Sashe 76
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Billy Office d'in ta ta koma tana kuka, Billy na nan tana kuka ta ga Manager ya shigo Office d'in. Manager cikin damuwa ya k'arasa gun Billy, manager kallan Billy ya yi ya ce, "Nasan abin da ya saki kuka, Billy hak'ik'a na soki kuma har yan zu ina son ki, tom amma wannan ita ce magana ta k'arshe da ke, ya maganar aure na da ke? ". Billy d'agowa ta yi tana kallan Manager ta ce, " Nayarda duk lokacin da ka shirya, zaka iya zuwa wajan kawuna". Manager cikin jin dad'i ya ce ma Billy, "zan je gobe". Billy kai ta d'aga ma Manager ".
Hassana ko sai 4:00Pm suka bar Sanat ita da Habib..... . ✍️
Idan kin karanta daure ki Comment sister 🤝
Share
&
Comment please 🙏.
📚 OGA HABIB📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy Baby).
🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
Albishirin ku masu bibiyar littafin Fadila Sani Bakori.
Yau gani da daddad'an albishir gare ku, insha Allah daga na kammala Oga Habib, zan nisha d'an tar da ku da sabon littafina wanda na baje basirata acikin shi. Anyi amfani da salo na birgewa acikin littafin. Labari ne wanda ya ke d'auke da madarar Soyayya, mai d'auke da ban al'ajabi. Inda ta wani b'angaran labarin ke d'auke da ban tausayi mai tsayawa a zuciyar makaranci. Duk yadda zan sanar daku ba zaku fahimta ba, ke dai karki bari abaki labari.
Zaki samu littafin akan farashi mai sauk'i da rahusa👌👌.
Summary.
Abba tin ina yaro kana yawan fad'a min, duk abinda ya yi tsanani yana tare da sauk'i. Shin ni sai yau she sauk'i na zai zo! ?. Abba me yasa muta ne basa ganina, maganata kawai su ke ji!?.Abba me yasa muke rayuwa a daji mai makon cikin gari cikin mutane !?.
Abba kana gani Husna zata aure ni, duk da halin da nake ci!?.
Abba me yasa Husna ta kasan ce ita kad'ai ke ganina!?. Abba kace kai ba Mahaifinsa bane, tom waye Mahaifina, kuma me yasa muke rayuwa a jeji!?, Sannan me yasa Abdussalam kad'ai ke zuwa gurin mu, sannan Abba waye Abdussalam ?.
Haidar duk banda amso shin tambayoyin ka, nima ban san kai na ba Haidar, ban san waye ni ba, bare kuma kai!.
Labari mai tab'a zuciyar mai karatu.
Paid book
Akan farashi mai sauk'i da rahusa 👌👌
VIP group 300 Only👌 , normal kuma 200 ne, zaki yi transfer ta account d'in nan 2111619333.
Account name Fadila Sani.
Bank Name Zenith bank.
Dan nai man k'arin bayani zaki iya managa ta wannan Number👉 08063830828
Shafi na 92&93.
Hassana ko sai 4:00 PM suka bar Sanat ita da Habib. Suna komawa gida Hassana ta shiga kitchen tai jolop rice. Habib na zaune Falon Hassana, Hassana ta fi ta nifo wajan Habib, Hassana zama ta yi, gefan Habib tana kallan shi, ta ce, "Oga Habib Yau ban ma kunu ba, jolop rice nai ma, zaka ci? ". Kai Habib ya girgiza ma Hassana alamun ba zai ci ba. Hassana turo baki ta yi, ta ce, "Ai ko yau gidan Mommy zan tafi in dai baka ci ba".Murmushi Habib ya yi yana sa hannu ya shafo lips d'in Hassana da ta turo ya ce, "Sorry Sanat mai da lips d'in ki, kar ya yi tsini, yafi dad'in Kiss ahaka". Hassana kuma turo lips d'in ta ta yi, Habib kai baki ya yi dai-dai kan lips d'in ta, ya d'an cizi lips d'in ka d'an, ya ce, "Ki mai da su karsu yi tsini, suna d'aya daga cikin abin da ke min kyau". Hassana sake turo bakin ta yi, ta ce, "Uhm dama du kana baki d'aya lips d'ina ne ka wai ya ke da kyau? ". Hassana ta fad'i maganar kamar za tai kuka. Habib kai ya d'aga ma Hassana alamun haka ne".
