Sashe 34
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*YAN UWA KULLUM KARA KUSANTAR KABARI MUKE KWANAKINMU SUNA KAREWA AJALINMU YANA KUSANTOMU AMMA BAMA FARGA DA HAKA😭😭!*ALLAH KASA MU CIKA DA IMANI👏👏👏👏👏👏👏.
Shafi na 38&39.
Hassana cikin furgici ta tashi tsabar yadda ake buga k'ofar. Hassana tashi ta yi da saurinta dan zuwa ganin mai bugun k'ofar. Baba Lami ta gani tsaye da abin breakfast d'in su a hannunta. Hassana kallan Baba Lami ta yi tana murza ido ta ce, "Baba dama ke ce, Wallahi har naji tsoro! ". Dariya Baba Lami ta yi, ta ce, "Haba wannan wana irin bacci ne, tun d'azu fa nake tsaye nake buga k'ofar nan, amma shiru". Hassana mutsitsika ido ta k'arayi ta ce, "Ina kwana Baba ". "Lafiya k'alau Hassanan, ya mai jikin? ". Hassana cikin alamun kunya tace ma Baba Lami, "Da sauk'i ". Baba Lami kallan Habib ta yi dake tsaye kusa da Hassana ta ce, "Hassana ki matsar da mutumin naki sai in shigo in kawo muku abin k'arin,". Hassana bud'e ma Baba Lami k'ofar ta yi ta matsa da Habib daga jikin k'ofar. Amma duk da haka bai hana Habib yunk'urowa ba ya ce zai kamo Baba Lami. Baba Lami ko da saurinta ta aje abin breakfast d'in ta gudu".
Hassana zuwa tai ta rufe k'ofar, sannan ta je cikin kayanta da tazo da su, ta d'akko brush d'inta tashiga toilet d'in Habib ta yi brush. Habib ko tsaye ya ke cikin toilet d'in shima yana kallan Hassana, Hassana kallan Habib ta yi bayan ta gama brush d'in, ta ce, "Oga Habib kaima za kai? ". Habib dai da ido yabi Hassana da kallo. Hassana d'aya daga cikin tooth brush d'in da ta gani a toilet d'in ne ta matsama Habib toothpaste ta mik'amai. Habib amsa ya yi yana kallan Hassana. Hassana hannu Habib ta gama ta kai brush d'in bakin shi ta ce, "Yauwa tom wanke bakinka ko? ". Habib kafad'a ya mak'ema Hassana alamun bazai wanke ba. Hassana amsar brushi d'in ta yi daga hannun shi ta ce, "Tom bani ni in wankema". Habib sakarma Hassana brush d'in ya yi. Hassana ta ce, "Yauwa tom bud'e bakin". Habib bud'e bakin ya yi. Hassana ta tura brush d'in cikin bakinshi tana wankema. Sai dai fa mai makon ya zubar shanyewa ya ke. Hassana kallan shi ta yi, ta ce, "Kai Oga Habib ba fa shanyewa ake ba, karik'a zubarwa kaji?, yauwa tom zubar haka". Hassana ta tofar da miyau abakinta, tana gwadama Habib shima yadda zaiyi ".
Nan dai ashiririce aka dama wanke bakin. Hassana break fast d'in da Baba Lami ta kawo masu ta d'akko tana bud'ewa, kunun gyad'a ne ya yi haske sosai sai k'amshin kunun ya bid'e falon. Sai soyayyar doya da akai ma miyar k'wai. Hassana tsiyayama Habib kunun ta yi, tana bashi ko ya amsa ya fara sha. Hassana soyayyar doyar taba Habib amma ya k'i ci. Rubutunshi ta d'akko ta bashi, sannan itama ta zubama kanta kunun tasha, bayan ta gama shanyewa ne ta ci doyar. Habib shima ganin Hassana na cin doyar d'auka ya yi yana ci. Hassama sosai ta ci doyar. Bayan Hassana sun gama break fast d'in ne, taji tana son yin kwanka inda dama ta saba wankan safe ta ke, amma kuma bata san yadda zatai da Habib ba. Hassana kallan Habib ta yi, ta ce, "Oga Habib ka zauna nan zanyi wanka, indai kuma ka biyoni tom zan b'ata da kai zan tafi in barka, kaji? ". Habib shi dai kallan Hassana ya yi da ido".
