun kuma na taimaka masa yadda ya dace domin ni kaina nayi marmarin rayuwar, kamin mai aiko sakon ya iso da kansa.
Waya aike ki? Miyasa kika yi? Waya ce ki aminta tun yanzu? Shine abunda nai ta mamaitawa akaina, kusan ko a lokacin da nake budurwa ba ji azabar da naji a yau ba, wata kila saboda abunda na sha ne ko kuma saboda na hadu da Gwarzo namiji ne, wanda ya dade be hadu da abunda ko wane lafiyayen namiji yake muradi ba kamar yadda ya fada min a cikin abunda ba zan iya jiransa da yana maye ba ko kuma bachi balle na ce mafarki, a zahirin yai ta sakarmin wasu kalaman da sun fi karfin hankalina da tunani balle har na haddace su, da gasken gasken hawaye na ke da idanuwa na azaba, kamar an saka wuka an yanke gurin haka naji, wani zugi na tashin hankali ke fitar min har kasan kafafuwana, jinin da ya zubar min har tsoro na ji a zatona wani abu na gurin ne ya samu matsala babu abunda na tuno sai maganar Hajara cewar na shirya dan sai na fadi wanda ya aike ni lallai kuwa yau zan fada. Unkura nai na tashi amman na kasa sai naji kamar an zare min lakka a jiki.
“Sannu”
Ya fada yana shafa fuskata kamin ya sumbace ni, sai kuma yanjo ni jikinsa ya rumgume, saukar hawayensa na ji a cikin gashin kaina hakan yasa na dago da sauri na kalleshi sai ga fuskarsa da murmushi idonsa a lumshe sai wani abu yake da baki kamar wanda ya ci yaji. Maida kaina nai jikinsa na kwantarda kaina.
“Da gaske ke bazarawa ce Lims? Da gaske ke kika haifi su Namra? Ko cs akai miki aka cire su? No wait da gaske kamin ni akwai namijin da yai mu'alama da ke?”
Na yi shiru na lafe a kirjinsa kamar ba ni. Sai ya soma shafa bayana.
“You're beyond my expectations, ban san abunda zan fada miki ba ban san kalmomin da zan hada na furta miki ki gansu ba, amman lims when i say kin hadu ina nufin haduwa makura iyakar kurewa, i just can't believe kin taba aure Wallahi balle ace kin haihu, ke din ta musamman ce”
Ya fada kissing my hand, sannan ya dago ni daga kirjinsa ya kurawa fuskata ido sai kuma ya sake rumgume ni sosai yana sauke ajiyar zuciya.
“Idan zan yi ma Allah godiya sai na rasa da wace kalmar zan yi amfani, ta ina zan fara gode masa? Al-hamdulillah thumma Al-hamdulillah”
Ya furta yana kara lullube min jikina da Bedsheet din da muke rufe ni da shi.
“Ya kamata mu koma asibiti kar Hajiya ta zo bata same mu ba”
“A a sai mun gaji tukuna”
Ya fada yana kara rumgume sai kokarin komawa ruwa yake da sauri na bar jikina ina jin kamar zan fashe da kuka.
“Mum gaji da Wallahi”
“Kin gaji dai ke”
Ya fada with smile on his face, sannan ya sauka saman gadon ya nufi bandaki.
“Bari na ga kan toilet din na hada miki ruwa”