Sashe 60
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kafin kace me staff's d'in gun an taru ana rabo, amma ina fad'a yak'i rabuwa, dan su Billy so suke su yi ma Hassana dukan da zata kiyaye su, ita ko Hassana duk irin buguwar da take gurin su Billy be sa ta hak'ura ta barsu ba, suna bugunta tana ramawa,daga k'arshe suka danneta yadda bata iya ramawa , suka ci gaba da bugunta kota ina. Bilya babu yadda bai yi ba ya raba fad'an amma ya kasa. Hakan yasa Bilya shiga Office d'in Habib ya sanar da shi abinda ke faruwa. Habib tare da Bilya suka zo gurin, Habib tsayawa ya yi bai cema ma su Billy komai ba, yana kallan su. Bilya ganin basu lura da Habib da ke tsaye ba, ya daka masu tsayawa ya ce, "Baku da hankali ne, Oga Habib ke muku magana! ". Farida da ke zaune kan Hassana tashi ta yi tana nishi, inda ita kuma Billy ta tashi ta zauna, ita ma tana nishi. Hassana da suba bari kwance tana nishin wahala ko kanta kasa d'agowa ta yi. Habib gurin Hassana ya je da ke kwance, tana nishin wahala, yana zuwa ya sa hannu ya juyo da i ta, jini sosai ke ziba abakin Hassana, dan bakinta su kaita bugu wai bakin rashin kunya".
Habib d'aukar Hassana ya yi ya yi Office d'in shi da ita.
Hassana ko na jin Habib ta sake langwab'ewa tai kamar irin wadde ke asume din nan. Habib kwantar da Hassana ya yi kan Table d'in Office d'in shi. Habib Faro ya d'ago yana tsiyayawa a hannun shi yana shafa ma Hassana a fuska. Habib girgiza Hassana ya fara, yana cewa, "Ke bud'e idonki mana". Habib yana yi yana d'an bubbuga fuskar Hassana, yana girgizata kamar d'an rud'e-rud'e ya ke girgizata".
Hassana ko najin Habib tai banza da shi, Habib waya ya ciro ya yi kira. "Hello doctor kazo ka saman ina Company na, dan Allah kazo yanzu zaka duba wata yarinya ne".
Hassana ko najin maganar likita, ta yi mik'a mai tattare da sakin kuka. Habib da sauri ya matsa kusa da Hassana yana mai d'ago ta".
Hassana ko kukan gaske ta ke tana mai cewa, "Wayyo cikina, Wayyo kaina Oga Habib ". Habib shafa fuskar Hassana ya ke yi, ya na cewa, " yi hak'uri ga doctor nan zai zo ya duba ki, yanzu".
"Ni bana son doctor ya zo, kace mishi karya zo". Cewar Hassana. Habib na nan tare da Hassana a wannan halin doctor ya zo,nan dai Habib ya labarta ma doctor abinda ke faruwa, magunguna ya rubata ma Hassana, sai allura guda d'aya".
Hassana sosai ta ji dadi ganin likitan bai zo da magani ba. Bayan likitan ya tafi ne, Habib ya ce ma Hassana ta tashi ta je toilet ta wanke bakinta inda ke jini, Hassana cema Habib ta yi tana magana da kyar-dakyar, ita bazata iya zuwa ba. Habib hannu ya mik'a ma Hassana ya ce, "Zo in kaiki". Hassana k'iyawa ta yi tana mai ci gaba da kukanta, dan tana jin zafin bugun da su Billy su kai mata. Habib Bilya ya kira ya ba ya siyoma Hassana magungunan da aka rubuta mata".
Hassana baccin wahala ne ya d'auke ta. Habib waya ya ciro ya kira manager, manager na d'agawa ya ce, "Hello manager duk inda kake kazo yanzu". Habib na fad'in haka ya kashe wayar".
Bilya na kawo ma Hassana magungunan, Habib ya amsa ya ta data ya bata. Hassana nacikin shan maganinne Manager ya yi nocking. Kasan cewar Habib yasan manager ne yasa ya ce, "shigo". Manager cikin girmamawa ya gaida Habib. Habib amsawa ya yi sannan ya ce, "Manager dubu abinda Su supervisor Su kai ma yarinyar nan! ". Habib ya yi managar yana nuna ma manager Hassana".
