Sashe 71
Uncle Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Nimcyluv* 08119237616 7/22/21, 8:02 AM - Buhainat: UCL NE _100-101_ Kafin ta Æ™arasa inda Jalal yake tsaye ta yanke jiki ta faÉ—i kanta ya bugo da jikin bango,dake bata hayyacinta yasa ta Æ™ara zabura ta miÆ™e tsaye suna nan still a gabanta sun kasa koda Æ™waƙƙwaran mutsi,ganin da gaske downstairs take niyyar yi yasa Abbou faÉ—in "Muhammad do something,kamar bata hayyacinta"bayanta Jalal yabi lokacin harta kai ga sauka dwonstrais tana Æ™oÆ™arin fiyewa daga cikin gidan,da sauri cikin gudu² ya mara mata baya,tana Æ™oÆ™arin ficewa yay saurin saka Æ™afa ya taÉ—eta tayi baya zata faÉ—i yaya saurin tareta ta faÉ—a jikinsa, Murmushi kawai yay lokacin da yaga ta zabura zata Æ™wace daga jikinsa, kokawa suka shigayi da ita ganin da gaske tana Æ™oÆ™arin fin karfinsa yasa saka hannu ya É—agata cak, dai-dai lokacin Abbou ya sakko, Aryan da Irfan suka fito daga part É—insu,da sauri su Mameey suka fito,gaba É—aya suka tsaya a parlour'n suna kallon ikon Allah, Abbou ne yace "Muhammad take her into your room"babu musu yay part É—insa da ita zuciyarsa babu daÉ—i,da ido kawai Aryan yabi Jalal dashi yana haÉ—iye wani abu mai zafi a maÆ™oshinsa, Mameey ce tace "Abbou Jalal wai abunne ya dawo ko me?"girgiza kai kawai yay kafin yace "haka muka ganta muma"ya faÉ—i hakan yana miÆ™awa twins hannu da gudu suka tawo wajansa sbd daman shi suke kallo, É—aukan Husainerh yay kana ya riÆ™e hannun Hassanerh, Mameey tace "Allah ya Æ™yauta,amma dai aÆ™wai matsala yarinya Æ™arama su sata gaba"bai ce komai ya nufi upstairs É—auke dasu Husainerh, Aryan ficewa yay daga gidan,shi kuma Irfan ya nufi upstairs, Mameey ce tace "ina zaka?"yace "Mameey ba wani abu zan ba,baby zan duba"haÉ—e fuskarta tayi tace "to ba zaka ba"kafin yay magana Anty Sajida tace "huce kaje a binka"juyawa yay cikin sauri ya nufi upstairs, Mameey tace "haba Anty yafa huce shiga part É—in en matan nan,yanzu ai baki san yaya suke ba,idan suna naked fa?"Murmushi Firdausi tayi tace "Allah ya kiyaye"yana shiga part É—in ya samu Ikram ita É—aya zaune saman bed, ganinsa yasa tayi saurin É—aukan hijab ta saka, Murmushi yay mata kafin yace "meye kike É“oyewa kuma?"É“ata fuska tai tace "why ka shigo without our permission?" Yace "sbd nasan aÆ™wai ajjiyeta a nan É—in,ko ba haka bane?"shiru tai masa Æ™ara sawa yay wajanta yace "mene ya samu wayarki?na kira but u did pick my call" juyawa idanunta tai tace "ohh ya rabb,wlh tana vibration ne" yace "ok zan kira anjima" tace "to"juyawa yay sai kuma ya kalleta yaga shi take kallo yace "i luv u" kanta a Æ™asa tace "luv u too" yace "sure?" Tace "yeah" fita yay tabisa da kallo,yana fita baby ta fito daga bathroom tana sauke numfashi,dry Ikram tai tace "kedai badai tsoro ba"dry itama tayi tace "haba sister aljanu fa?" JALAL na shiga part É—insa kai tsaye ya nufi bedroom É—insa yana shiga ya sauketa akan bed kana shima ya zauna,bayan ya gama kallonta ya sauke numfashi yace "Jalileeee..rhhh"shiru tai masa tai lamo jikinsa tana zazzare ido, É—an yatsarsa yasa ya taÉ“a tsakiyar goshinta, Æ™ara ta saki tare da fashewa da kuka,cikin wata murya tace "wayyo idona"cije lips yay kafin ya fesar da iska daga bakinsa yace "ido a goshi? weldone mene ya dawo ko?" Æata fuska tayi tace "ina ruwanka?" Girgiza