Sashe 75
Uncle Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
_Littafi na kuÉ—i ne kada ki karanta baki biya ba please 300 babu yawa 08119237616 chat me up_
Jalilerh dake rakaɓe a bayan Mama zai zaro ido take Musamman da idanunta ya sauka akan Joshua wanda yake tsaye sai raba idanu yake tamkar mai neman wani abu,kamar daga sama sukaji Muryar Papa na faɗin "Barka da dawowa jikanyata,hhhhhhh abin da kike gudu still shi Kika zo kika tarar wonderful" ba ita da aka kira sunanta ba,hatta Jalal sai da hanjin cikinsa ya kaɗa,da sauri kuma ya juya ya nufi inda Jalilerh take tsaye, Jabir kowa mutuwar tsaye yay sbd arba da yay da Jalilerh kasa kuma ɗauke idanunsa yay a kanta, jikinsa banda rawa babu abinda yake,daman tare da suke da ita? Mene yasa basu gaya mai suna tare da wata budurwa ba?shin Jalilerh daya sani ce ko kowa wata ce da ban? Kenan duk tsayin shekarun nan tana tare da wannan bawan Allah? Wannan tambayoyin ya kewa kansa amma ya gagara samun amsa, Jalal na zuwa yau saurin kama hannun Jalilerh ya nufi motar da Abbou ke ciki kafin ya ƙarasa wajan motar yaji an riƙe hannunsa,da sauri ya juya idanu biyu sukai da Joshua,kallan kallo aka shiga aikawa juna,ganin bashi da wani lokaci yasa ya saki hannun Jalal ya nufi inda Jalilerh take tsaye,da sauri tayi bayan bobo ta ƙanƙamesa jikinta duka rawa yake ta shiga faɗin "Uncle shine wanda nake faɗa maka, please Uncle help me dan Allah kada ka bari ya ɗauke ni zuwa zai ya ƙwanta dani"wata shegiyar dry Joshua yay idanunsa ya kaɗa yay jajirrr kamar gauta,bai tsaya jiran wani abu ba ya ƙara nufar inda Jalilerh take,cikin zafin nama Jalal ya dawo da ita gabansa ya sanyata jikinsa ya rungome, idanunsa a kan Joshua cikin harshen turanci yace "never, ƙarya kake kace zaka mallaki jikinta ta huce wannan level,har abada babu kai babu ita,bare har kayi banza tunani a kan mu'amala da ita, jikinta a tsarkake yake ba irin naka da datti yay masa yawa ba" ya faɗi maganar yana sauke numfashi sbd ya daɗe bai magana mai tsayin wannan ba,da idanu Joshua yaywa wasu matasa magana da sauri suka zo wajan suna zuwa suka kwaɗawa Jalal abu a kansa nan take jini ya ɓalle masa,duk da tsananin zafi da azabar daya keji hakan bai sanya ya saki Jalilerh ba saima ƙara matseta da yay a jikinsa,cikin tashin hankali Irfan ya shiga neman number securities ɗin Jalal amma bai samu ba,yama rasa mai zaiyi kawai sai ya fashe da kuka ganin yadda jini ya rufewa Jalal fuska, Jabir kam da gudu yay wajan Papa ya zube gabansa yana rusar kuka dare dayi masa magiya,dukkan abinda ke faruwa uwa sundu na gani,sai ɓaɓɓaka dry take tare da farin ciki sbd gani take yau itama burinta na ɗauka fansa ya cika,ganin Jalal yaƙi sakin Jalilerh yasa wani ya ƙara ɗaukan wata sanda ya ƙara saukewa Jalal a kansa, ƴar ƙara ya saki sbd ba ƙaramin shigarsa dukan yay ba,da gudu Irfan ya nufi wajansa kafin ya ƙarasa wani ya riƙesa da ƙarfin gaske,kuka Jalilerh ta fashe dashi cikin kuka ta fara ƙoƙarin zame tana faɗin "No Uncle ka sakeni,dasu kasheka gwamma na bisa yay duk abinda ya keso zan jure hakan,amma bazan jure ganinka haka ba,bazan iya rayuwa babu kai ba dan Allah Uncle ka sake ni" kai kawai yake girgiza masa yayinda idanunsa suka fara rufewa sbd jirin daya fara kwasar sa,a hankali kuma jikinsa ya fara saki ganinsa ya fara ɗaukewa,duk Wannan abun Abbou na cikin mota bai san abin da ake sbd shima ta kansa yake infact ma bai san wacce duniya yake ba, Mama kan tun kan faruwar haka taga giftawar wata kamar Zulfa da sauri tai wajan hakan yasa bata san abinda yake faruwa ba, Jabir kam yana can durƙoshe gaban Papa,ganin yaƙi sakinta yasa Joshua da kansa yasa wata sandar ya daki ƙafar Jalal,da wani irin sauri Jalal ya saki Jalilerh idanunsa na zubar da hawaye sai kuma yay baya ya faɗi ƙasa babu numfashi, Joshua cak ya ɗauke Jalilerh wacce ta kusa zau cewa sbd halin da taga Uncle ɗinta a ciki,kai tsaye wata bukka ya nufa da ita, Abbou wanda abinda ya faruwa na ƙarshe a kan idanunsa yay saurin ƙarasawa wajan Jalal wanda yake ƙwance,da wani irin ihu Abbou yace "wake up Muhammad wannan ba lokacin suma bane, Lokaci ne da zaka amshi matarka daga hannun wannan azzaluman,tashi maza kace ka amshi budurcin MATARKA..
