Sashe 62
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Duka gurin suka amsa da babu, Hassana tashi ta yi, ta d'aga hannu , alamun tana da magana".
Manager kallanta ya yi, ya ce, " muna sauraranki. Hassana cikin hikima ta fara magana kamar haka...... ........ ✍️
Idan kin karanta daure ki Comment sister 🤝.
Share
&
Comment please 🙏.
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
https://chaveryt.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://www.facebook.com/groups/301023561618950/
Shafi na 74&74.
Hassana cikin hikima ta fara magana kamar haka, " Idan har a atsarin masana'antar nan mutum biyu zasu iya hawa matsayi d'aya, tom matsayin da manager ya ba Supervisor ya yi, amma idan har a tsarin masana'antar nan ba zai yuwu Mutum biyu su hau matsayi d'aya ba, tom ka barta a matsayin ta na supervisor, dan wannan matsayin da ka bata matsayina ne da Oga Habib ya ban, kuma ina nan akan matsayina, amma idan har naji daga bakin Oga Habib cewar ya saukeni matsayin ya ba Supervisor, tom nabar ma ta, amma ina nan a matsina da Oga Habib ya ban, na mataimakiyar manager ". Hassana na gama fad'in haka ta zauna. Duka gurin kowa shiru ya yi, idan wasu suka fara zargin kodai akwai releshanship ne tsakanin Hassana da Habib. Nan dai kowa da tunanin da yake. Inda shi kuma manager jira yake yaji abinda Habib zai ce, amma Habib shiru bai tanka ba, daga k'arshe ma tashi ya yi ya fita gurin, nan dai d'aya bayan d'aya aka fara fita gunan, inda manager shima yana ganin Habib ya tashi, shima ya bar gun. Nan dai a haka aka gama fita. Hassana tashi ta yi zata fita, su Billy suka yi saurin shan gabanta, Billy sai da ta gama yi ma Hassana kallan sama da k'asa, sanna ta yi dariya ta ce, "Hassana kike kome?, ina mai miki albishir gobe zan fara aiki a matsayina na mataimakiyar manager, dan Allah idan kin isa ke mai matsayi ce a gurin Oga Habib kisa ya dakatar da ni. Duk wanda ke Company a yau ya saida ni Billy an k'ara min matsayi daga Supervisor izuwa ga taimakiyar manager, inda ke kuma aka baki nau matsayin, kina b'ab'atun Oga Habib ya baki matsayi, amma kuma ko manager bai shaida hakan ba, kinga mu bamu san da maganar ba. Daga k'arshe ina mai jan kunnanki karki sake shiga gurimina idan ba haka ba, zanyi amfani da matsayina in wahalar da ke a Company'nan! ". Billy na kaiwa nan taja hannun Farida suka tafi suka bar Hassana nan tsaye".
Hassana taji zafin magan-ganun da Billy ta fad'a mata sosai, sai dai haka ne, ko manager bai shaida matsayin da Habib ya bata ba kamar yadda Billy ta ce, ita ko kowa ya shaida matsayinta. Hassana Office d'in Habib ta je, babu nai man izini ba komai, Hassana ta tura ta shiga . Dan Habib da ke zaune sai da ya d'ago kai yana kallanta".
Hassana nesa da Habib ta zauna ta tura kanta tsakanin cinyoyinta, tana kuka, dan sosai taji zafin maganganun da Billy ta fad'a mata".
Habib da mamaki ya ke kallan Hassana, banza ya yi da ita yaci gaba da abinda ya ke yi. Habib har ya gama abinda ya ke yi Hassana bata bar kukan da take ba, kuma ba wai ahankali ta ke kukan ba, ba kuma da k'arfi cancan ba. Habib da katawa ya yi da abinda ya ke yi, yana kallan Hassana, sannan ya ce, "Ke". Hassana ko dama ta tsani ke d'in da Habib ya ke ce mata, ci gaba da kukan ta ta yi, bata d'ago ba".
Habib da d'an k'arfi ya kuma cewa, "Ke!, bakya jine ina kiranki". Still Hassana banza ta yi da Habib, kuma bata da kata daga kukan da take ba".
Habib kallan Hassana ya yi, ganin yadda take kuka,amma sai magana ya ke mata ta yi mai shiru, ran shi ad'an b'ace ya ce, "Wai lafiya zaki shigo Office d'ina ki ta sani kina kuka, kuma ina miki magana kinyi banza dani, so kike kanki ya yi ciwo wannan kukan da kike yi". Hassana ko bata da kata da kukan da take ba, bare Habib yasa ran ta na ma sauraran shi, ci gaba da kukanta ta yi".
