← Book details Tangled Hearts Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
CHAPTER 46 OF 72

Chapter 45: behind the blessings

Tangled Hearts Part 1 Complete Hausa Novel · about 19 min read

Tunda aka
aura auren ya daina wani gane duk maganganun da suke yi a palourn, Nasir na gefensa a zaune yana ta amsa addu
in da ake ta musu da aurennasu amma shi kwata kwata ba wani fahimta yake ba, cikin zuciyarshi pounding kawai take da emotions kala kala da he couldnt fully name, he had wanted this marriage so bad ba tun yanzu ba but bai ta
a tunanin this very morning Na
ima zata zama matarsa ba, tun jiya da ya samu Ammi da maganar ya same ta ne da cewa zai je a bashi Na
ima like a tambaya masa aurenta, a san da zamansa a matsayin mijin da zata aura and shiyasa bai sha wahala sosai wajen shawo kanta ba, how do he tell her yanzu cewa an
aura auren, ya kalli uncles
insa guda biyu da ke cigaba da magana da su big daddy, dan tun da aka sake tattauna maganar a plaourn big daddy da Dad
in Na
ima suka ce there
s no need na wani
ata lokaci idan har Ahmad
in da gaske yake yi kawai a
aura auren inyaso sai ta
arasa karatun ta a
akin mijinta dan sun riga sun tattauna hakan tun jiya su, babu wani ja uncles
in suka ce a shirye suke. He can
t really believe wai Na
ima is his wife officially, halaliyarsa,
Ameen
in da duk aka amsa da shi na rufe taro da addu
a ya dawo da shi daga duniyar da ya tafi, a hankali ya motsa lips
insa shima yace
Ameen
a hankali yana
in ha
a ido da Nasir da ke ta ta
a shi tuntuni.
Mami ce ta shigo cikin palourn da sallama tare da Mummyn fadila da ke gidan dama bayan big daddy ya kirata a waya, suka samu waje suka zauna a palourn can gefe aka gaggaisa, Ahmad ya gaishe ta a nutse respectifully yana
in ha
a idanu da ita, ta amsa itama tana mayarda hankalinta kan Big daddy da ke magana cike da nutsuwa, kallonsa kawai take yi har ya kai
arshen maganarsa with disbelieve kafin ta juya ta sake kallon Ahmad dake zaune a
asa shi da Nasir, mayar da idanunta tayi ga Daddyn Na
ima da ya kar
a ya cigaba da bayani dan duk
akin sun san Ahmad already tun lokacin Kidnapping
in Na
ima.
murmushi ta
alo a hankali tace
Allah ya sa haka shi yafi alkhairi, May Allah make it easy for the both of them
duk aka amsa da
Amin
u can see she
s still processing maganar wai yar
aramar Na
imarta is now married, ita dai Mummyn fadila ta ma kasa magana, cause daga ita har Ammi basu kawo aure za
a ma Na
ima yau ba, shi dai big daddy ya fa
a ma Mami cewa maneman Na
ima zasu zo, kuma duk a tunaninta tambaya za
ayi shiyasa ma ta kira Mummyn fadila ta zo gidan.
Har suka bar
akin Shi dai bai motsa daga inda yake zaune ba gefen Nasir, sai bayan fitarsu ne kafin ya
anyi excusing kansa politely, ya mi
e ya fita a
akin, yana fitowa compound fresh air na wajen ya sa ya lumshe idanunsa dan duk da ac dake cikin palourn zufa yake,
arasawa motarsa yayi ya bu
e ya shiga baya ya kwantar da kansa a jikin seat ya sau
e wani irin ajiyar zuciya, kafin ya zaro wayarsa daga aljihun farar shaddar jikinsa yayi dialing number Na
ima, amma har ta katse bata
auka ba, Ammi ya kira itama yana dab da katsewa ta
aga da sallama, muryarsa a nutse yace
aura Ammi
. Shiru tayi for a moment har sai da ya
auka ko ta katse wayar ne dan har sai da ya duba yaga tana kai kafin ya jiyo muryarta daga cikin wayar
Me aka
aura Ahmad?
an lumshe kyawawan idanunsa yayi ya gagara amsawa
Amma ce min kayi zaka je kuyi tambaya ai ba ce min kayi zaka aureta yau ba
Na sani Ammi
ya fa
a a hankali yana shafa forehead
insa,
I didnt plan it dis way, su uncle haruna suka ce a
aura kawai na fa
a miki whats going on ai Ammi shiyasa suka ce its better kawai a
aura, kuma..
katseshi tayi tun kafin ya kai
arshe
Yaushe zaka dawo lagos?