Jalilerh dake rakaɓe a bayan Mama zai zaro ido take Musamman da idanunta ya sauka akan Joshua wanda yake tsaye sai raba idanu yake tamkar mai neman wani abu,kamar daga sama sukaji Muryar Papa na faɗin "Barka da dawowa jikanyata,hhhhhhh abin da kike gudu still shi Kika zo kika tarar wonderful" ba ita da aka kira sunanta ba,hatta Jalal sai da hanjin cikinsa ya kaɗa,da sauri kuma ya juya ya nufi inda Jalilerh take tsaye, Jabir kowa mutuwar tsaye yay sbd arba da yay da Jalilerh kasa kuma ɗauke idanunsa yay a kanta, jikinsa banda rawa babu abinda yake,daman tare da suke da ita? Mene yasa basu gaya mai suna tare da wata budurwa ba?shin Jalilerh daya sani ce ko kowa wata ce da ban? Kenan duk tsayin shekarun nan tana tare da wannan bawan Allah? Wannan tambayoyin ya kewa kansa amma ya gagara samun amsa, Jalal na zuwa yau saurin kama hannun Jalilerh ya nufi motar da Abbou ke ciki kafin ya ƙarasa wajan motar yaji an riƙe hannunsa,da sauri ya juya idanu biyu sukai da Joshua,kallan kallo aka shiga aikawa juna,ganin bashi da wani lokaci yasa ya saki hannun Jalal ya nufi inda Jalilerh take tsaye,da sauri tayi bayan bobo ta ƙanƙamesa jikinta duka rawa yake ta shiga faɗin "Uncle shine wanda nake faɗa maka, please Uncle help me dan Allah kada ka bari ya ɗauke ni zuwa zai ya ƙwanta dani"wata shegiyar dry Joshua yay idanunsa ya kaɗa yay jajirrr kamar gauta,bai tsaya jiran wani abu ba ya ƙara nufar inda Jalilerh take,cikin zafin nama Jalal ya dawo da ita gabansa ya sanyata jikinsa ya rungome, idanunsa a kan Joshua cikin harshen turanci yace "never, ƙarya kake kace zaka mallaki jikinta ta huce wannan level,har abada babu kai babu ita,bare har kayi banza tunani a kan mu'amala da ita, jikinta a tsarkake yake ba irin naka da datti yay masa yawa ba" ya faɗi maganar yana sauke numfashi sbd ya daɗe bai magana mai tsayin wannan ba,da idanu Joshua yaywa wasu matasa magana da sauri suka zo wajan suna zuwa suka kwaɗawa Jalal abu a kansa nan take jini ya ɓalle masa,duk da tsananin zafi da azabar daya keji hakan bai sanya ya saki Jalilerh ba saima ƙara matseta da yay a jikinsa,cikin tashin hankali Irfan ya shiga neman number securities ɗin Jalal amma bai samu ba,yama rasa mai zaiyi kawai sai ya fashe da kuka ganin yadda jini ya rufewa Jalal fuska, Jabir kam da gudu yay wajan Papa ya zube gabansa yana rusar kuka dare dayi masa magiya,dukkan abinda ke faruwa uwa sundu na gani,sai ɓaɓɓaka dry take tare da farin ciki sbd gani take yau itama burinta na ɗauka fansa ya cika,ganin Jalal yaƙi sakin Jalilerh yasa wani ya ƙara ɗaukan wata sanda ya ƙara saukewa Jalal a kansa, ƴar ƙara ya saki sbd ba ƙaramin shigarsa dukan yay ba,da gudu Irfan ya nufi wajansa kafin ya ƙarasa wani ya riƙesa da ƙarfin gaske,kuka Jalilerh ta fashe dashi cikin kuka ta fara ƙoƙarin zame tana faɗin "No Uncle ka sakeni,dasu kasheka gwamma na bisa yay duk abinda ya keso zan jure hakan,amma bazan jure ganinka haka ba,bazan iya rayuwa babu kai ba dan Allah Uncle ka sake ni" kai kawai yake girgiza masa yayinda idanunsa suka fara rufewa sbd jirin daya fara kwasar sa,a hankali kuma jikinsa ya fara saki ganinsa ya fara ɗaukewa,duk Wannan abun Abbou na cikin mota bai san abin da ake sbd shima ta kansa yake infact ma bai san wacce duniya yake ba, Mama kan tun kan faruwar haka taga giftawar wata kamar Zulfa da sauri tai wajan hakan yasa bata san abinda yake faruwa ba, Jabir kam yana can durƙoshe gaban Papa,ganin yaƙi sakinta yasa Joshua da kansa yasa wata sandar ya daki ƙafar Jalal,da wani irin sauri Jalal ya saki Jalilerh idanunsa na zubar da hawaye sai kuma yay baya ya faɗi ƙasa babu numfashi, Joshua cak ya ɗauke Jalilerh wacce ta kusa zau cewa sbd halin da taga Uncle ɗinta a ciki,kai tsaye wata bukka ya nufa da ita, Abbou wanda abinda ya faruwa na ƙarshe a kan idanunsa yay saurin ƙarasawa wajan Jalal wanda yake ƙwance,da wani irin ihu Abbou yace "wake up Muhammad wannan ba lokacin suma bane, Lokaci ne da zaka amshi matarka daga hannun wannan azzaluman,tashi maza kace ka amshi budurcin MATARKA..