Hassana ta shi ta yi da sauri zata tafi, ta ce, "Aiko shima kabar ganin shi daga yau, gidan Mommy ma zan koma, inda duka na lips d'ina kad'ai kema kyau ". Habib da sauri ya jawo Hassana ya zaunar da ita kan cinyar shi suna fuskantar juna, ya ce, "Sanat ko mai naki mai kyau ne". "Uhm". Hassana ta ce, ta ce, "tom Dame-dame nau ke ma kyau? ". Habib hannu yasa yana shafa lisp d'in Hassana dan shi sosai shape d'in lips d'inta ke mai kyau, ya ce, "lips d'in ki, eyeliner, Breast d'in ki girman su dai-da, hips d'inki gir mansu ya yi min dai-dai, tsayin ki dai-dai, Uwa uba Babyna lips d'inki yan kar kiss ne, ke fa mai zafi ce, na yi ma missing d'in ki d'an bari in.... ". Hassana ta shi tai zata gudu Habib ya yi sauri ya rik'ota, ya had'e bakinsu guri guda. Ganin abin ya yi nisa na tafi zuwa dubo ma Hassana girkinta gudin karya k'one".
lokacin da na dawo a toilet najiyo Su Hassana, suna wanka. Habib da kan shi ya yi ma Hassana shafa sannan ya d'akko mata wasu kaya marasa nauyi tasa. Hassana bayan Habib ya gama shiryata ita ma tai maka mai ta yi ya shirya, sannan ta zibo masu abinci suka ci ".
B"angaran Manager ko har yaje gidan su Billy nai man auranta an bashi, dan yanzu Billy ta watsar da komai ta ringumu Manager hannu biyu, gudin kar tai biyu babu. Wata Uku aka tsaida auran Billy da Manager ".
akwana atashi babu wuya awajan Allah, Yau saura sati d'aya bikin manager da Billy".
B'angaran su Hassana ko fad'in irin soyyayar da suke, ina sai dai wanda ya gani, ko ya hasaso,Hassana zaman Soyayya sosai suke da Habib in da kowa ke k'ok'arin faranta ma d'an uwan sa. Hassana ta sake haske sosai fatar jikinta ta yi smooth ta ti clear, sai dai kwana biyun nan Hassana sun d'an samu matsala da Habib, in da har Hassan ta d'auki fushi da Habib, inda shi ma kuma Habib ya ke ganin dan yana nuna damuwar shi da Hassana ne ta ke mai haka, Shi yasa ya daure zuciyar shi ya fita lamuranta".
Yau kwana biyu kenan, gaisuwa kad'ai ke had'a Hassana da Habib. Idan abin ya damu dukan su. Hassana da ke zaune ta rasa tudun dafawa, tunanin kiran Hajiya Turai ta yi, tana kiranta ko kira d'aya ta d'aga. Hajiya Turai na d'agawa Hassana ta sa mata kuka, Hajiya Turai cikin rud'ewa ta ke tambayar Hassana mai ya faru. Hassana da kyar ta samu ta tsaida kukan ta ta fara yi ma Hajiya Turai ba yani kamar haka, "Mommy Oga Habib ya dad'e yana min alk'awarin zai kai ne garinmu amma yak'i, kullum nai mai managa sai ya ce in bari sai sati mai zuwa, kuma shine yan zu ya ke fushi dani! ". Hajiya Turai lallan shi Hassana ta yi sosai sannan ta ce, "Ki hak'uri ki bar kukan daughter bari in kira shi ".
Hajiya Turai na kashe wayar ta kira Habib, lokacin Habib na zaune Office d'in shi yana aiki, kiran Hajiya Turai ya shigo wayar shi".
Habib picking call d'in ya yi, bayan sun gaisa da Hajiya Turai ne, Hajiya Turai ta ce, "Habib kasan abin da kai bai da ce ba ko?, yan zu nakira daughter mu gaisa naji voice d'inta alamun tana cikin damuwa. Haba Habib yan zu ni bannan bare daughter ko gurina tazo taji sanyin, kai kad'ai ke gareta amma kuma kai har ka bar ta cikin damuwa, me yasa ne haka Habib? ".
