Sashe 56
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan Hassana ta gama aikin komai ne, dama ta samo gyad'arta da shinkafar tuwo. Dan yau kunun gyad'a ta ke son yi ma Habib. Hassana sai da ta had'a koma na kunun, sannan ta bari, dan tafi son ta dama shi gaf da Habib d'in zai dawo. Kiran Sallar magriba da akayi Hassana ta je tai sallah, bayan ta idar ne tashiga wanka. Sosai Hassana ta shafe jikinta da oil oud aribian perfume. Sannan ta sa wasu riga da siket cikin wa inda Jimmai ta sai mata da bata saba. Sosai kayan suka amshi Hassana tai kyau na bugawa ajarida sister. Hassana sai da ta yi sallar issha'i sannan ta je ta had'a kunun tasa a flasks. Hassana kan caution d'in Falon ta kwanta tana jiran shigowar Habib amma shiru".
Abu kamar wasa Habib har 10:00 Pm Habib bai dawo ba. Wani tunani ne yazo ma Hassana, ta ce, "ko dai tun d'azu ya dawo ina bedroom d'ina ko kuma ina kitchen". Wannan tunanin da Hassana ta yi yasa ta nufi bedroom d'in Habib".
Habib na zaune bakin gado da laptop akan cinyar shi, Hassana ta turo k'ofar ta shigo ". Duk lokacinda Hassana zata keb'e da Habib ta kan manta shak'uwar da su kai ada baya cikin hayyacinsa, sai ta rik'a ganin kamar da. Hakan yasa Hassana take abubuwan ta kai tsaye gaban Habib".
Hassana d'an d'aure fuska ta yi, ta ce, "Oga Habib dama kadawo?, amma tun d'azu ina falo ina jiran dawowarka, ashema kadawo". Habib d'ago kai kawai ya yi ya kalli Hassana. Hassana kuma zuwa ta yi ta zauna gefan Habib tana lek'a laptop d'in da ke kan cinyar shi, ta ce, "Oga Habib yau ko naima wani abu, kuma nasan zaima dad'i, dan ko Mommy ta ce in nayi yana mata dad'i ". Hassana kallan Habib ta yi, ta ce, "In kawo ma kagani? ". Habib a halinda ya ke ciki yanzu Idan son samu ne baya son hayaniya, saboda lissafi yake, hakan yasa ya kalli Hassana ya ce, "Je ki ina abune". Hassana kamar za tai kuka ta ce, "Oga Habib kunu fa nada ma ma baka sone, kuma fa ni dan kai nadama, amma da bazan yi ba, dama lokacin da muna gida ne da nake damama nima na koyi sha, amma shine zanyi wahala indama kace sai anjima kana lissafi ne". Habib kamar yace wayyo da magan-ganun Hassana dan ko yanzu dauriya kawai ya ke yi, amma surutunta yafara b'atar da shi. Habib aje laptop d'in ya yi ya tashi, ya kamo hannun Hassana, ya ce, "wai ke baki da hankali ne bikiji ba nace miki, Ina lissafi ne". Habib tura Hassana ya yi waje, ya ce, "innagama kin kawo min". Hassana fita ta yi kamar za tai ihu, ta ce, "Ni Wallahi ba zan iya ba Sister Jimmai ni bazan iya ba, kina gani ma yanzu turoni waje ya yi wai na Isheshi". Hassana koma wa ta yi kan caution d'in ta kwanta".
Hassana bacci ne ya kwasheta, ba ita ta farka ba, sai 11:30 Pm. Tana tashi kamar wata zautata ta d'auki flasks d'in kunun ta nufi bedroom d'in Habib da shi".
Habib ko har ya gama abinda ya ke yi ya kwanta, dan bacci ma har ya kwashe shi. Hassana ta turo k'ofar ta shigo, da d'an haskan da ke d'akin Hassana ke kallan Habib. Hassana aje cup d'in kunun ta yi taje ta hau kan gadon, tana bubbuga Habib ta ce, "Oga Habib kai fa kace in kawoma in nagama, amma shine kai bacci". Habib ko da yake yanada nau yin bacci in ya kwanta, kodan baya samun yin narana ne. Hakan yasa bai ji bugun da Hassana ta ke mai ba, duk da kad'an-kad'an ta ke bugun shi".
Hassana ko dagewa ta yi, tana bubbuga Habib tana jan abun rufar shi. Can bak'in cikin hawalar dama kunun da tayi, gashi yanzu sai dai tai asara hakan yasa ta fara kuka, tana mai kuma bubbuga Habib".