Hassana ko, tashi ta yi ta nufi bedroom d'in Habib.abin dariya kusan tare suka shiga bedroom d'in. Hassana tsayawa ta yi tana kallan Habib ta ce, "Oga Habib Allah yau zan b'ata da kai indai baka zauna ba kajirani nayi wanka, ka zauna nan kaji rani". Habib mak'ema Hassana kafad'a ya yi alamun yak'i d'in".
"Hassana ta ce, "Na shiga uku, tom wai kai komai zanyi sai ka bini". Hassana hannun Habib ta kama ta zaunar da shi bakin gado, ta ce, "Yauwa, tom zauna anan in yi wanka ". Habib kallan Hassana ya yi. Hassana ko ganin Habib bai mak'e mata kafad'a ba, sai ta yi tunanin bazai bita ba, ya hak'ura zai zauna, hakan ya sa,Hassana tashi ta nufi toilet d'in. Aiko tana shiga kusan atare suka shiga".
Hassana cikin jin haushin Habib d'in ta d'aure fuska ta ce, " Oga Habib fita".Hassana ta fad'i maganar tana nunama Habib hanyar fita. Habib ko da ido ya bi Hassana da kallo. Hassana ko ganin haka sai tafara tura Habib. Sai dai ko motsi Habib bai ba. Hassana duk yadda za tai da Habib ya fita yak'i dole ta rabu da shi ta fasa yin wankan ta fito, ta zauna bakin bed d'in Habib cikin jin haushin Habib ya k'ifita yabarta ta yi wanka".
Habib ko zama ya yi kusa da Hassana zai kama hannunta. Hassana cikin jin haushi ta fusge hannunta ta ce, "Da Allah ni sakarmin hannu, aina b'ata da kai tunda kak'i barina inyi wanka. Habib ko kallan Hassana kawai ya yi. Hassana na nan zaune taji yo nocking d'in k'ofa. Tashi ta yi da sauri, mutumin tama ya mara mata baya".
Hassana tana zuwa abin mamaki Hajiya Turai ta gani tsaye jikin k'ofar. Hassana cikin sanyin murya ta ce, "laa Mommy ki ce, bari in bud'e miki". Hajiya Turai da katar da Hassana ta yi ta ce, "A'a my daughter bari basai na shigoba, nazo ne in ganku, inji ya kuka tashi". Hassana cikin girmama Hajiya Turai ta ce, "A'a Mommy dan Allah ki shigo". Hajiya Turai murmushi ta yi tace, "My daughter so kike yau in kasa bacci, dan wujijjigawar da yayi min rannan har yanzu ina jinta ajikina, dan haka barni kawai ba saina shigoba". "Mommy Allah naga kamar ya rage, dan ko yau da Baba Lami ta shigo kawo abin breakfast naga bai ce zai bita ba, ki shigo ai ina nan". Hajiya Turai shahada ta yi ta ce ma Hassana tom bud'emin". Hassana bud'ema Hajiya Turai ta yi".
Habib ko da yake tsaye kusa da Hassana yana rik'e da hannunta yana ganin Hajiya Turai ta shigo ya yi kanta. Hassana da sauri ta jawo Habib ta ce, "Oga Habib Mommy ce fa?, kamanta ta ne, kabarta kaji? ". Habib mak'e kafad'a ya yi".
Hajiya Turai ko naganin haka ta ce, "My daughter rabu da shi bari in fita ". Hajiya Turai ta yi maganar kamar za tai kuka".
Hassana kai ta girgizama Hajiya Turai ta ce, "A'a Mommy dan Allah ki zauna babu abinda zai miki insha Allah ".