Anjima in sha Allah
Kana dawowa dama ka same ni a gida immediately
Tohhh..
ji yayi ta katse wayar, ya sake sau
e ajiyar zuciya a hankali, kafin ya bu
e motar ya sau
a ya koma cikin gidan.
Zuwa
arfe 2:30 suka shirya komawa Lagos after much hospitality, sosai they were impressed with how sukayi treating
insu, the genorosity and warmth sun tabbatar Na
ima yar babbar gida ce ba na arxi
i ka
ai ba, sosai uncles
insa ke ta yabonsu.
Ko da suka iso lagos lokacin
arfe 5:10, har lokacin bai sake kiran Na
ima a waya ba tunda ya kirata
azu bata amsa ba, direct gidansu ya wuce dan amsa kiran Ammi bayan sun rabu da Uncles
insa da Nasir da shima zai je gida ya huta.
Yana shigowa Palourn Yasmeen da Rahama dake palour suka gaishe shi,
an murmushi ya musu ya amsa a gajarce kafin ya wuce sama, suka kalli juna Sannan suka sake kallon Saman, cause murmushin ne ya basu mamaki, hes not the kind of person that wastes smile, he is caring duk abinda suke so yana musu tun kafin ma Abba ya rasu amma affection
inshi is a quiet one, clearly something is different. Ba dai wacce tayi magana suka cigaba da kallon da suke yi.
A palourn sama ya iske Ammi wacce tana kallonsa ta mi
e ta wuce bedroom
inta,
an murmushi yayi ka
an ya shafa gashinsa kafin yabi bayanta.
Ammi ta zauna a gefen bed kafin ta nuna masa kujera fuskarta ba yabo ba fallasa, ta
an tura
ofar
akin kafin ya
araso ya zauna a hankali ya
i ya kalleta.
Haka muka yi da kai?
Sai a lokacin ya kalleta yace
Ammiii
Dont Ammi me anan pls, haka mukayi da kai?
Ammi da gaske na miki ba da wannan niyyar naje ba, after much tattaunawa ne suka ga hakan yafi dai dai, uncle haruna yace a
aura zaifi she
ll be more safe, Ammi kinsan yadda abubuwan suka kasance i told u
Shi harunan ne yace idan aka
aura yarinyar will be more safe koh? Tunda kaine zaka dinga gadinta?
Ammiii
ya fa
a a marairaice, ta wani hararesa tana cigaba
Kana min abinda ka ga dama Ahmad, amma ba komai ni bazan hana ka zama da matarka ba tunda
iri
iri ka
i yar uwarka a kanta
Ammi it happened quickly ne
to kiyu ha
kawai ya fa
a dan kawo
arshen maganar
Ni kuma ina ruwana? Kai nake jiye ma ai, bayan na fa
a maka yadda mukayi da Salma akan yarinyar amma sam ka ce min kai ka san yarinyar ba haka take ba kai ka sani bayan ita fa take goyon yarinyar ai bazaka fa
a mata halin yarinyar ba
kawai yace yana Shafa Kansa dan baya son
ago maganar, kamar dai ba Salmar da lokacin da zata auri so called mijinta ba irin rashin kunyar da bata yi ma Ammi ba akan ta hanata amma wai har ta manta idan Ammi tana manta wasu abubuwan shi baya mantawa, ya kauda maganar muryarsa cike da lallashi yace
Ammi albarkarki kawai muke nema a cikin aurennan kinji, ki mana addu
a idan ma akwai wani abinda ba alkhairi bane Allah ya kawar mana da shi albarkacin addu
arki sai komai ya tafi smoothly
ta
ata rai tana kallonsa tace
Toh me zan ce ma Salma kuma? Kawai sai in ce mata kayi aure kenan? Sai dai in ka amince zaka auri Suhaila itama tunda auren kake so kayi ta yi
ya
an ha
e rai yana gyara zamansa yace
Ammi kiyi ha
uri amma ni ba auren Suhaila zanyi ba, Infact ni bazan iya zama da mata har 3 ba
wani harara ta masa tace
Zaka iya zama da biyu sai uku ne bazaka iya ba?