Habib da cikin bacci yaji kukan Mutum, kuma ana bubbuganshi. Tashi ya yi zaune, Habib da mamaki yake kallan Hassana, sannan ya ce, cikin irin muryar wanda ya farka daga bacci. "Lafiya, me yasa me ki? "."kunun da nace ma na damama na kawo ma". Cewar Hassana ".
Habib ranshi ne ya b'ace, akan me zata tada shi yana bacci wai ta kawo mai kunu, gashi shi indai ya yi bacci aka tada shi da kyar yake samu wani baccin ya d'aukai. Hakan yasa Habib ya daka ma Hassana tsawa yana masifa, ya ce, "Wallahi ki gaggawar bari nan, dama akan kunu ne zaki tasheni, gashi nan har kin samin ciwan kai, bazan sa kunun ba, tashi kiban guri Kafin in daddakaki a nan gun!". Hassana da sauri hajjikanta na rawa ta tashi ta fita".
Washe gari Hassana da wuri ta tashi taima kan ta kad'ai abin breakfast, sannan ta shiga wanka, dan 8:00Am ne time d'in zuwanta, su tashi 2:00 pm. Hakan yasa Hassana nagama shiryawa cikin doguwar rigar shaddar da Hajiya Turai ta kawo mata, ta d'auki jakarta ta tafi".
Can Sanat yughurt ko su Billy na ta zuba idon ganin Hassana, amma shiru. Hassana ba ita taje sanat ba sai da ta tashi daga caktrea school, sannan".
Su Billy tsab sun lura da lokacinda Hassana tazo Sanat. Hassana na zuwa side d'in su Amina taje tana taya su aikinsu, a haka aka tashi Billy bata tankama Hassana ba, dan acewarta barta sai ta aikata sau uku saboda k'ar Habib ya yi masu kallan masu yawan kan k'ara".
K'arfe biyar nayi Hassana ta fito ta tafi gida, dan so take ta je tai aiki, dan ba tai akin komai ba ta fito, kuma tana son ta damama Habib kunu, inda Jimmai ta ce ta yi hak'uri katta gaji".
Billy da Farida na lure da Hassana lokacinda ta tafi. Hassana ko na zuwa gida ta shiga bedroom d'in Habib ta gyara ta wanke mai toilet, sanna ta gyara falon ma, ta d'ora mai kunun gyad'an. Hassana na gamawa ta shiga wanka, tai adonta mai kyau. Tana nan zaune a falo Habib ya shigo yau da wuri ya dawo. Hassana cikin nuna kula ta ce, "Barka da dawowa Oga Habib ". "Yauwa". Habib ya ce, ya shige ciki". Hassana sai da ta bari Habib ya isa ace Habib ya gama duk abinda ya ke sannan ta d'auki flasks d'in kunun ta shiga da shi bedroom d'in shi. Lokacin Habib ya gama shiryawa ya na zone yana tunanin kiran Bilya ya kawo mai wani abun dan yunwa yaje ji. Hassana da sallama tashi ga bedroom d'in, zaunawa ta yi kan lover chair d'in bedroom d'in, sannan ta bud'e flasks d'in ta zuba kunun ta mik'ama Habib, ta ce, "Oga Habib dan Allah gashi kasha kaga jiyama sai dai nai wahala baka shaba, kuma yafi wanda Farida ke kawo ma dad'i duk da shima nike yi". Habib amsar kunun ya yi daga hannun Hassana. Ya rik'e yana kallan Hassana. Hassana ma kallan shi ta yi, ta ce, "Tom Oga Habib kasha". "Infa nasha naji badad'i?". Cewar Habib". "Uhm ai Wallahi nasan ma zai ma dad'i, dan ko Mommy da ta tab'a zuwa lokacin nayi mana tasha, tace nafi su Maimuna iyawa". Cewar Hassana".
Habib kad'an ya kurb'i kunun, dan jin tasting d'in shi ". Hassana ko ganin Habib ya d'and'ana kunun, kallan shi ta yi, ta ce, "Tom ya, ya kaji kunun, baka tab'a shan irin shi ba ko? ". Habib tab'e baki ya yi, ya ce, "Bai min dad'i ba, kawai dai zan shane saboda kar azubar ayi almubazzaranci". Hassana shiru ta yi, dan tana tunanin Habib da gaske ya ke , yadda yi Maganar, hakan yasa ta kallai ta ce, "Dan Allah dagaske nai bai ma dad'i ba". Habib kai ya d'aga ma Hassana".Hassana hunnu ta mik'ama Habib ta ce, "Ban kunu na inda bai ma dad'i ba". "Yess ba tasting kunun, kawai dai inasha ne sabo da kar ai albazaranci". Hassana mamar Habib ta yi dai-dai zai kai cup d'in kunun bakin shi ta yi, wuf zata amshe, by mistake kunun ya b'arema Habib ajiki". Hassana cikin damuwa da rud'ewa ganin yadda tai ma Habib wanka da kunun".