Habib cikin damuwa ya fara magana kamar haka, "Tom Mommy ni ban san ya zan mata ba, ta matsa ita tana son zuwa garinsu, ni ba wai nak'i ma ta ba ne, in da ko ni ban da lokaci zan iya sa Bilya ya kaita, tom amma bata da lafiya kwanannan, kullum da zazzab'in dare ta ke bacci, nakira litama ya dubata ashe ciki ne". Habib ya fad'i maganar yana sosa kai sai kace Hajiya Turai na kusa da shi".
Allah sarki Hajiya Turai gaba d'aya wutarta d'aukewa ta yi na wani lokaci, sannan ta ce, "Habib amma shine baka kira kai min albishir ba, kuma waya cema ana barin bai ciki k'arami irin haka cikin damuwa!? ". "Wallahi Mommy ita ke fushi dani amma ni bana fushi da ita, na bata hak'uri ta bari sai ta haihu amma tak'i ji, tom ya zan mata? ". Habib ya fad'i maganar cikin damuwa ".
Shiru Hajiya Turai ta yi sannan ta ce, "Habib inda ta sa ranta akan zuwa gidan ka yi hak'uri ka kaita sai ta yi sati ka koma ka d'akko ta, in ba haka ba za fa a iya rasa cikin jikinta, bafa aso mai ciki tana zama da damuwa ko mai zai iya faruwa da ita, nima zan dawo Next week insha Allah ". "Tom Mommy Allah ya kawo ki lafiya". Habib na fad'in haka ya kashe wayar ".
Habib tashi ya yi ya rufe Office d'in shi ya nufi gida. Kwance ya iske Hassana akan Three seater tana zibba hawaye. Habib zama ya yi kusa da Hassana yana ka mota ya zaunar da ita kan cinyar shi, Habib handkerchief d'in shi yasa ya goge ma Hassana hawayanta, sannan ya ce, "Haba Sanat ni fa bawai na hanaki tafiya bane dan wani abu, kawai dan naga baki da lafiya ne, dan Allah ki yi hak'uri ki goge hawayanki Allah alk'awari na d'auka daga kin haihu zan kai ki". Hassana kallan Habibb ta yi hawaye ya na mai ci gaba da zubar mata, ta ce, "Ni fa ba wai nak'i bane, ni bana son basu san nayi aure ba kawai sai dai in je musu da yaro, sai dai in haka ne azubar da cikin dan ni ba zan iya zuwa musu da yaro ba". Habib shiru ya yi yana kallan Hassana, sannan ya ce, "Kin yarda in kaiki gobe amma kwana d'aya zaki mu dawo? ". "Hassana kai ta d'aga ma Habib ta ce mai ta yarda".
Hassana ko sai 4:00Pm suka bar Sanat ita da Habib..... . ✍️
Idan kin karanta daure ki Comment sister 🤝
Share
&
Comment please 🙏.
📚 OGA HABIB📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy Baby).
🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
Albishirin ku masu bibiyar littafin Fadila Sani Bakori.
Yau gani da daddad'an albishir gare ku, insha Allah daga na kammala Oga Habib, zan nisha d'an tar da ku da sabon littafina wanda na baje basirata acikin shi. Anyi amfani da salo na birgewa acikin littafin. Labari ne wanda ya ke d'auke da madarar Soyayya, mai d'auke da ban al'ajabi. Inda ta wani b'angaran labarin ke d'auke da ban tausayi mai tsayawa a zuciyar makaranci. Duk yadda zan sanar daku ba zaku fahimta ba, ke dai karki bari abaki labari.
Zaki samu littafin akan farashi mai sauk'i da rahusa👌👌.
Summary.
Abba tin ina yaro kana yawan fad'a min, duk abinda ya yi tsanani yana tare da sauk'i. Shin ni sai yau she sauk'i na zai zo! ?. Abba me yasa muta ne basa ganina, maganata kawai su ke ji!?.Abba me yasa muke rayuwa a daji mai makon cikin gari cikin mutane !?.
Abba kana gani Husna zata aure ni, duk da halin da nake ci!?.
Abba me yasa Husna ta kasan ce ita kad'ai ke ganina!?. Abba kace kai ba Mahaifinsa bane, tom waye Mahaifina, kuma me yasa muke rayuwa a jeji!?, Sannan me yasa Abdussalam kad'ai ke zuwa gurin mu, sannan Abba waye Abdussalam ?.
Haidar duk banda amso shin tambayoyin ka, nima ban san kai na ba Haidar, ban san waye ni ba, bare kuma kai!.
