← Book details Uncle Ne Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 29 OF 87

Sashe 29

Uncle Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Wata dry Lamir yyi kafin yace "duk wanda yaci tuwo damu ai miya yasha,wannan yarinyar ita zata wargatsa masa dukkan wani shirinsa,ita zata sanya baƙin ciki a zcyarsa,ita zata sanya masa hawan jini,ita zatai siya wargatsa ɗan ƙaramin farin cikin da yake dashi, tabbas wannan yarinyar zata zame masa masifa a cikin rayuwarsa,ita zata sanya yyi baƙin jini a idanun jama'ar ibadan da kewayanta" gaba ɗaya wajan suka ɗauki ihu tare da tafa hannu,kallon wani yyi yace "ɗaureta" riga ta riƙe masa jikinta ya ɗauki rawa a tsorace tace "Kaiji wajan Uncle ɗina,mai dani gida" kallonta yayi yace "haba shalele yanzu zaki koma gida wani aiki zakimin baki son ki taimaki ɗan uwan Uncle ɗinki?" Cikin kuka tace "am scared,ina tsoran mutanan" taɓe baki yyi kafin ya juya yace "ba'a bin da za suyi maki yanzu zan dawo"yana faɗin hakan ya fice daga cikin kangon,cikin motarsa ya shige tare zama ya kyakkyata dry kafin yace "Muhammad Jalal bobo ka gama yawo" yana fita wani yazo yaja hannunta tare ɗura ta a saman wata kujera, hannunta ya kama tare da ɗaurewa da wata igiya sai kuka take tana kiran sunan Uncle,sai da suka ɗaure ta ciff hannu ta ƙafa,kafin ya kalli wani yace "ko kawo jinin" da sauri ya miƙo wani jini a cikin wata ƴar ƙaramar roba,wandon jikinta suka saka reza suka yayyaga har saida cinyoyinta suka fito,duk inda jikinta ya bai yana a jikin wandon suka bi wajan suka shafa jinin,kafin su ɗauki jinin suka shafa a gefen bakinta zuwa hancinta,suna gamawa wani ya ɗauko cocaine a cikin wata leda ya nufi hancinta,cikin kuka tace "kubarni Please banson, Uncle where are you" dry mutumin yyi yace "kina son zuwa wajan Uncle?" da sauri ta ɗaga masa kai murmushi yyi yace "good gril duk abinda na faɗa maki ki faɗa,kuma ai Uncle ɗinki yace muyi maki hakan" cikin rashin fahimta tace "Uncle bazai ɗaureni ba,ka sakeni ku gyaleni,ohhhh Jesus"dry yyi yace "daman sai dai kice Jesus ɗin,mutumin dake neman taimako ai sunan Allah zai kira bana bawansa ba" yana faɗin hakan ya danna mata gusar cocaine ɗin a cikin hancinta,saurin runtsa idanunta tayi sbd wata azaba da taji a cikin hancinta kafin a hankali idanunta su fara lumshewa cikin ƙasa da murya ta fara faɗin "Uncle.. Uncle ne..!!" dry yayi yace "kice Uncle ya kawo ki nan,kuma kice Uncle ya cire maki kaya,kice Uncle yyi maki Fyaɗe,kice Uncle ya fasa maki baki" cikin maye da gushe war hankali tace "No!! I can't say it" da ƙarfi yace "say it, I said say it" ya faɗa cikin ɗaga murya,a hankali ta buɗe idanunta wanda yake zubar da hawaye kafin ta ƙara jaa ta rufe tace "i can't,my uncle my everything" hudar ya ƙara ɗaukowa ya danna mata cikin hancinta har sai da numfashin ta ya kusa ɗauke wa, kafin ya ƙara shafa wani jinin a jikin hancinta ya hargitsa gashin kanta yace "ohyaaa speak" idanunta ta buɗe wanda ya rini ya koma jaaa tace "Uncle ne..!" tafi mutumin yyi cikin sauri Hon Faisal Lawan ya kunna camerar tare saita ta a jikinta,cikin ƙasa da Murya inda Muryar sa ba zata fito ba yace "what he did to you?" numfashi ta yana fizga tace "Uncle ne ya kawoni zaimin magani...," Shuru tayi kafin ta ɗura da "ya yagamin kaya da reza ya fasa min baki..," nan ma shuru tayi kafin tace "he raped me" ta ƙare mgnar tana fasa wani gigitaccen kuka "ya waye" idanunta ta buɗe tarrr akan camerar kafin tace "Muhammad Jalal bobo, I hate him I don't want to see him in my life ever, he betraying me,he lying to me, seriously I hate him"ta faɗa tana saka wani sabon kukan, cutting camerar Hon Faisal Lawan yyi kafin yyi wani murmushi yace "Jalal bobo ka gama yawo"