Biyunma Allah ya gani da in ta ni ne da
aya zan zauna har
arshen rayuwa ta
sai kuma yayi
asa da murya ya dawo
asa kusa da ita ya zauna yace
Ammi, pls dan Allah ki taimaka min, da gaske bazan iya zama da mata uku ba, am complete now i promise u, ko
na aureta bazan iya musu adalci ba cause a yanzu ma ina tunanin yadda zanyi adalci tsakaninta da Amira
kallonshi kawai Ammi take yi kafin ta sau
e ajiyar zuciya ita ta rasa ma ya zatayi da shi, but to be honest farincikinsa shine nata, duk da ta so ya auri Suhaila har cikin ranta ko dan ya sake jan yar uwarta a jiki, dan tun aurenta na farko da ta auri wanda ba musulmi ba sosai suka sami matsala da har salma ta yanke duk wata alaqa da ita dan dai kawai ta hanata auren tunda su biyu ka
ai suka rage ma juna sai dangin nesa nesa, amma sam Salma tace bata san zancen ba tace ita ta auri
an wata
asa tana mata ba
incikin itama ta auri bature bayan a gabanta take da zama kuma mijinnata shi yayi sponsoring karatun salmar a
asar wajen shiyasa shima yace bai yarda da auren ba, ko bayan aurenta na biyu ma ba wani sosai take neman Ammi ba sai dai in Ammi ce ta nemeta kuma zata iya
irga sau nawa ta zo 9ja, shiyasa da Suhaila ta dawo
asar gaba
aya da mijinta she was very happy kuma ko da ta zo mata da bu
atar ha
a suhaila da Ahmad bata yi zuciya ba ta kar
i shawarar da tunanin hakan zai sa ta janyo
anwar tata jikinta sosai ta dinga nuna mata inda bata yi dai dai ba har ma da ita kanta Suhailar dan ta lura sosai Salma ta
ata Suhaila atleast in a gida take aure zasu iya gyarata kar taje tayi aure inda zata sha wahala, but since things turns out this way ba yadda ta tsara ba dole ta ha
ura ba yadda ta iya kar kuma Aje garin neman gira a rasa idanu.
Ajiyar zuciya ta sau
e tana kallonsa tace
Allah ya sa haka shi yafi alkhairi, Allah ya baku zaman lafiya, Allah ya baka ikon yi musu adalci, ya sa ace gwamma da akayi ya muku albarka
murmushi kawai yake yana kallonta, kafin ya amsa da
Amin Ammi thank you
Dai dai lokacin Salma dake tsaye a bakin
ofa tana jin conversation
in nasu dan
ofar is slightly opened Ahmad bai tura da kyau ba ta sake jikin
ofar zuciyarta na mata wani tsinannen zafi, bata jima sosai da zuwa gidan ba ta wuce su yasmeen a palour suna kallo suka ce mata Ammi na sama shine ta hauro, ganin ba kowa a palorn ta nufi
akin Ammin just to overhear wannan tashin Hankalin, Ahmad yayi aure kuma ba suhailarta ba kuma har Ammi na da bakin musu addu
ar zaman lafiya? Da sauri ta juya ta bar jikin
ofar ta nufi
asa kamar zata tashi sama, a steps suka ci karo da yasmeen dake haurowa, da sauri yasmeen ta matsa mata gefe ta sau
a kamar ana hanka
a ta kafin yasmeen
in ta bita da ido sai kuma ta kalli sama, tohhh what happened hala? Wucewa saman tayi itama tana mamakin uban saurin da Salma keyi, itama Rahama da mamaki ta bi Salma da kallo dan ko amsa mata sai anjiman da take mata bata yi ba ta fice a gidan a fusace, itama dai saman ta kalla kafin ta tashi ta haura da gudu.
Dai dai lokacin Ammi ta fito palour daga
akinta a palourn ta gansu a tsaye tana kallonsu ta
arasa ta zauna kafin tace
Ku kuma lafiya?
Kallon juna sukayi kafin su girgiza mata kai
Babu komai..
yasmeen tace
Mummy Salma ce naga ta sau
a da sauri kamar zata tashi sama shine muka hauro mu ga ko dai lafiya?
Da mamaki Ammi ke kallonsu kafin tace
Salma kuma?
Suka gya
a mata kai a tare,
an shiru tayi kafin tace
Salma ta zo gidannnan ne? Kuma tun yaushe?
