Sashe 83
Uncle Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Kuka Jalilerh ta sakar masa tana Æ™ara maÆ™ale masa,lumshe idanunsa yay yana jikin kukanta har cikin tsakiyar kansa,jin yay mata shiru yasa ta É—ago kanta idanu suka haÉ—a baki ta turo gaba tare dasa hannunta ta É—an dakesa a tsakiyar Æ™irjinsa,yana É—an sakin murmushi yace "Auchhhi" kwaÉ“e baki tayi tace "bakai ne ba" waro idanunsa yayi yace "da nayi me?" Ganin kallon daya kewa Æ™irjinta yasa tayi saurin manna Æ™irjinta da nasa tana jin wata kunyarsa na kamata tace "shine ka tafi ka barni ko?" TaÉ“e baki yayi yace "ashe daman ana damuwa da wanda ba'a so?" Da sauri ta kallesa kafin ta saÆ™alo wuyansa da hannayenta ta sakar mata lallausan murmushi kafin ta sanya bakinta cikin nasa ta shiga bashi wani lafiyayyan murmushi, lumshewa idanunsa yana yadda tsigar jikinsa take tashi yanayinsa na sauya sam bai son wani abun da zai sanya ya Æ™ara raÉ“ar jikinta,domin yasan idan har yace zai Æ™ara shigarta tabbas za'a samu matsala,amma yaga ita kamar bata san halin da yake ciki ba sai wani birkitasa take,jinin abinda take masa yay saurin zare bakinsa daga cikin nata yana sauke ajjiyar zuciya tare da fesar da wani zazzafan numfashi daga cikin bakinsa, kwaÉ“e fuska tayi kafin ta kama hannunsa ta É—ura a tsatin zuciyarta hakan yay dai-dai kuma da saman Brest É—inta cikin wata sassan yar muryar tace "Uncle tayaya kake tunanin zan gujeka? Bayan kullum kai ne a raina bana samun cikakken bacci idan na tuna cewa baby ce zata sameka bani ba sai naji zuciyata ta karye,bacci ya É—aukewa idanuna, wallahi Uncle ban san mene so ba sai a kanka,har takai ko ganinka nayi ko muryarka naji sai zuciyata ta buga, kullum cikin kuka nake, tsanar kai na ta kamani mene yasa zai sanya zuciyata za tasu abinda yafi Æ™arfinta? Ka fini Æ™yau,ilimi both sides arabi da boko, ka fini komai na rayuwa hakan yasa naji cewa kafi Æ™arfina dole na samawa zuciyata hqrin rashinka,ina addu'ar taka koyar dani ta neman zaÉ“in Ubangiji akan Allah ya zaÉ“a mini miji na gari wanda zai soni kuma ya Æ™auna ce ni,wanda zai zama bango a gareni wanda zai zama inuwata,wanda zai zama garkuwa ta,amma kasan mene?" Idanunsa a kanta kamar wani tsoka a hankali kuma ya girgiza mata kansa, murmushi tayi tana zare masa babbar rigar jikinsa tare da hular ta ajjiye saman bed tace "Idan na tambayi zuciyata wata ke so kullum sunanka take kira, UNCLE NE ya taimaki rayuwar ki a lokacin da akaso kasheki, UNCLE NE ya baki gata ya zama uba a gareki, UNCLE NE na ya baki rabun lahira wanda ba kowa zai iya haka ba" idanunsa da sukai jaa ta kalla tare da jan gemunsa tace "the you know what? You're my wife my favorite kai ne komai nawa idan nai kuka kai ne idan farin ciki kane, INA SONKA UNCLE, I LOVE YOU UNCLE, انا Ø§ØØ¨Ùƒ اوكل ,JE T'AIME UNCLE, MUJHE TUMSE PYAAR HAI UNCLE, you're the rest of my life kai nake kaji naji daÉ—i kai nake gani na samu nutsuwa a jikinka za Æ™wanta nai kuka sbd nafi samun nutsuwa a tare da kai,my heart only loving you you're the one i prayed for,your absence is like curse,if you go away I'll die, sweetheart i swear on you, every time I see you my eyes wet with tears,my heart.... Addicted to you!! Don't ever...betray me! I am used to you it's not my fault, without you... it's impossible to life.." bai san Lokacin daya matse best É—inta dake hannunsa ba, Æ´ar Æ™ara ta saki tana jaa baya tare dayi masa dry da sauri yasa Æ™afa ya taÉ—ota ihu tasa zata faÉ—i yay saurin zubewa a Æ™asan carpet ta faÉ—a jikinsa gaba É—aya sukai baya suka Æ™wanta a saman carpet É—in, kwallon ta kawai yake yama rasa mene zai mata kawai saiya rungome ta ya fashe da kuka,ganin babban mutum wanda a haife zai iya haifar kamarta da yayi auran wuri yana kuka kuma mijinta sai kawai itama ta fashe da kuka tana Æ™anÆ™amesa, Æ™asa cewa komai yay sai kanta daya shiga shafawa tare da bubbuga bayanta, muryarsa na rawa yace "shiiiiiit Wify is a enough" kwaÉ“e fuska tayi tana manna masa lips É—inta a Æ™irjinsa tace "to bakai bane" É—an murmushi yay yace "naji nai laifi am sorry kinji?" Kaita É—aga masa kana shi kuma ya miÆ™e da ita a jikinsa kai tsaye ya nufi bathroom ya sakar masu shower tana jikinsa sai dry take masa ganin duk yadda yake maÆ™ale mata,bayan sun gama wankan ya É—aura alwala tare da sanya towel a waist É—insa ita kuma yasa hannu ya É—auke ta akan stoll ya ajjiyeta sai da ya fara shiryawa ya sanya farar jallabiya kana ya fara shiryata wasu fararan kaya masu Æ™yau ya É—aukar mata a cikin kayanta,bayan ya gama shiryata ya kalleta yace "wait" kaita É—aga masa ya juya zai tafi wajan Daddumar daya shimfiÉ—a tayi sauri riÆ™esa tare da rungome sa ta fara shafa sumar Æ™irjinsa da sauri ya lumshe idanunsa a muryrsa na rawa yace "kiwa Allah kada ki karyan alwala" dry tayi tana Æ™ara Æ™asa da hannunta zuwa wajan wandonsa da sauri ya cireta a jikinsa yana baya dry yace "nidai ki taimaka nai sallar lafiya wlh kin kusa rusan alwala ta" biyosa tayi tana cire rigar jikinta tace "ai saina rama guduwar da kayi min" da sauri ya É—auke ta cak ya kwantar da ita da sauri kuma ya fice daga É—akin,dry tai masa tare da rungome pillow tana sauke numfashi,kafin ya dawo tayi bacci wani lafiyayyan murmushi ya sauke kana ya zare kayan jikinsa ya fesa parfume mai Æ™amshi tare da fesar mouth freshner,hasken É—akin ta kashe Sannan ya kwanta kusa da ita yana zare kayan jikinta sai da yay mata naked kana ya rungome ta ya sauke numfashi,yasan daya taÉ“a wani abu na jikinta to dole ya buÆ™aci tarayya da ita badan ya so ba ya lumshe idanunsa yana shafa cikinta yana addu'ar Ubangiji yasa a da ransu na farko ya cilla Æ™wansa cikin mahaifarta,a haka bacci yay gaba da shi.