Labari mai tab'a zuciyar mai karatu.
Paid book
Akan farashi mai sauk'i da rahusa 👌👌
VIP group 300 Only👌 , normal kuma 200 ne, zaki yi transfer ta account d'in nan 2111619333.
Account name Fadila Sani.
Bank Name Zenith bank.
Dan nai man k'arin bayani zaki iya managa ta wannan Number👉 08063830828
Shafi na 92&93.
Hassana ko sai 4:00 PM suka bar Sanat ita da Habib. Suna komawa gida Hassana ta shiga kitchen tai jolop rice. Habib na zaune Falon Hassana, Hassana ta fi ta nifo wajan Habib, Hassana zama ta yi, gefan Habib tana kallan shi, ta ce, "Oga Habib Yau ban ma kunu ba, jolop rice nai ma, zaka ci? ". Kai Habib ya girgiza ma Hassana alamun ba zai ci ba. Hassana turo baki ta yi, ta ce, "Ai ko yau gidan Mommy zan tafi in dai baka ci ba".Murmushi Habib ya yi yana sa hannu ya shafo lips d'in Hassana da ta turo ya ce, "Sorry Sanat mai da lips d'in ki, kar ya yi tsini, yafi dad'in Kiss ahaka". Hassana kuma turo lips d'in ta ta yi, Habib kai baki ya yi dai-dai kan lips d'in ta, ya d'an cizi lips d'in ka d'an, ya ce, "Ki mai da su karsu yi tsini, suna d'aya daga cikin abin da ke min kyau". Hassana sake turo bakin ta yi, ta ce, "Uhm dama du kana baki d'aya lips d'ina ne ka wai ya ke da kyau? ". Hassana ta fad'i maganar kamar za tai kuka. Habib kai ya d'aga ma Hassana alamun haka ne".
Hassana ta shi ta yi da sauri zata tafi, ta ce, "Aiko shima kabar ganin shi daga yau, gidan Mommy ma zan koma, inda duka na lips d'ina kad'ai kema kyau ". Habib da sauri ya jawo Hassana ya zaunar da ita kan cinyar shi suna fuskantar juna, ya ce, "Sanat ko mai naki mai kyau ne". "Uhm". Hassana ta ce, ta ce, "tom Dame-dame nau ke ma kyau? ". Habib hannu yasa yana shafa lisp d'in Hassana dan shi sosai shape d'in lips d'inta ke mai kyau, ya ce, "lips d'in ki, eyeliner, Breast d'in ki girman su dai-da, hips d'inki gir mansu ya yi min dai-dai, tsayin ki dai-dai, Uwa uba Babyna lips d'inki yan kar kiss ne, ke fa mai zafi ce, na yi ma missing d'in ki d'an bari in.... ". Hassana ta shi tai zata gudu Habib ya yi sauri ya rik'ota, ya had'e bakinsu guri guda. Ganin abin ya yi nisa na tafi zuwa dubo ma Hassana girkinta gudin karya k'one".
lokacin da na dawo a toilet najiyo Su Hassana, suna wanka. Habib da kan shi ya yi ma Hassana shafa sannan ya d'akko mata wasu kaya marasa nauyi tasa. Hassana bayan Habib ya gama shiryata ita ma tai maka mai ta yi ya shirya, sannan ta zibo masu abinci suka ci ".
B"angaran Manager ko har yaje gidan su Billy nai man auranta an bashi, dan yanzu Billy ta watsar da komai ta ringumu Manager hannu biyu, gudin kar tai biyu babu. Wata Uku aka tsaida auran Billy da Manager ".
akwana atashi babu wuya awajan Allah, Yau saura sati d'aya bikin manager da Billy".
B'angaran su Hassana ko fad'in irin soyyayar da suke, ina sai dai wanda ya gani, ko ya hasaso,Hassana zaman Soyayya sosai suke da Habib in da kowa ke k'ok'arin faranta ma d'an uwan sa. Hassana ta sake haske sosai fatar jikinta ta yi smooth ta ti clear, sai dai kwana biyun nan Hassana sun d'an samu matsala da Habib, in da har Hassan ta d'auki fushi da Habib, inda shi ma kuma Habib ya ke ganin dan yana nuna damuwar shi da Hassana ne ta ke mai haka, Shi yasa ya daure zuciyar shi ya fita lamuranta".