Hajiya Turai d'annesa da su Hassana ta zauna kan 1 seater. Hassana ma zama ta yi, kan 3 seater, Habib ma ya zauna kusa da Hassana".
Hajiya Turai kallan Hassana ta yi ta ce, "Daughter ya jikin nashi kike gani tsakanin jiya da yau? ". "Tom da sauk'i inda naga kamar yanzu yarage cewa zai bugu duk wanda ya shigo sai dai hargagin zai bugun, inda kinga ko d'azu da Baba Lami ta shigo sai dai har gagin ya yi". Hajiya Turai cikin jin dad'i ta ce, "Alhamdulillah Allah ya kawo sauk'i gaba d'aya ". "Ameen ya Allah ". Cewar Hassana. Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "My daughter inda naga alamun sauk'i yafara zuwa, inda gani har kusa da Habib bai min komai ba, abinda da bahaka ba, yanzu insha Allah nan da sati idan naga yanayin jikin zan je London, wajan aiki sun daman da kira, zan je ko sati d'aya inyi in dawo, yanzu baki da wata matsala ko? ". "Eh Mommy babu"."Ok, yau zanba Bilya kud'i ya sayo miii waya idanma kina buk'atar wani abun sai kikirani awaya, inda naga mutumin naki babarinki fita zai yi ba". Murmushi Hassana ta yi ta ce, "Tom Mommy nagode".
Hajiya Turai fita tayi tabar Hassana da Habib.Hassana na nan zaune tana tunanin yadda za tai tai wanka sai ta ji nocking d'in k'ofa, da yake tunda Hajiya Turai ta fita Hassana bata tashi ta rufe ba, yasa ta ce, "Shigo". Duk da bata san kowaye ba".
Jimmai ko da mamaki jin ance ta shigo ta shiga, tana mamakin wai yau ita ce zata shiga falon Oga Habib, Lallai wani abu sai ciwo, ammma in bahakaba waneni acewar Jimmai".
Jimmai ko ko da ta shiga d'annesa da Hassana ta tsaya tana k'arema falon kalo da jinjina had'uwa irin ta falon Habib".
Hassana ganin hankalin Jimmai gaba d'aya ya tafi a kallon falon ya sa, ta ce, "Barka da safiya sister Jimmai". Jimmai cikin jin kunya ta ce, "Hassana kingani kamar wata sakarya ko?, ina nan ina kallan tsaruwa ta falon Oga Habib, dama kayan da mukai da ke jiya zan siyo miki ne, na kawo miki".
Hassana cikin mamaki ta kalli Jimmai ta ce, "Kai dan Allah har kin sayo, amma gaskiya kinyi sauri". Jimmai mik'ama Hassana ledar kayan ta yi".
Hassana amsa ta yi ta bud'e tana gani, dogayan rigunane kala masu kyau, kala shida, sai riga da siket kala uku, sai da wando suma kala uku. Hassana kallan Jimmai ta yi tana jin dad'in kayan dan sosai su kai mata kyau, ta ce"Kai sister Jimmai amma gaskiya kayan sunyi min kyau sosai, nagode Allah ya saka da alkairi". Ameen Jimmai ta ce, sannan ta mik'ama Hassana sauran kud'in ta ce, "Ga sauran kud'in kirik'e a hannun ki". "A'a, ki bari kirik'e a hannunki". Jimmai tafiya ta yi da kud'in kamar yadda Hassana ta buk'ata".
Hassana ko har yamma tana nan zaune bata yi wanka ba,abin har ya fara damunta. Dan bawai a gidan ba, tun kan Hassana ta zo gidan su Oga Habib ta saba wankan safe, hakan ne yasa yau take jinta duk ba dad'i. Hassana kallan Habib ta yi da ya ke kusa da ita rik'e da hannunta yana wasa da shi ta ce, "Ayyah Oga Habib kaga ban iya daurewa in banyi wanka ba, dan Allah zaka zauna nan kajirani inyi wanka da sauri in dawo? ".Habib mak'ema Hassana kafad'a ya yi.Hassana kamar za tai kuka ta kuma cewa, "Dan Allah Oga Habib, inje zaka jirani? ". Yanzu Habib banza ya yi da Hassana ya kalleta kawai".