Hassana b'alema Habib mab'alin rigar ta fara, tana cewa, "Ayyah yi hak'uri Oga Habib Allah bada sanina bane". Habib bige Hanun Hassana ya yi, ya ce, "Da Allah ni rabu dani, inda kin zubar da kunun ki tashi ki tafi". "Akwai fa saura, Allah bada sanina bane,". Habib hannun Hassana ya kama ya fitar da ita daga bedroom d'in, sannan ya rufe k'ofar shi.Cire kayan da Hassana ta b'ata mai ya yi, sannan ya shiga ya kuma wani wankan, ya dawo ya zuba kunun yasha. Sosai kunun ya yi ma Habib dad'i, dan ya yadda da Maganar Hassana da tace yafi wanda Farida ta ke sata tai mai dad'i. Sosai Habib yasha kunun Hassana ya kwanta, yana jinjina rawar kai irin na Hassana".
Washe gari da wuri Hassana ta tashi tai abin breakfast da Habib, tana gama wa ta shiga wanka, tana cikin shiryawa taji alamun fitar Habib. Hassana da sauri taya fa mayafinta ta fita, dan Habib har ya fita daga falon. Hassana da d'an k'arfi ta kira Habib ta ce, "Oga Habib! ".
Habib juyowa ya yi yana kallan Hassana. Hassana kuma da d'an gudu ta k'arasa inda Habib ya ke. Cikin nishin gudun da tayi, ta ce, "Oga Habib ga fa abin breakfast nayi da kai, kuma naga zaka tafi". Habib juyawa ya yi yaci gaba da tafiyar Shi, ya ce, "ni bana break fast da wuri". Hassana da sauri ta sha gaban Habib ta ce, "Uhm amma ai lokacin da na zauna part d'in ka dawuri nake mana, kuma kana sha, kuma kamanta jiya kace zaka shane saboda baka son albazaranci, tom Idan baka shafa sai dai in zubar, kuma kaga anyi albazzaranci inda ni bazan iya shanyewa ba". " ki aje anjima kisha , idan kika yadda kika zibar zaki ga abinda zan miki , waya ce ki yi dani bak'i tambayan ba? ". Habib yana tafiya yana fad'in haka".
Bilya yana cikin mota cikin mamaki ya ke kallan Hassana da Ogan nashi," dama sun fara magana haka? ". Bilya ya tambayi kanshi".
Abu kamar wasa Habib har 10:00 Pm Habib bai dawo ba. Wani tunani ne yazo ma Hassana, ta ce, "ko dai tun d'azu ya dawo ina bedroom d'ina ko kuma ina kitchen". Wannan tunanin da Hassana ta yi yasa ta nufi bedroom d'in Habib".
Habib na zaune bakin gado da laptop akan cinyar shi, Hassana ta turo k'ofar ta shigo ". Duk lokacinda Hassana zata keb'e da Habib ta kan manta shak'uwar da su kai ada baya cikin hayyacinsa, sai ta rik'a ganin kamar da. Hakan yasa Hassana take abubuwan ta kai tsaye gaban Habib".
Hassana d'an d'aure fuska ta yi, ta ce, "Oga Habib dama kadawo?, amma tun d'azu ina falo ina jiran dawowarka, ashema kadawo". Habib d'ago kai kawai ya yi ya kalli Hassana. Hassana kuma zuwa ta yi ta zauna gefan Habib tana lek'a laptop d'in da ke kan cinyar shi, ta ce, "Oga Habib yau ko naima wani abu, kuma nasan zaima dad'i, dan ko Mommy ta ce in nayi yana mata dad'i ". Hassana kallan Habib ta yi, ta ce, "In kawo ma kagani? ". Habib a halinda ya ke ciki yanzu Idan son samu ne baya son hayaniya, saboda lissafi yake, hakan yasa ya kalli Hassana ya ce, "Je ki ina abune". Hassana kamar za tai kuka ta ce, "Oga Habib kunu fa nada ma ma baka sone, kuma fa ni dan kai nadama, amma da bazan yi ba, dama lokacin da muna gida ne da nake damama nima na koyi sha, amma shine zanyi wahala indama kace sai anjima kana lissafi ne". Habib kamar yace wayyo da magan-ganun Hassana dan ko yanzu dauriya kawai ya ke yi, amma surutunta yafara b'atar da shi. Habib aje laptop d'in ya yi ya tashi, ya kamo hannun Hassana, ya ce, "wai ke baki da hankali ne bikiji ba nace miki, Ina lissafi ne". Habib tura Hassana ya yi waje, ya ce, "innagama kin kawo min". Hassana fita ta yi kamar za tai ihu, ta ce, "Ni Wallahi ba zan iya ba Sister Jimmai ni bazan iya ba, kina gani ma yanzu turoni waje ya yi wai na Isheshi". Hassana koma wa ta yi kan caution d'in ta kwanta".