kai Jalal yay kafin yace "babu fa,matsala ta É—aya daku da kuka rasa jikinwa zaku shiga sai nata"dry tai sosai kafin suce "meye haÉ—in ka da ita?" Shima yay Murmushi yace "niwai?" Sukace "eh fa"zama ya gyara yace "ita É—in rayuwar Muhammad Jalal Kabeer bobo ce" shiru sukai kafin suce "sonta kake kenan?" Æata fuska yay kana yace "yeah? what's your problem?" Girgiza kai Jalilerh tai tamkar ita take magana tace "a'a!baka sonta tunda har zaka iya zuba ido wani ya AURETA bakai ba,bayan kuma kana da iko da ita,ita É—in mallakinka ce"shiru yay masu bai ce komai,chan kuma yaga ta zabura tace "gida zani ka rabu dani,ka sakeni wajan Ammina zani bana son zama daku na gaji,gida zani" with soo much surprised Jalal yace "alright,zaki gida soon kuma at this week,amma ku fara sakinta" sukace "to kayi mana al'Æ™awarin zaka kawota cikin satin nan?" Yace "Nima kuyi min alkawarin kun bar jikinta har abada?" Shiru sukai chan kuma sukace "a ranar daka mai data a ranar zamu rabu da ita" yace "sure?" Suka ce yace "yeah" idanunsa a lumshe yaji tai hamma tare dayin miÆ™a sai kuma jikinta ya saiki tai luff jikinsa tana sauke numfashi a hankali, gajiyayyun idanunsa ya sauke a kanta lokaci É—aya yaji wani mugun tausayinta ya kamashi,kasa tashi yay kamar yadda ya kasa janyeta daga jikinsa,yana nan zaune harta farka daga baccin wahalar daya É—auke ta,hamma tayi tare da buÉ—e baki ta shiga karanto addu'ar tashi daga bacci,jin laushi ga kuma wani sihirtaccen Æ™amshi da yake ratsa cikin hancinta yasa ta Æ™ara tura fuskarta cikin Æ™irjinsa ha tare da tasan ko mene ba, still idanunsa a kanta while hannunsa na cikin sumar kanta Murya can Æ™asa yace "Takwaraaaa" ware idanunta tayi tare da juyasu kafin ta É—aga Æ™wayar idanunta a hankali ta sauke ganinta a kan bobo,da sauri ta miÆ™e daga jikinsa sai kallonsa take,a zuciyarta tana mmkin yadda akai tazo É—akinsa, bakinta na rawa jikinta ma vibration tace "Uncle"gira ya É—aga mata kafin yace "meye kikazo yi É—aki na da har kike min bacci?"kwaÉ“e fuska tai kamar zatai kuka tace "ayya!wlh nifa ban san yaya akai ba" bai kulata ba ya miÆ™e tsaye kana ya mai alama data miÆ™e tsaye,tashi tayi yazo dai-dai kusa da ita, fuskarsa a haÉ—e ya jawota jikinsa tare da rungome ta, ajjiyar zuciya duka suka saki,kafin ya É—ura bakinsa saman kunanta ya shiga karanta Ayatullah KURSIYO,luff tayi jikinsa tana sauke numfashi tana jin yadda karatun nasa ke ratsa ta,a hankali kuma ya zura hannunsa ta bayanta, Æ™ara shigewa jikinsa tayi sbd saukar hannunsa da taji a saman fresh skin É—inta,a hankali kuma yay sama da hannunsa harya sauke a jikin brezia ta data buÉ—e,kama duka side É—in yay ya shiga haÉ—e maÉ“alllan,jin booms É—inta sun matse yasa ta fahimci ta brezia a buÉ—e take,sai lokacin ta tuna tana fitowa daga bathroom bayan ta shirya sai ta manta bata rufe brezia bar,wajan Ikram ta nufi ganin baby ba wani amsa mata take yanzu ba,taje daniyyar a gyara mata daga nan bata Æ™ara fahimtar komai ba,sai yanzu data farka da ganta da a É—akinsa, hannunsa ya zame bayan ya gyara mata kana ya cire a jikinsa ya fara kallonta, idanunsa ya É—auke daga gare ta kafin ya ce "wait a moment" yana faÉ—in hakan ya fita, a main parlour ya samu Mama da Asabe sai kuma Firdausi da twins,ya na zuwa baby na sakkowa daga upstairs,zama yay