Manager cikin nuna damuwar shi, ya ce, "Wallahi M. D, ban sani ba, kasan yau dama bana zuwa da wuri, bari in kira Su ".
Manager na fad'in haka ya fita Office d'in. Manager da Billy da Farida suka dawo Office d'in Oga Habib ".
Manager kallan Billy ya yi, ya ce, "Me ya had'aku da ita? ". Farida ce, ta amshe zan can da cewa, "Manager muna kan aikin mu tazo ta saman wai ta bamu suspection na one-one week,saboda bama Aiki, wai da nace mata ta bari sai Munji gurin manager sannan shikenan sai mari". Hassana da ke zaune saurin amshe zan can ta yi da cewa, "Duk abinda kuka ga dama ku fad'a , kuma Wallahi kunji na rantse sai kunyi hutun sati d'aya a gida, kamar yadda nace muku". Hassana ta fad'i maganar tana murguda baki, ba su Billy kad'ai ba har manager kallan mamaki ya ke ma Hassana".
Billy ce ta yi, k'arfin halin cewa, "Tom mu dai munsan aikinki a gunnan, shara ne da goge-goge, kuma duk wanda za aba matsayi a gunnan meeting ake yi abashi gaban kowa.. ". Ai Billy bata aje zan can ta ba, Hassana tai wuf ta ce, "Ai da yake ga Oga Habib d'in nan agaban shi nake magana, kuma shi yaban matsayin idan akwai wanda ya isa sai ya cire ni in gani, ni ce ma tai makiyar manager dan haka Billy ke da Farida abisa ga matsayina da mijina kuma shugabana a masana antar nan ya ban, na dakatar da ku Aiki na sati d'aya, kamar yadda nace miki Farida idan kika kuma zuwa irin yadda kika zo yau zamu koreki baki d'aya, ke kuma Billy bisa ga biyema Farida da kike yi, kema mun da katar da ke na sati d'aya, idan kuma kuka sake mai-maita irin haka korar ku zamuyi baki d'aya, zaku iya tafiya.............✍️
Ko ya hukuncin da Hassana ta yanke ya ke????? 🤭🤭🤭
Idan kin karanta daure ki Comment sister 🤝.
Share
&
Comment please 🙏.
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
https://chaveryt.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://www.facebook.com/groups/301023561618950/
Dan Allah ina barar addu'ar ku Mahaifina baida Lafiya 🙏.
Shafi na 72&73.
Hassana tai wuf ta ce, "Ai da yake ga Oga Habib d'in nan agaban shi nake managa, kuma shi ya ban matsayin, idan akwai wanda ya isa sai ya cire ni in gani, ni ce mataimakiyar manager , dan haka Billy da ke da Farida abisa ga matsayin da mijina kuma Shugabana a masana'antar nan ya ban, na dakatar da ku Aiki na sati d'aya. Kamar yadda nace miki Farida idan kika kuma zuwa irin yadda kika zo yau, zamu koreki baki d'aya. Ke kuma Billy bisa ga biyema Farida da kika yi, kema mun da katar da ke na sati d'aya, idan kuma kuka sake maimai ta irin haka korar ku za muyi baki d'aya, zaku iya tafiya! ".
Duka gurin Shiru kowa ya yi da abinda ko ke fad'a azuciyar shi. Manager ne ya yi jarumtar kallan Habib ya ce, "M, D, dokar Company nan kowa ya san ba'a bada matsayi sai anyi meeting, sannan aba mutum gaban staff's dan su shaida, tom amma yanzu kaji abinda ita tace, tom ya maganar ta ke, Shin ka bata matsayin ne ko-ko ? ". Ai Kafin Habib ya yi magana, Hassana ti yi wuf ta ce, "Manager ina tunanin koda ace k'arya nake bazan yi ba agaban Oga Habib, dan haka ina mai tabbatar maka shi yaban matsayin nan jiya, dan haka ina ganin zasu iya tafiya".