Habib tashi ya yi, ya je ya samu Hassana inda ta ke. Habib zama ya yi kusa da Hassana sannan ya d'ago kanta da ta tusa tsakankanin cinyoyinta, ya ce, "Shikenan ya isa haka, ki yi shiru kanki kar ya yi ciwo, yanzu fad'a min me ya faru? ". Habib ya fad'i maganar yana bubbuga bayan Hassana".
Hassana rage sautin kukanta ta yi, amma bawai ta yi shiru bane. Habib kallanta ya yi, ya ce, "Oh!, ki yi shiru ki fad'a min mana, kukan ya isa haka". Habib ya fad'i maganar yana jawo Hassana ajikin shi, alamun lallashi".
Hassana share hawanta ta yi, ta d'ago kai tana kallan Habib, Habib ma ita yake, kallo, ya ce, "Tom ina jinki? ". Hassana cikin murya irin ta wanda ya yi kuka, ta ce, "Oga Habib ba kai bane kaban matsayi, kuma yanzu manager ya maida matsayin kan Supervisor, bacin tun farko abinda na naimi kaban ke nan, abinda tun farko sai da nace ma kaban matsayin Supervisor kak'i, kace sai dai kaban mataimakiyar manager, shine kuma yanzu manager zai ba Billy, kuma ai kai ne kai min alk'awari kuma kasa min rai". Hassana ta idasa maganar hawaye na zubo mata".
Habib handkerchief d'in shi yasa ya goge ma Hassana hawayanta, sannan ya ce, "Tom shi Supervisor d'in da aka baki meye abun shi?, dama tun farko ai abinda kike so kenan, ki yi hak'uri kima wata rana zaki zo duk matsayin da kike so". Hassana mai da kanta ta yi tsakankanin cinyoyinta ta ci gaba da kukanta. Ana ahaka ne kiran Hajiya Turai ya shigo wayar Habib".
Habib na d'agawa Hajiya Turai ta ce, "Hello Habib nan da minti goma jirginmu zai sauka, kaje ka d'akko daughter kuzo ku tar ban tare". "Tom Mommy, gani nan". Cewar Habib, sanna ya kashe wayar. Habib kama hannun Hassana ya yi, ya ce, "Zomu je mu d'akko Mommy yanzu zata sauka". Habib handkerchief d'in shi yasa ya goge ma Hassana fuskarta, saboda ta nuna alamun kuka".
Hassana bayan Habib tabi suka shiga motarshi yaja suka nufi airport d'in. Hassana ko suna tafiya tana mai ci gaba da kukanta ka d'an ka d'an. Habib na lure Hassana har suka shiga airport d'in. Bayan ya yi parking ne ya kalli Hassana ya ce, "Ya Allah, wai har yanzu kukan nan kike yi, ki yi shiru kinga yanzu babu lokacin da za muyi magana, idan na kai Mommy sai muyi magana, yanzu goge hawayanki". Habib handkerchief d'in shi ya kuma mik'ama Hassana ta goge fuskanta. Ahana ahaka ne jirginsu Hajiya Turai ya sauka".
Habib fita ya yi, ya bud'e Hassana, ya kamo hannun ta, suka tsaya dai-dai saitin da zasu ga Hajiya Turai. Habib na hango ta ya za hannun Hassana suka k'arasa gun ta".
Hajiya Turai da fara'arta ta rungume Hassana tana Oyoyo daughter. Hajiya Turai na rik'e da hannun Hassana suka k'arasa inda Habib ya yi parking, suka shiga".
Bayan sun isa gidan Hajiya Turai ne, Hajiya Turai ta kalli Habib ta ce, "Habib me yasa mu daughter?, daga ganin idonta ta yi kuka ". Habib kallan Hassana ya yi, ya ce, "Me yasa me ki, ki kai kuka? ". Hassana turo ma Habib baki tayi. Hajiya Turai ta ce, "Zo nan daughter ki zauna, ki fad'a min abinda ya yi miki". Hassana tashi ta yi ta zauna kusa Hajiya Turai kamar yadda ta umar ce ta. Hajiya Turai kallan Hassana ta yi ta ce, "daughter fad'amin me yasa ki kuka, dan da ga ganin idonki ya nuna kinyi kuka? ". "Mommy ba fa ko mai abu ne ya fad'a min a ido". Cewar Hassana. Hajiya Turai bar maganar kawai ta yi, badan ta yarda da abinda Hassana ta ce ba".