idanunsa a kan Mama wacce take ta raba idanu tana jiran taga daga ina Jalilerh zata fito,bayan ya zauna ya ce "ina yininku" Murmushi Firdausi tayi tace "yamai jiki?" Idanunsa akan baby yace "she's fine" kana ya cewa baby "jeki kawo min hijab É—in ta" tsaye tayi kamar ba taji mene yace ba sai kuma ta juya ta nufi upstairs, Mama tai salati tare da tafa hannu ta ce "kai dai Jalalu ka banu,yanzo kana ganin Æ™awar tawa kaÆ™i gaisheta sbd mugun abu ko me? a'a mugun abu mana,banda haka gaisuwa ta fatar baki ta gagara?nidai wannan muÆ™amin mugun abu kawai ya Æ™ara maka da kuma nuÆ™ufarci,wlh nidai babu ruwana dole na faÉ—a maka gsky"yana jinta baiko kulata ba, idanunsa a rufe har baby ta dawo karÉ“ar hijab É—in yay tare da miÆ™ewa,gaba yay baby ta bisa a baya,kai tsaye bedroom É—insa ya shiga yana tsaye inda ya barta yana zuwa ya zura mata hijab É—in, kallon yadda take lumshe idanunta da kuma yadda numfashinta yake fita da zafi yasa ya dafa saman kanta da sauri ya cire sbd a zababban zafin da yaji, hannunta ya kama har zuwa parlour a zaune suka samu Nihila itama idanunta a kansu musamman ganin yadda bobo ya riÆ™e mata hannu, É—auke idanunta tayi,da sauri Jalilerh ta Æ™wace hannunta tana kwallon bobo kamar zatai kuka, gyara tsaiwarsa yay yace "jira nai maki allura" da sauri hadda gudu tai waje jikinta yana tsuma,waje ya nema ya zauna tare da É—aukan remote ya kunna cenema, ganin baiko kalli inda take ba bare ta saka ran zai kulata yasa ta fashe da kuka tana jin wani irin a ranta,jiyowa yay ya zuba mata idanu shi har ransa mmkin yadda kuka baiwa mata wahala yake,yanzu suke lfy yanzu zaka gansu suna kuka, É—auke idanunsa yana ci gaba da kallon series É—in Begusarai wanda zee world suke haskawa lokacin,sai da tayi mai isar ta sannan ta shiru miÆ™ewa tai zata fita muryarsa yana faÉ—in "Zo nan" tsayawa tai sai kuma ta Æ™arasa inda yake zauy,zama tayi a saman kujerar da yake, idanunsa akan kallon yace "mene?" Turo baki tai kafin tace "bakai ka daina kulani ba" taÉ“e baki yay kafin yace "haba?"sosai mgnarsa ta bata haushi amma ta daure tace "ehmn,gashi yanzu ma ko inda nake baka kalla,ka nunawa Jalilerh ta fini a wajanku, bayan kuma kasan ni zaka au...,"kasa Æ™arasawa tai sbd kallon da yake mata, Murmushi yay yace "nasan ni zan aureki right?"kasa bashi amsa tayi,shi kuma ya juyawa gaba É—aya yana kallonta kafin ya sanya hannunsa ya É—ago haÉ“arta yace "look at me"kallonsa tai kamar yadda yace shi kuma ya É—ura da faÉ—in "da ke da ita kuna da bambanci,tunda nake da ita bata taÉ“a shigowa part É—ina ba tare dana bata izini ba,bata taÉ“a zama kujerar da nake zaune akai ba, anytime a Æ™asan Æ™afafuwana take zama,bata taÉ“a yimin complain a kanki ba,sai gashi ke kinyi yanzu abinda nakeso dake bana son irin wannan shirmen,idan ma kishi kike da ita is better for you ki daina,ita babu komai a ranta tana min kallon wani jigo nata ko damuwa ce da ita idan bani da faÉ—awa ba zata iya gaya wa kowa ba,dake da ita duk É—aya kuke a wajena ke jini nace ita kuma rayuwata ce kinga babu bambanci ko?" Tunda ya fara magana dake kallonsa kamar wacce bata gane me yake faÉ—a ba,kasa cewa komai tayi sai saukar muryrsa da taji yana faÉ—in "tashi kije" miÆ™ewa tai tare da fashewa da kuka yana jin zuciyarta kamar zata fito,ita dai bata san mene hakan ba,amma