Manager da sosai ranshi ya b'ace ganin Habib ya yi mai Shiru, wannan k'aramar yarinyar na nai man rugaza soyayyar shi. Manager kallan Billy ya yi ya ce, "Supervisor ku saman a Office d'ina". Manager ya yi maganar daga gani kasan ranshi ya b'ace ya ke, da shirun da Habib ya yi mai"
Manager na fita su Billy ma suka bi bayan shi suka nufi Office d'in shi kamar yadda ya ce. Bayan duk sun gama fita ne Habib ya kalli Hassana ranshi b'ace, ya ce, "Dama kin rok'an in baki matsayine dan ki kore su?". Hassana Shiru ta yi tana mai wasa da hannunta, dan yadda ta ga Habib ya d'aure tasan ba wasa. Habib ko cikin daka ma Hassana tsawa ya ce, "Nace dama kin rok'an in baki matsayi ne dan ki kore su!? ". Hassana girgiza kai ta yi, ta ce, "A'a Oga Habib, amma kamar yadda kaji na fad'a Allah haka ne, Supervisor bata aiki, ita kuma Farida..... ". Tsawar da Habib ya yi ma Hassana ce yasa ta yi shiru. Habib hanyar fiya ya nuna ma Hassana da hannun shi, ya ce, "Barnan! ". Hassana fita ta yi, tana fita ta ta yi tafiyar ta caktrea school d'in ta, tana mai addu'ar Allah yasa Habib k'arya da wo da su Farida, idan ma zai dawo dasu, tom Banda Farida, dan tafi jin zafin Farida".
Manager ko a office d'in shi kallan su Billy ya yi, ya ce, "Supervisor ku yi hak'uri kuje gida koda na yau ne kad'ai, zan samu M, d, muyi magana zuwa anjima". Billy kallan manager ta yi, ta ce, "Idan har na bar gurinnan da sunan wai waccan bagidajiyar ce ta koran, tom kasani ba zan dawo ba". Manager cikin rashin sanin yadda zai yi ya ce, "Ki yi hak'uri Billy idan har kika tafi ni kuma nayi miki alk'awari zaji dawo da matsayinda take ta k'ama M, d ya bata, ki ce zaki koma kan matsayin". Billy cikin jin dad'i ta d'ago tana kallan manager, ta ce, "Manager ka tabbata? ". "Billy ba wai tabbata wa ba, alk'awari nayi miki, ke dai kin san yadda nake da M,D, ni ke tsara komai na gurin nan, dan haka nasan yadda zan mai , in ma ya bata mataimakiyar tawa da gaske , nasan yadda zanyi na dawo da shi kanki, amma yanzu ina so ki yi hak'uri ki je gida na yau kad'ai, zuwa gobe zaki dawo da matsayinta". Billy cikin jin dad'in kalaman manager, ta ce, "Godiya nake dearie". Sunan da ke kashe manager kenan, dan har Billy ta gano shi. Billy kallan Farida ta yi, ta ce, "Ya kika ji tsarin? ". Dariya Farida ta yi, ta ce, "reshe ya juye da mujiya". Dariya sosai sukai, sannan su kai ma manager sallama suka tafi ".
Habib d'aukar Hassana ya yi ya yi Office d'in shi da ita.
Hassana ko na jin Habib ta sake langwab'ewa tai kamar irin wadde ke asume din nan. Habib kwantar da Hassana ya yi kan Table d'in Office d'in shi. Habib Faro ya d'ago yana tsiyayawa a hannun shi yana shafa ma Hassana a fuska. Habib girgiza Hassana ya fara, yana cewa, "Ke bud'e idonki mana". Habib yana yi yana d'an bubbuga fuskar Hassana, yana girgizata kamar d'an rud'e-rud'e ya ke girgizata".
Hassana ko najin Habib tai banza da shi, Habib waya ya ciro ya yi kira. "Hello doctor kazo ka saman ina Company na, dan Allah kazo yanzu zaka duba wata yarinya ne".
Hassana ko najin maganar likita, ta yi mik'a mai tattare da sakin kuka. Habib da sauri ya matsa kusa da Hassana yana mai d'ago ta".
Hassana ko kukan gaske ta ke tana mai cewa, "Wayyo cikina, Wayyo kaina Oga Habib ". Habib shafa fuskar Hassana ya ke yi, ya na cewa, " yi hak'uri ga doctor nan zai zo ya duba ki, yanzu".
"Ni bana son doctor ya zo, kace mishi karya zo". Cewar Hassana. Habib na nan tare da Hassana a wannan halin doctor ya zo,nan dai Habib ya labarta ma doctor abinda ke faruwa, magunguna ya rubata ma Hassana, sai allura guda d'aya".