Shafi na 38&39.
Hassana cikin furgici ta tashi tsabar yadda ake buga k'ofar. Hassana tashi ta yi da saurinta dan zuwa ganin mai bugun k'ofar. Baba Lami ta gani tsaye da abin breakfast d'in su a hannunta. Hassana kallan Baba Lami ta yi tana murza ido ta ce, "Baba dama ke ce, Wallahi har naji tsoro! ". Dariya Baba Lami ta yi, ta ce, "Haba wannan wana irin bacci ne, tun d'azu fa nake tsaye nake buga k'ofar nan, amma shiru". Hassana mutsitsika ido ta k'arayi ta ce, "Ina kwana Baba ". "Lafiya k'alau Hassanan, ya mai jikin? ". Hassana cikin alamun kunya tace ma Baba Lami, "Da sauk'i ". Baba Lami kallan Habib ta yi dake tsaye kusa da Hassana ta ce, "Hassana ki matsar da mutumin naki sai in shigo in kawo muku abin k'arin,". Hassana bud'e ma Baba Lami k'ofar ta yi ta matsa da Habib daga jikin k'ofar. Amma duk da haka bai hana Habib yunk'urowa ba ya ce zai kamo Baba Lami. Baba Lami ko da saurinta ta aje abin breakfast d'in ta gudu".
Hassana zuwa tai ta rufe k'ofar, sannan ta je cikin kayanta da tazo da su, ta d'akko brush d'inta tashiga toilet d'in Habib ta yi brush. Habib ko tsaye ya ke cikin toilet d'in shima yana kallan Hassana, Hassana kallan Habib ta yi bayan ta gama brush d'in, ta ce, "Oga Habib kaima za kai? ". Habib dai da ido yabi Hassana da kallo. Hassana d'aya daga cikin tooth brush d'in da ta gani a toilet d'in ne ta matsama Habib toothpaste ta mik'amai. Habib amsa ya yi yana kallan Hassana. Hassana hannu Habib ta gama ta kai brush d'in bakin shi ta ce, "Yauwa tom wanke bakinka ko? ". Habib kafad'a ya mak'ema Hassana alamun bazai wanke ba. Hassana amsar brushi d'in ta yi daga hannun shi ta ce, "Tom bani ni in wankema". Habib sakarma Hassana brush d'in ya yi. Hassana ta ce, "Yauwa tom bud'e bakin". Habib bud'e bakin ya yi. Hassana ta tura brush d'in cikin bakinshi tana wankema. Sai dai fa mai makon ya zubar shanyewa ya ke. Hassana kallan shi ta yi, ta ce, "Kai Oga Habib ba fa shanyewa ake ba, karik'a zubarwa kaji?, yauwa tom zubar haka". Hassana ta tofar da miyau abakinta, tana gwadama Habib shima yadda zaiyi ".
Nan dai ashiririce aka dama wanke bakin. Hassana break fast d'in da Baba Lami ta kawo masu ta d'akko tana bud'ewa, kunun gyad'a ne ya yi haske sosai sai k'amshin kunun ya bid'e falon. Sai soyayyar doya da akai ma miyar k'wai. Hassana tsiyayama Habib kunun ta yi, tana bashi ko ya amsa ya fara sha. Hassana soyayyar doyar taba Habib amma ya k'i ci. Rubutunshi ta d'akko ta bashi, sannan itama ta zubama kanta kunun tasha, bayan ta gama shanyewa ne ta ci doyar. Habib shima ganin Hassana na cin doyar d'auka ya yi yana ci. Hassama sosai ta ci doyar. Bayan Hassana sun gama break fast d'in ne, taji tana son yin kwanka inda dama ta saba wankan safe ta ke, amma kuma bata san yadda zatai da Habib ba. Hassana kallan Habib ta yi, ta ce, "Oga Habib ka zauna nan zanyi wanka, indai kuma ka biyoni tom zan b'ata da kai zan tafi in barka, kaji? ". Habib shi dai kallan Hassana ya yi da ido".