Hassana da Habib haddare suna gidan Hajiya Turai. Hassana ko tun d'azu da tai sallar magriba ta kwanta kan abin sallar saboda ciwan da kanta ya ke mata, dama in dai tai kuka sai tai ciwan kai. Habib zuwa ya yi ya yi ma Hajiya Turai sallama ya ce, "Mommy zan tafi sai gobe". "Tom daughter fa?, tun da tai sallar magriba bata fito ba, duba ta kagani ". Habib bedroom d'in Hajiya Turai ya shiga, Habib k'arasawa inda Hassana ta ke kwance ya yi, saboda jiyo sautin kukanta kad'an-kad'an da ya ji. Habib tado Hassana ya yi daga kwan can da ta ke, ya jingina ta da jikin shi, yana cewa, "yanzu dan Allah duk akan magana nan ce, ki ke kuka haka, ga kanki nan har ya d'au zafi, shikenan indai mataimakiyar manager ce na baki, shikenan kukan ya isa haka ". Hassana ko ita tama manta da wata mataimakiyar manager da ta ke so, kanta ke mata ciwo shi take ma kuka, ai ko tana jin abinda Habib ya ce, "d'ago kanta ta yi da yake mata ciwo sosai ta ce, "Oga Habib dan Allah da gaske? ". "Kai Habib ya d'agama Hassana, ya ce, "gobe zansa manager ya tabbatar da matsayin kowa ya sa ni". Hassana da ke zaune gefan Habib bata san sanda ta rungume Habib ba, tana cewa, "Dan Allah Oga Habib karka kuma can zawa, kuma kaima manager magana". "Tashi muje phamarcy d'in kusa da mu abaki magani sai mu wuce gida daga can". Cewar Habib".
Hassana tashi ta yi, suka fita da Habib. Zaune suka iske Hajiya Turai a falo. Hajiya Turai kallan Hassana ta yi ta ce, "Daughter lafiya ko? ". "Mommy kaina ke ciwo". Hassana taba Hajiya Turai amsa".
Hajiya Turai kallan Habib ta yi, ta ce, "Habib ka biya da ita phamarcy ka amsar mata magani ". "Tom". Habib ya amsa ma hajiya Turai ".
Hajiya Turai waya ta mik'ama Hassana, ta ce, "daughter ka tsarabar ki ". Hassana da murnarta ta amsa tana ma Hajiya Turai godiya. Sanna suka tafi".
Manager kallanta ya yi, ya ce, " muna sauraranki. Hassana cikin hikima ta fara magana kamar haka...... ........ ✍️
Idan kin karanta daure ki Comment sister 🤝.
Share
&
Comment please 🙏.
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
https://chaveryt.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://www.facebook.com/groups/301023561618950/
Shafi na 74&74.
Hassana cikin hikima ta fara magana kamar haka, " Idan har a atsarin masana'antar nan mutum biyu zasu iya hawa matsayi d'aya, tom matsayin da manager ya ba Supervisor ya yi, amma idan har a tsarin masana'antar nan ba zai yuwu Mutum biyu su hau matsayi d'aya ba, tom ka barta a matsayin ta na supervisor, dan wannan matsayin da ka bata matsayina ne da Oga Habib ya ban, kuma ina nan akan matsayina, amma idan har naji daga bakin Oga Habib cewar ya saukeni matsayin ya ba Supervisor, tom nabar ma ta, amma ina nan a matsina da Oga Habib ya ban, na mataimakiyar manager ". Hassana na gama fad'in haka ta zauna. Duka gurin kowa shiru ya yi, idan wasu suka fara zargin kodai akwai releshanship ne tsakanin Hassana da Habib. Nan dai kowa da tunanin da yake. Inda shi kuma manager jira yake yaji abinda Habib zai ce, amma Habib shiru bai tanka ba, daga k'arshe ma tashi ya yi ya fita gurin, nan dai d'aya bayan d'aya aka fara fita gunan, inda manager shima yana ganin Habib ya tashi, shima ya bar gun. Nan dai a haka aka gama fita. Hassana tashi ta yi zata fita, su Billy suka yi saurin shan gabanta, Billy sai da ta gama yi ma Hassana kallan sama da k'asa, sanna ta yi dariya ta ce, "Hassana kike kome?, ina mai miki albishir gobe zan fara aiki a matsayina na mataimakiyar manager, dan Allah idan kin isa ke mai matsayi ce a gurin Oga Habib kisa ya dakatar da ni. Duk wanda ke Company a yau ya saida ni Billy an k'ara min matsayi daga Supervisor izuwa ga taimakiyar manager, inda ke kuma aka baki nau matsayin, kina b'ab'atun Oga Habib ya baki matsayi, amma kuma ko manager bai shaida hakan ba, kinga mu bamu san da maganar ba. Daga k'arshe ina mai jan kunnanki karki sake shiga gurimina idan ba haka ba, zanyi amfani da matsayina in wahalar da ke a Company'nan! ". Billy na kaiwa nan taja hannun Farida suka tafi suka bar Hassana nan tsaye".