Lamir dake cikin mota ganin su Hon Faisal Lawan sun fito suna dry ya fito daga cikin motar tare ƙara sawa inda suke yace "komai yayi?" Dry sukai tare faɗin "harma da abinda bamu sata faɗa ba ta faɗa" jinjina kai yyi yace kuje a nemi wata a tura masa,sannan ya haɗasa a media,a nan kuma gidan t.v da redio zasu ɗauka,ni bari naje nasan yadda zan mata" mota suka shiga tare da barin wajen shi kuma ya shige ciki, ƙwance ya taddata tana shasshekar kuka,da sauri ya ƙarasa inda take ƙwance yana zuwa yasa hannun ta ɗauke ya nufi cikin mota da ita,ruwa mai sanyin gaske ya ɗauka ya shafa mata a fuska tare da saka ruwan a cikin bakinta tasha sosai,kujerar motar yaja bata ta ƙwanta kafin yyiwa motar reverse tare da yi mata key a guje yabar wajan.

Sai kusan 3 aka kammala zaɓen inda Jalal yake da rinjayen mutane kashi 15 a kashi 20 kafin ya faɗi sakamakon ya nufi wajan motarsa wasu manyan securities suka rufa masa gefensa kuma Jafar da Aryan ne,yana zuwa motar aka buɗe masa back side ɗin ya shiga kafin aja motar a rufe, Jafar ɗaya motar ya shiga shida wasu ƴan majalissu Aryan kuma ya shiga motarsa, securities ɗinma motarsu suka shiga,kai tsaye cewa yyi suyi gidan sbd gaba ɗaya baijin da daɗin jikinsa,ga wata faɗuwar dake damunsa,a haka suka isa gida gaba ɗaya sukai parking a parking space na gidan,suna parking motar su Mummy na dawowa,motar aka buɗe masa ya fito suma securities ɗin suka ja gefe a cikin gidan kowa hannunsa riƙe da bindiga,cikin nutsuwa yake tafiya a tare suka jera shida Mameey da Mummy sai tsiya Mummy take masa zai tsofa babu aure Mameey kuma na tare masa Shidai kawai jinsu yake dan sam bai gane abinda suke faɗa masa.

A parlour suka tarar da Mama tana bacci gaban cike da tarin ƙashoshowan kazar,zama sukai gabaki ɗayansu,shi kuma Jalal ya nufi part ɗinsa,yana zuwa ya sakarwa kansa shower bayan ya gama ya fito parlour'nsa sanye da wata milk ɗin jallabiya mara nauyi,wajan fridge yaje ya ɗauki bottle water mai sanyi ya ɓalle murfinta ya sanya cikin bakinsa gana gama shanye wa ya ajjiye robar tare miƙewa akan duguwar sofar tare da lumshe idanunsa kamar mai nazarin wani abun.