Hassana ko, tashi ta yi ta nufi bedroom d'in Habib.abin dariya kusan tare suka shiga bedroom d'in. Hassana tsayawa ta yi tana kallan Habib ta ce, "Oga Habib Allah yau zan b'ata da kai indai baka zauna ba kajirani nayi wanka, ka zauna nan kaji rani". Habib mak'ema Hassana kafad'a ya yi alamun yak'i d'in".
"Hassana ta ce, "Na shiga uku, tom wai kai komai zanyi sai ka bini". Hassana hannun Habib ta kama ta zaunar da shi bakin gado, ta ce, "Yauwa, tom zauna anan in yi wanka ". Habib kallan Hassana ya yi. Hassana ko ganin Habib bai mak'e mata kafad'a ba, sai ta yi tunanin bazai bita ba, ya hak'ura zai zauna, hakan ya sa,Hassana tashi ta nufi toilet d'in. Aiko tana shiga kusan atare suka shiga".
Hassana cikin jin haushin Habib d'in ta d'aure fuska ta ce, " Oga Habib fita".Hassana ta fad'i maganar tana nunama Habib hanyar fita. Habib ko da ido ya bi Hassana da kallo. Hassana ko ganin haka sai tafara tura Habib. Sai dai ko motsi Habib bai ba. Hassana duk yadda za tai da Habib ya fita yak'i dole ta rabu da shi ta fasa yin wankan ta fito, ta zauna bakin bed d'in Habib cikin jin haushin Habib ya k'ifita yabarta ta yi wanka".
Habib ko zama ya yi kusa da Hassana zai kama hannunta. Hassana cikin jin haushi ta fusge hannunta ta ce, "Da Allah ni sakarmin hannu, aina b'ata da kai tunda kak'i barina inyi wanka. Habib ko kallan Hassana kawai ya yi. Hassana na nan zaune taji yo nocking d'in k'ofa. Tashi ta yi da sauri, mutumin tama ya mara mata baya".
Hassana tana zuwa abin mamaki Hajiya Turai ta gani tsaye jikin k'ofar. Hassana cikin sanyin murya ta ce, "laa Mommy ki ce, bari in bud'e miki". Hajiya Turai da katar da Hassana ta yi ta ce, "A'a my daughter bari basai na shigoba, nazo ne in ganku, inji ya kuka tashi". Hassana cikin girmama Hajiya Turai ta ce, "A'a Mommy dan Allah ki shigo". Hajiya Turai murmushi ta yi tace, "My daughter so kike yau in kasa bacci, dan wujijjigawar da yayi min rannan har yanzu ina jinta ajikina, dan haka barni kawai ba saina shigoba". "Mommy Allah naga kamar ya rage, dan ko yau da Baba Lami ta shigo kawo abin breakfast naga bai ce zai bita ba, ki shigo ai ina nan". Hajiya Turai shahada ta yi ta ce ma Hassana tom bud'emin". Hassana bud'ema Hajiya Turai ta yi".
Habib ko da yake tsaye kusa da Hassana yana rik'e da hannunta yana ganin Hajiya Turai ta shigo ya yi kanta. Hassana da sauri ta jawo Habib ta ce, "Oga Habib Mommy ce fa?, kamanta ta ne, kabarta kaji? ". Habib mak'e kafad'a ya yi".
Hajiya Turai ko naganin haka ta ce, "My daughter rabu da shi bari in fita ". Hajiya Turai ta yi maganar kamar za tai kuka".
Hassana kai ta girgizama Hajiya Turai ta ce, "A'a Mommy dan Allah ki zauna babu abinda zai miki insha Allah ".
Hajiya Turai d'annesa da su Hassana ta zauna kan 1 seater. Hassana ma zama ta yi, kan 3 seater, Habib ma ya zauna kusa da Hassana".