Hassana taji zafin magan-ganun da Billy ta fad'a mata sosai, sai dai haka ne, ko manager bai shaida matsayin da Habib ya bata ba kamar yadda Billy ta ce, ita ko kowa ya shaida matsayinta. Hassana Office d'in Habib ta je, babu nai man izini ba komai, Hassana ta tura ta shiga . Dan Habib da ke zaune sai da ya d'ago kai yana kallanta".
Hassana nesa da Habib ta zauna ta tura kanta tsakanin cinyoyinta, tana kuka, dan sosai taji zafin maganganun da Billy ta fad'a mata".
Habib da mamaki ya ke kallan Hassana, banza ya yi da ita yaci gaba da abinda ya ke yi. Habib har ya gama abinda ya ke yi Hassana bata bar kukan da take ba, kuma ba wai ahankali ta ke kukan ba, ba kuma da k'arfi cancan ba. Habib da katawa ya yi da abinda ya ke yi, yana kallan Hassana, sannan ya ce, "Ke". Hassana ko dama ta tsani ke d'in da Habib ya ke ce mata, ci gaba da kukan ta ta yi, bata d'ago ba".
Habib da d'an k'arfi ya kuma cewa, "Ke!, bakya jine ina kiranki". Still Hassana banza ta yi da Habib, kuma bata da kata daga kukan da take ba".
Habib kallan Hassana ya yi, ganin yadda take kuka,amma sai magana ya ke mata ta yi mai shiru, ran shi ad'an b'ace ya ce, "Wai lafiya zaki shigo Office d'ina ki ta sani kina kuka, kuma ina miki magana kinyi banza dani, so kike kanki ya yi ciwo wannan kukan da kike yi". Hassana ko bata da kata da kukan da take ba, bare Habib yasa ran ta na ma sauraran shi, ci gaba da kukanta ta yi".
Habib tashi ya yi, ya je ya samu Hassana inda ta ke. Habib zama ya yi kusa da Hassana sannan ya d'ago kanta da ta tusa tsakankanin cinyoyinta, ya ce, "Shikenan ya isa haka, ki yi shiru kanki kar ya yi ciwo, yanzu fad'a min me ya faru? ". Habib ya fad'i maganar yana bubbuga bayan Hassana".
Hassana rage sautin kukanta ta yi, amma bawai ta yi shiru bane. Habib kallanta ya yi, ya ce, "Oh!, ki yi shiru ki fad'a min mana, kukan ya isa haka". Habib ya fad'i maganar yana jawo Hassana ajikin shi, alamun lallashi".
Hassana share hawanta ta yi, ta d'ago kai tana kallan Habib, Habib ma ita yake, kallo, ya ce, "Tom ina jinki? ". Hassana cikin murya irin ta wanda ya yi kuka, ta ce, "Oga Habib ba kai bane kaban matsayi, kuma yanzu manager ya maida matsayin kan Supervisor, bacin tun farko abinda na naimi kaban ke nan, abinda tun farko sai da nace ma kaban matsayin Supervisor kak'i, kace sai dai kaban mataimakiyar manager, shine kuma yanzu manager zai ba Billy, kuma ai kai ne kai min alk'awari kuma kasa min rai". Hassana ta idasa maganar hawaye na zubo mata".
Habib handkerchief d'in shi yasa ya goge ma Hassana hawayanta, sannan ya ce, "Tom shi Supervisor d'in da aka baki meye abun shi?, dama tun farko ai abinda kike so kenan, ki yi hak'uri kima wata rana zaki zo duk matsayin da kike so". Hassana mai da kanta ta yi tsakankanin cinyoyinta ta ci gaba da kukanta. Ana ahaka ne kiran Hajiya Turai ya shigo wayar Habib".
Habib na d'agawa Hajiya Turai ta ce, "Hello Habib nan da minti goma jirginmu zai sauka, kaje ka d'akko daughter kuzo ku tar ban tare". "Tom Mommy, gani nan". Cewar Habib, sanna ya kashe wayar. Habib kama hannun Hassana ya yi, ya ce, "Zomu je mu d'akko Mommy yanzu zata sauka". Habib handkerchief d'in shi yasa ya goge ma Hassana fuskarta, saboda ta nuna alamun kuka".