Hassana sosai ta ji dadi ganin likitan bai zo da magani ba. Bayan likitan ya tafi ne, Habib ya ce ma Hassana ta tashi ta je toilet ta wanke bakinta inda ke jini, Hassana cema Habib ta yi tana magana da kyar-dakyar, ita bazata iya zuwa ba. Habib hannu ya mik'a ma Hassana ya ce, "Zo in kaiki". Hassana k'iyawa ta yi tana mai ci gaba da kukanta, dan tana jin zafin bugun da su Billy su kai mata. Habib Bilya ya kira ya ba ya siyoma Hassana magungunan da aka rubuta mata".
Hassana baccin wahala ne ya d'auke ta. Habib waya ya ciro ya kira manager, manager na d'agawa ya ce, "Hello manager duk inda kake kazo yanzu". Habib na fad'in haka ya kashe wayar".
Bilya na kawo ma Hassana magungunan, Habib ya amsa ya ta data ya bata. Hassana nacikin shan maganinne Manager ya yi nocking. Kasan cewar Habib yasan manager ne yasa ya ce, "shigo". Manager cikin girmamawa ya gaida Habib. Habib amsawa ya yi sannan ya ce, "Manager dubu abinda Su supervisor Su kai ma yarinyar nan! ". Habib ya yi managar yana nuna ma manager Hassana".
Manager cikin nuna damuwar shi, ya ce, "Wallahi M. D, ban sani ba, kasan yau dama bana zuwa da wuri, bari in kira Su ".
Manager na fad'in haka ya fita Office d'in. Manager da Billy da Farida suka dawo Office d'in Oga Habib ".
Manager kallan Billy ya yi, ya ce, "Me ya had'aku da ita? ". Farida ce, ta amshe zan can da cewa, "Manager muna kan aikin mu tazo ta saman wai ta bamu suspection na one-one week,saboda bama Aiki, wai da nace mata ta bari sai Munji gurin manager sannan shikenan sai mari". Hassana da ke zaune saurin amshe zan can ta yi da cewa, "Duk abinda kuka ga dama ku fad'a , kuma Wallahi kunji na rantse sai kunyi hutun sati d'aya a gida, kamar yadda nace muku". Hassana ta fad'i maganar tana murguda baki, ba su Billy kad'ai ba har manager kallan mamaki ya ke ma Hassana".
Billy ce ta yi, k'arfin halin cewa, "Tom mu dai munsan aikinki a gunnan, shara ne da goge-goge, kuma duk wanda za aba matsayi a gunnan meeting ake yi abashi gaban kowa.. ". Ai Billy bata aje zan can ta ba, Hassana tai wuf ta ce, "Ai da yake ga Oga Habib d'in nan agaban shi nake magana, kuma shi yaban matsayin idan akwai wanda ya isa sai ya cire ni in gani, ni ce ma tai makiyar manager dan haka Billy ke da Farida abisa ga matsayina da mijina kuma shugabana a masana antar nan ya ban, na dakatar da ku Aiki na sati d'aya, kamar yadda nace miki Farida idan kika kuma zuwa irin yadda kika zo yau zamu koreki baki d'aya, ke kuma Billy bisa ga biyema Farida da kike yi, kema mun da katar da ke na sati d'aya, idan kuma kuka sake mai-maita irin haka korar ku zamuyi baki d'aya, zaku iya tafiya.............✍️
Ko ya hukuncin da Hassana ta yanke ya ke????? 🤭🤭🤭
Idan kin karanta daure ki Comment sister 🤝.
Share
&
Comment please 🙏.
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
https://chaveryt.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://www.facebook.com/groups/301023561618950/
Dan Allah ina barar addu'ar ku Mahaifina baida Lafiya 🙏.
Shafi na 72&73.
Hassana tai wuf ta ce, "Ai da yake ga Oga Habib d'in nan agaban shi nake managa, kuma shi ya ban matsayin, idan akwai wanda ya isa sai ya cire ni in gani, ni ce mataimakiyar manager , dan haka Billy da ke da Farida abisa ga matsayin da mijina kuma Shugabana a masana'antar nan ya ban, na dakatar da ku Aiki na sati d'aya. Kamar yadda nace miki Farida idan kika kuma zuwa irin yadda kika zo yau, zamu koreki baki d'aya. Ke kuma Billy bisa ga biyema Farida da kika yi, kema mun da katar da ke na sati d'aya, idan kuma kuka sake maimai ta irin haka korar ku za muyi baki d'aya, zaku iya tafiya! ".