Hajiya Turai kallan Hassana ta yi ta ce, "Daughter ya jikin nashi kike gani tsakanin jiya da yau? ". "Tom da sauk'i inda naga kamar yanzu yarage cewa zai bugu duk wanda ya shigo sai dai hargagin zai bugun, inda kinga ko d'azu da Baba Lami ta shigo sai dai har gagin ya yi". Hajiya Turai cikin jin dad'i ta ce, "Alhamdulillah Allah ya kawo sauk'i gaba d'aya ". "Ameen ya Allah ". Cewar Hassana. Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "My daughter inda naga alamun sauk'i yafara zuwa, inda gani har kusa da Habib bai min komai ba, abinda da bahaka ba, yanzu insha Allah nan da sati idan naga yanayin jikin zan je London, wajan aiki sun daman da kira, zan je ko sati d'aya inyi in dawo, yanzu baki da wata matsala ko? ". "Eh Mommy babu"."Ok, yau zanba Bilya kud'i ya sayo miii waya idanma kina buk'atar wani abun sai kikirani awaya, inda naga mutumin naki babarinki fita zai yi ba". Murmushi Hassana ta yi ta ce, "Tom Mommy nagode".
Hajiya Turai fita tayi tabar Hassana da Habib.Hassana na nan zaune tana tunanin yadda za tai tai wanka sai ta ji nocking d'in k'ofa, da yake tunda Hajiya Turai ta fita Hassana bata tashi ta rufe ba, yasa ta ce, "Shigo". Duk da bata san kowaye ba".
Jimmai ko da mamaki jin ance ta shigo ta shiga, tana mamakin wai yau ita ce zata shiga falon Oga Habib, Lallai wani abu sai ciwo, ammma in bahakaba waneni acewar Jimmai".
Jimmai ko ko da ta shiga d'annesa da Hassana ta tsaya tana k'arema falon kalo da jinjina had'uwa irin ta falon Habib".
Hassana ganin hankalin Jimmai gaba d'aya ya tafi a kallon falon ya sa, ta ce, "Barka da safiya sister Jimmai". Jimmai cikin jin kunya ta ce, "Hassana kingani kamar wata sakarya ko?, ina nan ina kallan tsaruwa ta falon Oga Habib, dama kayan da mukai da ke jiya zan siyo miki ne, na kawo miki".
Hassana cikin mamaki ta kalli Jimmai ta ce, "Kai dan Allah har kin sayo, amma gaskiya kinyi sauri". Jimmai mik'ama Hassana ledar kayan ta yi".
Hassana amsa ta yi ta bud'e tana gani, dogayan rigunane kala masu kyau, kala shida, sai riga da siket kala uku, sai da wando suma kala uku. Hassana kallan Jimmai ta yi tana jin dad'in kayan dan sosai su kai mata kyau, ta ce"Kai sister Jimmai amma gaskiya kayan sunyi min kyau sosai, nagode Allah ya saka da alkairi". Ameen Jimmai ta ce, sannan ta mik'ama Hassana sauran kud'in ta ce, "Ga sauran kud'in kirik'e a hannun ki". "A'a, ki bari kirik'e a hannunki". Jimmai tafiya ta yi da kud'in kamar yadda Hassana ta buk'ata".
Hassana ko har yamma tana nan zaune bata yi wanka ba,abin har ya fara damunta. Dan bawai a gidan ba, tun kan Hassana ta zo gidan su Oga Habib ta saba wankan safe, hakan ne yasa yau take jinta duk ba dad'i. Hassana kallan Habib ta yi da ya ke kusa da ita rik'e da hannunta yana wasa da shi ta ce, "Ayyah Oga Habib kaga ban iya daurewa in banyi wanka ba, dan Allah zaka zauna nan kajirani inyi wanka da sauri in dawo? ".Habib mak'ema Hassana kafad'a ya yi.Hassana kamar za tai kuka ta kuma cewa, "Dan Allah Oga Habib, inje zaka jirani? ". Yanzu Habib banza ya yi da Hassana ya kalleta kawai".