Hassana bayan Habib tabi suka shiga motarshi yaja suka nufi airport d'in. Hassana ko suna tafiya tana mai ci gaba da kukanta ka d'an ka d'an. Habib na lure Hassana har suka shiga airport d'in. Bayan ya yi parking ne ya kalli Hassana ya ce, "Ya Allah, wai har yanzu kukan nan kike yi, ki yi shiru kinga yanzu babu lokacin da za muyi magana, idan na kai Mommy sai muyi magana, yanzu goge hawayanki". Habib handkerchief d'in shi ya kuma mik'ama Hassana ta goge fuskanta. Ahana ahaka ne jirginsu Hajiya Turai ya sauka".
Habib fita ya yi, ya bud'e Hassana, ya kamo hannun ta, suka tsaya dai-dai saitin da zasu ga Hajiya Turai. Habib na hango ta ya za hannun Hassana suka k'arasa gun ta".
Hajiya Turai da fara'arta ta rungume Hassana tana Oyoyo daughter. Hajiya Turai na rik'e da hannun Hassana suka k'arasa inda Habib ya yi parking, suka shiga".
Bayan sun isa gidan Hajiya Turai ne, Hajiya Turai ta kalli Habib ta ce, "Habib me yasa mu daughter?, daga ganin idonta ta yi kuka ". Habib kallan Hassana ya yi, ya ce, "Me yasa me ki, ki kai kuka? ". Hassana turo ma Habib baki tayi. Hajiya Turai ta ce, "Zo nan daughter ki zauna, ki fad'a min abinda ya yi miki". Hassana tashi ta yi ta zauna kusa Hajiya Turai kamar yadda ta umar ce ta. Hajiya Turai kallan Hassana ta yi ta ce, "daughter fad'amin me yasa ki kuka, dan da ga ganin idonki ya nuna kinyi kuka? ". "Mommy ba fa ko mai abu ne ya fad'a min a ido". Cewar Hassana. Hajiya Turai bar maganar kawai ta yi, badan ta yarda da abinda Hassana ta ce ba".
Hassana da Habib haddare suna gidan Hajiya Turai. Hassana ko tun d'azu da tai sallar magriba ta kwanta kan abin sallar saboda ciwan da kanta ya ke mata, dama in dai tai kuka sai tai ciwan kai. Habib zuwa ya yi ya yi ma Hajiya Turai sallama ya ce, "Mommy zan tafi sai gobe". "Tom daughter fa?, tun da tai sallar magriba bata fito ba, duba ta kagani ". Habib bedroom d'in Hajiya Turai ya shiga, Habib k'arasawa inda Hassana ta ke kwance ya yi, saboda jiyo sautin kukanta kad'an-kad'an da ya ji. Habib tado Hassana ya yi daga kwan can da ta ke, ya jingina ta da jikin shi, yana cewa, "yanzu dan Allah duk akan magana nan ce, ki ke kuka haka, ga kanki nan har ya d'au zafi, shikenan indai mataimakiyar manager ce na baki, shikenan kukan ya isa haka ". Hassana ko ita tama manta da wata mataimakiyar manager da ta ke so, kanta ke mata ciwo shi take ma kuka, ai ko tana jin abinda Habib ya ce, "d'ago kanta ta yi da yake mata ciwo sosai ta ce, "Oga Habib dan Allah da gaske? ". "Kai Habib ya d'agama Hassana, ya ce, "gobe zansa manager ya tabbatar da matsayin kowa ya sa ni". Hassana da ke zaune gefan Habib bata san sanda ta rungume Habib ba, tana cewa, "Dan Allah Oga Habib karka kuma can zawa, kuma kaima manager magana". "Tashi muje phamarcy d'in kusa da mu abaki magani sai mu wuce gida daga can". Cewar Habib".
Hassana tashi ta yi, suka fita da Habib. Zaune suka iske Hajiya Turai a falo. Hajiya Turai kallan Hassana ta yi ta ce, "Daughter lafiya ko? ". "Mommy kaina ke ciwo". Hassana taba Hajiya Turai amsa".
Hajiya Turai kallan Habib ta yi, ta ce, "Habib ka biya da ita phamarcy ka amsar mata magani ". "Tom". Habib ya amsa ma hajiya Turai ".
Hajiya Turai waya ta mik'ama Hassana, ta ce, "daughter ka tsarabar ki ". Hassana da murnarta ta amsa tana ma Hajiya Turai godiya. Sanna suka tafi".