Hassana bacci ne ya kwasheta, ba ita ta farka ba, sai 11:30 Pm. Tana tashi kamar wata zautata ta d'auki flasks d'in kunun ta nufi bedroom d'in Habib da shi".
Habib ko har ya gama abinda ya ke yi ya kwanta, dan bacci ma har ya kwashe shi. Hassana ta turo k'ofar ta shigo, da d'an haskan da ke d'akin Hassana ke kallan Habib. Hassana aje cup d'in kunun ta yi taje ta hau kan gadon, tana bubbuga Habib ta ce, "Oga Habib kai fa kace in kawoma in nagama, amma shine kai bacci". Habib ko da yake yanada nau yin bacci in ya kwanta, kodan baya samun yin narana ne. Hakan yasa bai ji bugun da Hassana ta ke mai ba, duk da kad'an-kad'an ta ke bugun shi".
Hassana ko dagewa ta yi, tana bubbuga Habib tana jan abun rufar shi. Can bak'in cikin hawalar dama kunun da tayi, gashi yanzu sai dai tai asara hakan yasa ta fara kuka, tana mai kuma bubbuga Habib".
Habib da cikin bacci yaji kukan Mutum, kuma ana bubbuganshi. Tashi ya yi zaune, Habib da mamaki yake kallan Hassana, sannan ya ce, cikin irin muryar wanda ya farka daga bacci. "Lafiya, me yasa me ki? "."kunun da nace ma na damama na kawo ma". Cewar Hassana ".
Habib ranshi ne ya b'ace, akan me zata tada shi yana bacci wai ta kawo mai kunu, gashi shi indai ya yi bacci aka tada shi da kyar yake samu wani baccin ya d'aukai. Hakan yasa Habib ya daka ma Hassana tsawa yana masifa, ya ce, "Wallahi ki gaggawar bari nan, dama akan kunu ne zaki tasheni, gashi nan har kin samin ciwan kai, bazan sa kunun ba, tashi kiban guri Kafin in daddakaki a nan gun!". Hassana da sauri hajjikanta na rawa ta tashi ta fita".
Washe gari Hassana da wuri ta tashi taima kan ta kad'ai abin breakfast, sannan ta shiga wanka, dan 8:00Am ne time d'in zuwanta, su tashi 2:00 pm. Hakan yasa Hassana nagama shiryawa cikin doguwar rigar shaddar da Hajiya Turai ta kawo mata, ta d'auki jakarta ta tafi".
Can Sanat yughurt ko su Billy na ta zuba idon ganin Hassana, amma shiru. Hassana ba ita taje sanat ba sai da ta tashi daga caktrea school, sannan".
Su Billy tsab sun lura da lokacinda Hassana tazo Sanat. Hassana na zuwa side d'in su Amina taje tana taya su aikinsu, a haka aka tashi Billy bata tankama Hassana ba, dan acewarta barta sai ta aikata sau uku saboda k'ar Habib ya yi masu kallan masu yawan kan k'ara".
K'arfe biyar nayi Hassana ta fito ta tafi gida, dan so take ta je tai aiki, dan ba tai akin komai ba ta fito, kuma tana son ta damama Habib kunu, inda Jimmai ta ce ta yi hak'uri katta gaji".