Yau kwana biyu kenan, gaisuwa kad'ai ke had'a Hassana da Habib. Idan abin ya damu dukan su. Hassana da ke zaune ta rasa tudun dafawa, tunanin kiran Hajiya Turai ta yi, tana kiranta ko kira d'aya ta d'aga. Hajiya Turai na d'agawa Hassana ta sa mata kuka, Hajiya Turai cikin rud'ewa ta ke tambayar Hassana mai ya faru. Hassana da kyar ta samu ta tsaida kukan ta ta fara yi ma Hajiya Turai ba yani kamar haka, "Mommy Oga Habib ya dad'e yana min alk'awarin zai kai ne garinmu amma yak'i, kullum nai mai managa sai ya ce in bari sai sati mai zuwa, kuma shine yan zu ya ke fushi dani! ". Hajiya Turai lallan shi Hassana ta yi sosai sannan ta ce, "Ki hak'uri ki bar kukan daughter bari in kira shi ".
Hajiya Turai na kashe wayar ta kira Habib, lokacin Habib na zaune Office d'in shi yana aiki, kiran Hajiya Turai ya shigo wayar shi".
Habib picking call d'in ya yi, bayan sun gaisa da Hajiya Turai ne, Hajiya Turai ta ce, "Habib kasan abin da kai bai da ce ba ko?, yan zu nakira daughter mu gaisa naji voice d'inta alamun tana cikin damuwa. Haba Habib yan zu ni bannan bare daughter ko gurina tazo taji sanyin, kai kad'ai ke gareta amma kuma kai har ka bar ta cikin damuwa, me yasa ne haka Habib? ".
Habib cikin damuwa ya fara magana kamar haka, "Tom Mommy ni ban san ya zan mata ba, ta matsa ita tana son zuwa garinsu, ni ba wai nak'i ma ta ba ne, in da ko ni ban da lokaci zan iya sa Bilya ya kaita, tom amma bata da lafiya kwanannan, kullum da zazzab'in dare ta ke bacci, nakira litama ya dubata ashe ciki ne". Habib ya fad'i maganar yana sosa kai sai kace Hajiya Turai na kusa da shi".
Allah sarki Hajiya Turai gaba d'aya wutarta d'aukewa ta yi na wani lokaci, sannan ta ce, "Habib amma shine baka kira kai min albishir ba, kuma waya cema ana barin bai ciki k'arami irin haka cikin damuwa!? ". "Wallahi Mommy ita ke fushi dani amma ni bana fushi da ita, na bata hak'uri ta bari sai ta haihu amma tak'i ji, tom ya zan mata? ". Habib ya fad'i maganar cikin damuwa ".
Shiru Hajiya Turai ta yi sannan ta ce, "Habib inda ta sa ranta akan zuwa gidan ka yi hak'uri ka kaita sai ta yi sati ka koma ka d'akko ta, in ba haka ba za fa a iya rasa cikin jikinta, bafa aso mai ciki tana zama da damuwa ko mai zai iya faruwa da ita, nima zan dawo Next week insha Allah ". "Tom Mommy Allah ya kawo ki lafiya". Habib na fad'in haka ya kashe wayar ".
Habib tashi ya yi ya rufe Office d'in shi ya nufi gida. Kwance ya iske Hassana akan Three seater tana zibba hawaye. Habib zama ya yi kusa da Hassana yana ka mota ya zaunar da ita kan cinyar shi, Habib handkerchief d'in shi yasa ya goge ma Hassana hawayanta, sannan ya ce, "Haba Sanat ni fa bawai na hanaki tafiya bane dan wani abu, kawai dan naga baki da lafiya ne, dan Allah ki yi hak'uri ki goge hawayanki Allah alk'awari na d'auka daga kin haihu zan kai ki". Hassana kallan Habibb ta yi hawaye ya na mai ci gaba da zubar mata, ta ce, "Ni fa ba wai nak'i bane, ni bana son basu san nayi aure ba kawai sai dai in je musu da yaro, sai dai in haka ne azubar da cikin dan ni ba zan iya zuwa musu da yaro ba". Habib shiru ya yi yana kallan Hassana, sannan ya ce, "Kin yarda in kaiki gobe amma kwana d'aya zaki mu dawo? ". "Hassana kai ta d'aga ma Habib ta ce mai ta yarda".