Dai dai lokacin shima Ahmad ya
araso cikin palourn ya zauna yana kallonsu,
Yaya Ahmad bai jima da zuwa ba tazo, kuma bata jima da Sau
a ba da sauri kuma kamar ranta a
Ammi ta kalli Ahmad shi dai
auke kansa yayi ya kwanta a kan doguwar kujera ya mi
e yana danna wayarsa
Ta mi
e ba tare da ta sake cewa komai ba ta wuce
akinta dan
auko wayarta ta kira salmar, sai dai duk kiran da ta dinga mata bata
agawa hakan yasa ta
an ta
e baki ta wuce toilet dan alwalar magriba.
Tunda Ammi ta wuce
akin su yasmeen suka zauna suna kallon Ahmad dake game a wayarsa harda tagumi, ya
an janye wayar yace
Shi kuma kallon fa
murmushi sukayi a tare
Babu yaya
Ya mi
e zaune yana kallonsu sai kuma yayi murmushi ya shafa kansa yace
m a happy man today, tell me duk abinda kuke so
Da sauri suka tashi suka dawo gefensa kowa tana fa
an nata ya gyara zamansa yace
Ku tura min acc
inku
Yaya ba kana da shi ba?
Yasmeen ta fa
a tana ta washe baki
Toh ku barshi
da sauri suka shiga dariya da girgiza masa kai kowacce na danna wayarta da
arin tura masa, ya mi
e ya nufi
ofa dan an fara kiran sallar magrib.
Mummy Salma tu
i kawai take amma zuciyarta wani irin zafi take mata, ta danna wani uban horn tana kallon motar da ke gabanta, mutumin dake take cikin da ke gefenta yace
Ahh madam u wan fly?
Yes i want to fly to gidan uwarka tsinanne
daga haka ta ja glass
in motarta sama tana wani irin huci, tana kallonsa yana magana bata ma san me yake cewa ba ji take kamar tayi ta ashar a cikin traffic
in.
Ta lalubo wayarta daga jakarta ta nemo lambar Suwaiba ta danna mata kira tana
agawa ko amsa sallamarta bata yi ba tace
Suwaiba kinje wajen malam?
Suwaiba daga
aya
angaren tace
ke dai da
ina da ke gaggawa Salma, gobe nake shirin zuwa
To na canza shawara, Suwaiba gani nan tahowa yanzu mu tafi ogun
Suwaiba tace
Wani irin ogun ana zaune
alau?
Wajen wancan mutumin zamu je, da ya min aikin auren mustapha, dan yafi guarantee, suwaiba komai ya kwa
e min, gani zan zo gidanki yanzu mu tafi a motata
Ah ah dai ki bari da safe ko fa mun tafi yanzu cikin dare zamu isa, kuma sai mun jira safiya mu gansa ke ma kin sani ko yamma
Bazan iya komawa gida ba suwaiba idan bazaki je ba in tafi ni ka
ai amma yanzu zan
auki hanya kinji na rantse miki, na gwammace in yi jiran a can
suwaiba ta wani ja tsaki
Gaskiya idan nace baki shiga rayuwata ba nayi
arya, nikam sai kin zo, idan kika so abu kamar
a ya so fita a cikin uwarsa ina jiranki toh
Katse wayarta Mummy salma tayi tana driving da hannu
aya ta danna ma Daddy kira, sai da ya kusa katsewa ya
auka ta saisaita muryarta tayi
asa da shi suka gaisa kafin ta fara kuka har da sheshsheqa
asa
asa
What happened?
Ya tambaya jin shehse
ar tata
Wai suwaiba ce aka kirani yanzu wai tayi accident a hanyar abeokuta, kuma ni ce wacce mukayi waya
arshe da ita gashi they cant reach her other contact
Subhanallah, why not call her husband?
Ai sun rabu da mijin kasan, kuma gashi yar gudun hijira ce daga chad bata da kowa a nigeria sai shi
in ayya Allah am, kuma sunce accident
in yayi muni
Innalillahi wa inna ilaihi raji
kawai ya fa
a a hankali
Shine na kiraka ko zan je in ga yadda abubuwan suka kasance
tana fa
a ta sake fashewa da kuka
an shiru yayi sai kuma yace
Allah ya tashi kafa
unta no problem ill send u money now
Toh na gode Allah ya saka
daga haka ta katse wayar ta share hawayenta tass ta shiga kiran Suhaila har ya katse bata
aga ba sai ga suhailar ta kira back.
Kina gida ne?