Suna zaune a main parlour mai aikinsu Laure ta ajjiye masu ruwa da lemo da kuma cake suna shirya sallamar da suka ji anyi yasa suka kalli bakin ƙofar Nihila ce ita da Nusaibat suka shigo,kallonsu Mummy tayi tace "daman ba ƙya gidan" zama tayi kusa da Jafar tace "Mummy kinsan weekend ne,na gaji da zaman gidan shine naje wajan Nusy sai kuma bacci ya ɗauke ni" Mameey tace "ina Jalilerh" parlour'n ta kalla tace "ai a nan parlour'n na barta ita da Mama" Mama da tayi ƙuri jin an tambayar Jalilerh tayi saurin faɗin "Mahammada Rasulullah Ni zakiyiwa sharri da ƙarya,Bihila ki fita ina bacci za kice kin barin da ita,Haram sam ƙarya kike ki tuba kibi Allah da za'a shanshana bakinki tabbas da anjin yana wari" tana faɗin hakan ta miƙe ta nufi part ɗinta tana shiga Abbou ya fito yace "ai Mama tace tana bedroom tana bacci naso leƙa wa amma sai banyi hakan ba" Mummy ce ta miƙe tace "ok bari na duba ta"tana shiga taga babu kowa a cikin bedroom ɗin dubawa parlour bathroom tayi nan ma babu kowa,da sauri ta fito tana daga saman upstairs tace "Abbou Jalal bata nan fa har bathroom na duba" da sauri Aryan ya miƙe yace bari na duba part ɗin Mameey Nihila ma miƙewa tayi tace bari na leƙa ko taje wajan Laure,nan suka fara dubawa amma babu Jalilerh babu labarin ta,a tare suka fito hadda Abbou daya duba gues parlour,kallon juna sukai kowa da alamun tambaya a cikin ransa,kafin Mummy ta juya da sauri ta nufi part ɗin Mama,tana tsaye a cikin parlour sai tafa hannu take tace "Lamiru ni ya haɗawa tuggu,na shiga uku yau ina zankai hakkin marainiya Allah ya sani da niyar taimako na bashi ita,ahhh to data zauna da wannan mugwayen mutanan a jikinta ba gwamma an cire mata su kota ido ne ta huta..," sauri shuru tayi sbd buɗe ƙofar da taji anyi Mummy tace "dawa kike magana" tace "to uwata matseni na faɗa" Mummy tace "Ina Jalilerh Abbou Jalal yace kice masa tana ɗaki tana bacci kuma an duba ko ina bata gidan,bayan tare kuke da ita a gidan" kuka Mama tasa tace "ashe kallon mayya kuke min sbd ko mayyaceni tayaya zan cuci marainiyar Allah wacce babu ruwan ta,shikenan dan ina cin arziƙi a gidanku zaku yimin sharri" ta ƙare maganar tana face majina,fita Mummy tayi a ɗakin tana fita Mama tasa key ta rufe ɗakin, ganin ta fito da tashin hankali yasa Aryan saurin faɗi "bari na duba ɗakin yaya" yana faɗin hakan ya nufi part ɗin bobo,yana ƙwance idanunsa a rufe ya ɗura hannunsa a saitin ƙirjinsa dake buga masa yaji an turo ƙofar ɗakin da sauri, baiko mutsa saima ƙara rufe idanunsa yayi Aryan ne yace "yaya Jalilerh bata gida fa" da sauri ya buɗe idanunsa tare miƙewa tsaye yace "what!! Kamarya bata gida" yace "an duba ko ina bata nan Jalilerh missed" bai ƙarasa jin komai ba ya saka bedroom silefers ɗinsa ya nufi parlour yana zuwa yaga kowa a tsaye hadda Mama data ta kuɓe gefe sai raba idanu take kallonsu yyi ciki ɗaga murya yace "Wanne irin abune wannan? Tayaya zakubarta ita da wannan rikitacciyar matar" kuka Mama ta saka tace "daman na sani kallon mahaukaciya kukemin,yau ɗin nan zan barmaku gidanku" cikin ɓacin rai yama manta dawa yake magana yace "kin daɗe baki bar gidanma babu da kika iya gashi nan kin salwantar da yarinyar saiki shirya abinda zaki faɗa a court kuma...," Ba ƙarasa maganar ba yaji an ɗauke sa da mari da sauri yyi ƙasa da kansa, Nihila dake gefensa tana kuka tayi saurin ƙanƙamesa sbd tsoran da taji,cikin ɓacin rai Mummy tace "uwata kake gayawa wannan maganar,uwar data haifan nazo na haife ka zaka maka court Muhammad" kafin wani yyi magana Jafar yace "what!!?" gaba ɗaya suka kallesa lokacin daya sauke waya ya nufi inda remote yake ya kunna t.v kai tsaye b.b.c ya kaita yana kaiwa yaga an rubuta breaking news tashin hankali kenan da sauri Jalal ya ɗaga kansa jin Muryar ta cikin kunansa tana faɗin "Muhammad Jalal bobo he raped me..
Chapter 29 · 0% Book details