Billy da Farida na lure da Hassana lokacinda ta tafi. Hassana ko na zuwa gida ta shiga bedroom d'in Habib ta gyara ta wanke mai toilet, sanna ta gyara falon ma, ta d'ora mai kunun gyad'an. Hassana na gamawa ta shiga wanka, tai adonta mai kyau. Tana nan zaune a falo Habib ya shigo yau da wuri ya dawo. Hassana cikin nuna kula ta ce, "Barka da dawowa Oga Habib ". "Yauwa". Habib ya ce, ya shige ciki". Hassana sai da ta bari Habib ya isa ace Habib ya gama duk abinda ya ke sannan ta d'auki flasks d'in kunun ta shiga da shi bedroom d'in shi. Lokacin Habib ya gama shiryawa ya na zone yana tunanin kiran Bilya ya kawo mai wani abun dan yunwa yaje ji. Hassana da sallama tashi ga bedroom d'in, zaunawa ta yi kan lover chair d'in bedroom d'in, sannan ta bud'e flasks d'in ta zuba kunun ta mik'ama Habib, ta ce, "Oga Habib dan Allah gashi kasha kaga jiyama sai dai nai wahala baka shaba, kuma yafi wanda Farida ke kawo ma dad'i duk da shima nike yi". Habib amsar kunun ya yi daga hannun Hassana. Ya rik'e yana kallan Hassana. Hassana ma kallan shi ta yi, ta ce, "Tom Oga Habib kasha". "Infa nasha naji badad'i?". Cewar Habib". "Uhm ai Wallahi nasan ma zai ma dad'i, dan ko Mommy da ta tab'a zuwa lokacin nayi mana tasha, tace nafi su Maimuna iyawa". Cewar Hassana".
Habib kad'an ya kurb'i kunun, dan jin tasting d'in shi ". Hassana ko ganin Habib ya d'and'ana kunun, kallan shi ta yi, ta ce, "Tom ya, ya kaji kunun, baka tab'a shan irin shi ba ko? ". Habib tab'e baki ya yi, ya ce, "Bai min dad'i ba, kawai dai zan shane saboda kar azubar ayi almubazzaranci". Hassana shiru ta yi, dan tana tunanin Habib da gaske ya ke , yadda yi Maganar, hakan yasa ta kallai ta ce, "Dan Allah dagaske nai bai ma dad'i ba". Habib kai ya d'aga ma Hassana".Hassana hunnu ta mik'ama Habib ta ce, "Ban kunu na inda bai ma dad'i ba". "Yess ba tasting kunun, kawai dai inasha ne sabo da kar ai albazaranci". Hassana mamar Habib ta yi dai-dai zai kai cup d'in kunun bakin shi ta yi, wuf zata amshe, by mistake kunun ya b'arema Habib ajiki". Hassana cikin damuwa da rud'ewa ganin yadda tai ma Habib wanka da kunun".
Hassana b'alema Habib mab'alin rigar ta fara, tana cewa, "Ayyah yi hak'uri Oga Habib Allah bada sanina bane". Habib bige Hanun Hassana ya yi, ya ce, "Da Allah ni rabu dani, inda kin zubar da kunun ki tashi ki tafi". "Akwai fa saura, Allah bada sanina bane,". Habib hannun Hassana ya kama ya fitar da ita daga bedroom d'in, sannan ya rufe k'ofar shi.Cire kayan da Hassana ta b'ata mai ya yi, sannan ya shiga ya kuma wani wankan, ya dawo ya zuba kunun yasha. Sosai kunun ya yi ma Habib dad'i, dan ya yadda da Maganar Hassana da tace yafi wanda Farida ta ke sata tai mai dad'i. Sosai Habib yasha kunun Hassana ya kwanta, yana jinjina rawar kai irin na Hassana".
Washe gari da wuri Hassana ta tashi tai abin breakfast da Habib, tana gama wa ta shiga wanka, tana cikin shiryawa taji alamun fitar Habib. Hassana da sauri taya fa mayafinta ta fita, dan Habib har ya fita daga falon. Hassana da d'an k'arfi ta kira Habib ta ce, "Oga Habib! ".
Habib juyowa ya yi yana kallan Hassana. Hassana kuma da d'an gudu ta k'arasa inda Habib ya ke. Cikin nishin gudun da tayi, ta ce, "Oga Habib ga fa abin breakfast nayi da kai, kuma naga zaka tafi". Habib juyawa ya yi yaci gaba da tafiyar Shi, ya ce, "ni bana break fast da wuri". Hassana da sauri ta sha gaban Habib ta ce, "Uhm amma ai lokacin da na zauna part d'in ka dawuri nake mana, kuma kana sha, kuma kamanta jiya kace zaka shane saboda baka son albazaranci, tom Idan baka shafa sai dai in zubar, kuma kaga anyi albazzaranci inda ni bazan iya shanyewa ba". " ki aje anjima kisha , idan kika yadda kika zibar zaki ga abinda zan miki , waya ce ki yi dani bak'i tambayan ba? ". Habib yana tafiya yana fad'in haka".
Bilya yana cikin mota cikin mamaki ya ke kallan Hassana da Ogan nashi," dama sun fara magana haka? ". Bilya ya tambayi kanshi".