Duka gurin Shiru kowa ya yi da abinda ko ke fad'a azuciyar shi. Manager ne ya yi jarumtar kallan Habib ya ce, "M, D, dokar Company nan kowa ya san ba'a bada matsayi sai anyi meeting, sannan aba mutum gaban staff's dan su shaida, tom amma yanzu kaji abinda ita tace, tom ya maganar ta ke, Shin ka bata matsayin ne ko-ko ? ". Ai Kafin Habib ya yi magana, Hassana ti yi wuf ta ce, "Manager ina tunanin koda ace k'arya nake bazan yi ba agaban Oga Habib, dan haka ina mai tabbatar maka shi yaban matsayin nan jiya, dan haka ina ganin zasu iya tafiya".
Manager da sosai ranshi ya b'ace ganin Habib ya yi mai Shiru, wannan k'aramar yarinyar na nai man rugaza soyayyar shi. Manager kallan Billy ya yi ya ce, "Supervisor ku saman a Office d'ina". Manager ya yi maganar daga gani kasan ranshi ya b'ace ya ke, da shirun da Habib ya yi mai"
Manager na fita su Billy ma suka bi bayan shi suka nufi Office d'in shi kamar yadda ya ce. Bayan duk sun gama fita ne Habib ya kalli Hassana ranshi b'ace, ya ce, "Dama kin rok'an in baki matsayine dan ki kore su?". Hassana Shiru ta yi tana mai wasa da hannunta, dan yadda ta ga Habib ya d'aure tasan ba wasa. Habib ko cikin daka ma Hassana tsawa ya ce, "Nace dama kin rok'an in baki matsayi ne dan ki kore su!? ". Hassana girgiza kai ta yi, ta ce, "A'a Oga Habib, amma kamar yadda kaji na fad'a Allah haka ne, Supervisor bata aiki, ita kuma Farida..... ". Tsawar da Habib ya yi ma Hassana ce yasa ta yi shiru. Habib hanyar fiya ya nuna ma Hassana da hannun shi, ya ce, "Barnan! ". Hassana fita ta yi, tana fita ta ta yi tafiyar ta caktrea school d'in ta, tana mai addu'ar Allah yasa Habib k'arya da wo da su Farida, idan ma zai dawo dasu, tom Banda Farida, dan tafi jin zafin Farida".
Manager ko a office d'in shi kallan su Billy ya yi, ya ce, "Supervisor ku yi hak'uri kuje gida koda na yau ne kad'ai, zan samu M, d, muyi magana zuwa anjima". Billy kallan manager ta yi, ta ce, "Idan har na bar gurinnan da sunan wai waccan bagidajiyar ce ta koran, tom kasani ba zan dawo ba". Manager cikin rashin sanin yadda zai yi ya ce, "Ki yi hak'uri Billy idan har kika tafi ni kuma nayi miki alk'awari zaji dawo da matsayinda take ta k'ama M, d ya bata, ki ce zaki koma kan matsayin". Billy cikin jin dad'i ta d'ago tana kallan manager, ta ce, "Manager ka tabbata? ". "Billy ba wai tabbata wa ba, alk'awari nayi miki, ke dai kin san yadda nake da M,D, ni ke tsara komai na gurin nan, dan haka nasan yadda zan mai , in ma ya bata mataimakiyar tawa da gaske , nasan yadda zanyi na dawo da shi kanki, amma yanzu ina so ki yi hak'uri ki je gida na yau kad'ai, zuwa gobe zaki dawo da matsayinta". Billy cikin jin dad'in kalaman manager, ta ce, "Godiya nake dearie". Sunan da ke kashe manager kenan, dan har Billy ta gano shi. Billy kallan Farida ta yi, ta ce, "Ya kika ji tsarin? ". Dariya Farida ta yi, ta ce, "reshe ya juye da mujiya". Dariya sosai sukai, sannan su kai ma manager sallama suka tafi ".