Mummy ta tambaya kai tsaye tana shan kwana da motarta,
Ah ah mun fita da su philips
Da yaushe zaki dawo?
Sai gobe
Okay, nima nayi tafiya sai jibi zan dawo, make sure in rigaki dawowa gidannan we need to talk
Wani abin ya faru ne mummy?
Ni dai na fa
a miki
To nima sai jibin kawai zan dawo sai in dawo da safe
Idan Daddynki ya kira ki kije masa kina gidan Ammi
daga haka ta katse wayar tana mayarda hankalinta kan driving
in.
ima na zaune a
akinta da daren ranar tana waya da Ahmad dan da alama gidan babu kowa sai ita ka
ai, muryarsa
asa
asa yace
Wifeyyy
tace tana kallon ring
in hannunta, dan bata wani
auki wifey da ya kirata da shi serious ba, dan names da yake kiranta da shi sunfi
ari goma
Are u leaving immediately after the exams goben?
Ta marairaice tace
Ai mami ce tace haka, i wanted in bari sai jibi, kaga in na gama exams gobe sai inyi parking in yaso jibi sai in tafi
No its better ki tafi goben since Mami tace haka
tace a hankali.
ll book u d flight
gya
a masa kai tayi kamar yana ganinta ta koma ta kwanta tana saurarar abinda yake ce mata next da murmushi a fuskarta.
Washegari tana dawowa daga last paper
inta wanda Ahmad ya sa aka rakata ta rubuta cause of Sadiq, dan shi da kanshi yaso ma ya kaita ta rubuta paper
in but dole ya ha
ura dan akwai wani important deal da yake son closing a office.
Tana dawowa daga paper ta watsa ruwa ta canza kayanta kafin driver yayi dropping
inta a airport dan tun jiyan Ahmad ya tura mata ticket
inta via Email
inta, dama ta gama parking tun a jiyan, kuma ko da Dad ya dawo har palournsa taje sukayi sallama, though wasu maganganunnasa bata wani gane ba dan he kept on saying,
ko miye mamanta zata fa
a mata a Abuja she should know that its for her own good and they want whats best for her
sosai jikinta yayi sanyi amma sai kawai ta masa godiya, shine ma yake fa
a mata mummy salma bata nan da tace masa zata je ta mata sallama he told her she travelled her friend met with an accident.
Basu jima ba jirginsu ya
aga zuwa abuja.
The same day
arfe 10 na dare salma ta shigo gidan a mugun gajiye, dan ta
osa ta dawo gida ta aiwatar da abinda ifagbemi yace ta yi, sosai suka ci wuya a ogun ita da Suwaiba with all the bad roads zuwa inda zasu sami mutumin and all, ita bata yi tunanin ma zasu dawo a yau ba sai gobe, but yadda abin ya tafi successfully kuma suka sami ganinshi da wuri ya sa suka juyo a yau, mutumin ya tabbatar mata Ahmad yayi aure, kuma ko da tace akwai step daughter
inta da take so ya gantalar da rayuwarta kar ta ta
a aure nan take ya duba yace mata ai yarinyar is already married, sai alokacin abin yayi clicking kanta wa Ahmad ya aura, ka
an ya rage ta narka ashar a gaban mutumin jikinta har tsuma yake tace
a lalata auren, ya
aita rayuwar yarinyar sannan a saka ma Ahmad
aunar Suhaila ya saki Na
imar ya saki uwargidansa ya dawo suhaila ita ka
ai yake so kamar ransa
mutumin yace mata angama, shine fa ya ha
o ta da charms iri iri, har da wa
anda zata bawa Na
ima taci a abinci da abinsha, sannan ta saka mata under pillow
inta ta kwanta shikenan daga nan tana ha
uwa da Ahmad zai ji ya tsane ta baya son ganinta ko 1 minute ba zai
ara da aurenta ba zai sake ta, sauran aikin kuma akan Suhaila zasu
arasa da kansu in ta shiga kuma sai a san yadda za
a fitar da Amira, cike da zumu
i ta haura sama ta ajiye jakarta ta sau
o taje ta
aura girki ko hutawa bata yi ba tana yi tana jin wani annashuwa da farinciki dan so take ta bata a abincin taci, itace bata gama girkin ba har kusan 11 na dare, duk da ka
an ta dafa dan Na
imar tana ta zumu
i, ta
auko bowl mai kyau ta
iba mata abin da ya sha ha
e ha
e iri iri, ta
auka ta haura sama tana murmushi ta
wasa
ofar
akin Na
ima, jin babu amsa ta bu
e ta shiga ciki ganin babu Na
ima a
akin ta
arasa ciki tana kiran sunanta da murmushi, jin shiru ta fara kalle kalle kafin ta ajiye abincin a gefen bedside ta saka hannu a cikin rigarta ta ciro wani abu kamar
arami ta
aga pillow
in Na
imar har da zanin gadon ta ajiye saitin pillow kafin ta mayar da zanin gadon ta maida pillow
in tana wani murmushi ta
auki abincin tana cewa
ko kin toilet ne baby
jin shiru ta fito da abincin ta zauna a palourn sama ta ajiye abincin akan center table ta mi
e ta wuce
akin dad da bai ma san ta dawo ba shi.
Da mamaki ya dinga kallonta kafin yace
yaushe kika dawo?
Ta
araso ciki tana murmushi tace
ba dole na dawo ba kasan instinct
in uwa, gashi na bar yarinya ita ka
ai a gida shiyasa na dawo ba da
i ai kasan irin haka
yana kallonta yace
Ya mai jiki
sai da ta
anyi shiru kafin ta tuna
aryar da ta masa na Suwaiba da sauri tace
hmm ba
a cewa komai ai taji jiki tana can na baro ta wallahi sai ka gani hmm
an adam ba abakin komai yake ba
To da wa kika barta yanzu?
Umm ah ah ai mun dawo da ita nan lagos, kuma hospital
in sunce basa bu
atar patient relative sai dai in dinga zuwa ina ganinta
Allah ya
ara sau
ya fa
a a hankali yana cigaba da kallon da yake yi
Bari in je in ba Na
ima abinci bansan ko ta ci abinci ba baiwar Allah
kallon agogo yayi yaga 12 har ta gota yace
Abinci by 12?
To ka sani ko yunwa take ji ai bata kwana da yunwa ba
As if she cant Cook?
Ya tamabaya iya kallonta
Kuma hakane to bari in bari da safe sai in girka mata da kaina yanzu ma na shiga ai na samu tana toilet
auke idanunsa yayi daga kanta a ta
aice yace
Ta tafi Abuja, she
s done with her exams plus
ko jira ya
arasa bata yi ba tace
Abuja kuma?wani irin Abuja?
Ya gyara zamansa a kan gadon yace
Eh ta je wajen mamarta ta zo ta miki sallama bakya nan, she had to go saboda a jiya aka
Bata jira ya kai
arshe ba nan ba tace
amma tsakani da Allah ai wannan ba yi bane, ta yaya zata tafi Abuja bazata jira in dawo daga inda naje ta min sallama ba, saboda dai bata
auke ni uwa ba, duk abinda nake mata ba
a gani, in da ni uwarta ce ai bazata min komai ba amma babu komai
Kallonta kawai dad yake ganin yadda take ta jaraba tana ha
a zufa, abin ya bashi mamaki but bai ce komai ba
Wallahi duk abinda ake min a gidannan ina shiru amma naga alama u guys a taking it for granted, idan ba ni
in bama wa ke ri
an wani a zamaninnan? Amma har zata wuce ta tafi bazata min sallama saboda ta raina ni bata
auke ni uwarta ba, an gama nuna mata bani da daraja a wajenta wallahi akwai hisabi tsakani na da ku akan yarinyarnan ranar
iyama
daga haka ta fashe da kuka ta nufi
ofa ya bita da kallo kawai cike da mamaki.
Tana fitowa palourn ta hango Suhaila da ta dawo gidan a daren itama a zaune da kwanon abincin da ta ajiye a palourn a hannu ba bata san sanda ta ha
iye shegen kukan da take ba ta nufe ta da gudu.
#Maimoon
09041426598
[8/14, 11:33 PM] Maimoo 3: https://whatsapp.com/channel/0029VbB1qGBFMqrVuPRZ5f2Q
UN ZU
ATA(TANGLED HEARTS)
Yota/014
Wattpad: @Maimunah_Abdallah
ArewaBooks: @maimunahabdallah
Special tnks to Hafiza bashir saleh, Aanaah, mrs muhammad, oum fu
ad, oum arham, hauwa ykay, habibti na tace in gaishe ku in sake gaishe ku, ur comments suna bata joy over, we love u so much
Chapter 46 · 0% Book details