Sashe 36
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
B'angan Farida ko, cikin damuwa ta shiga d'akinta. Waya ta ciro ta kira Mahaifiyarta. Hajiya Murja na d'agawa Farida ta sa mata kuka. Hajiya Murja cikin damuwa ta ke tambayar Farida abinda ke damunta. Farida ko cikin kuka ta ce, "Haba Mommy taya zaki tambayan meke damuna bayan kinsan damuwata, yanzun haka fa, yarinyar nan na Falon Mommy ita da Oga Habib, bikiga yadda Mommy ke nan-nan da ita ba, har da sawa wai ai mata girki mai dad'i wai tana da manyan bak'i ". Daga can b'angaran Hajiya Murja ta ce, "Yauwa Farida kina jina ko?, ai abun yazo da sauk'i yanzu ki je kiba Balaraba maganin da Malam ya baki, ki ce nace ta zuba shi a girgin da za tai ma su". "Mommy ba fa Balaraba ta sa girkinba, Maimuna ta sa, amma ki bari duk yadda zanyi yanzi, yau d'in nan na bazasu k'etarema maganin nan ba, ke dai Mommy ki taya ni addu'a, Allah yaban nasara akansu". Daga can b'angaran Hajiya Murja ta ce, "Farida ai ke ke da nasara akansu, ke dai kamar yadda kika ce duk yadda zaki yi ki yi ki zuba masu maganin komai yazo k'arshe in samu hankalinkina ya kwanta". Nan dai su kai Sallama Farida tana mai k'ara tabbatarma Mahaifiyarta yau sai sunci maganin".
B'angaran su Hajiya Turai ko, Hajiya Turai sai jan Hassana da fira ta ke, cikin wayo kuma tana jin shirrin Hassana da wacece ita. Suna ahaka ne aka kira Sallar azahar ".
Hajiya Turai tashi ta yi taje tai alwallah, bayan ta yi alwallah ne ta kalli Hassana ta ce, "Daughter ki je kiyi alwallah ki zo ki yi sallah".
Hassana tashi ta yi Habib ya tashi shima zai fita". Hassana koma ta yi ta zauna ta kalli Habib ta ce, kamar mai yima k'aramin yaro wayau ta ce, "Oga Habib ka zauna nan kaji rani, in yi alwallah yanzu zan fito kaji? ". Habib mak'ema Hassana kafad'a ya yi".
Hajiya Turai ko abin dariya ma ya bata ganin Hassana wai ita wayo zata tai ma Habib. Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "Daughter ku je tare, danni tsoro nake ma kibarni daga ni sai shi, ya wijijjigani".
Hassana kama hannun Habib ta yi suka nufi bedroom d'in Hajiya Turai, inda acan toilet d'in ya ke".
Hassana duk yadda ta yi haka Habib ke yi, ahaka dai asiririta suka gama alwallar. Hassana kwata-kwata bata luraba sai da suka gama alwallar taga yadda hannun rigar Habib ya jik'e sosai. Hassana kallan shi ta yi ta ce, "Oga Habib haka ka jik'e rigarka gashi ba yanzu zamu tafi ba". Hassana jan hannun shi ta yi suka fito".
Hajiya Turai ko da tun d'azu ta idarar da sallar ta, kallan Hassana ta yi tana murmushi ta ce, "Daughter hala Habib wasa ya yi da ruwa? ". Hassana sosa k'eya ta yi, ta ce, "Mommy Allah ban lura ba, kuma shi sai yace duk yadda nayi sai ya yi".
Murmushi Hajiya Turai ta yi, ta ba Hassana gu ta ce, "Tom zoki tada sallar ".
Hassana tada sallah ta yi, Habib ma yazo ya tsaya kusa da ita duk yadda ta yi ya yi, ahaka aka idar da salar".
Hassana na idarwa ya yi dai-dai da zuwan Maimuna ta sanar da Hajiya Turai ta gama girkin ta jera koma a darnin space".
Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "Hassana kin zoma Habib da maganin shi? ". "Mommy da yake banyi tunanin zamu dad'e ba, shiyasa amma bari in d'akko mai yanzu in dawo". Hassana tashi ta yi zata tafi Habib ma ya tashi ya bi bayanta. Hassana kallan shi ta yi ta juya zata tafi, ya rik'o hannunta shima ya bita".
Farida ko da ke alab'e tana son samun damar zuba maganin, tana ganin Hassana ta je site d'in Habib ta yi saurin nufar derning space d'in".
Farida cikin kwanciyar hankali ta san har ta gama Hassana baza dawo ba. Farida maganin ta d'akko da ke d'aure a zaninta ta zuba a abincin sosai,Sannan ta goge gurin yadda babu wata alama da zata nuna alamun barbad'an wani abu. Farida na gamawa ta yi sauri ta bargun, tana mai jin dad'in yau target d'in ta zai kama su Hassana".
Hassana maganin Habib ta d'akko ta canja mai riga inda tashi ta jik'e. Sanna ta kamo hannun Habib suka dawo Falon Hajiya Turai ".
Suna dawowa Hajiya Turai ta kalli Hassana ta ce, "Daughter mu je kuci abinci".
Hasssana kama hannun Habib ta yi, suka tafi site d'in derning space. Sosai Hassana ta rud'e da tsaruwa irin ta gurin cin abinci. Zama ta yi , mutu minta ya zauna kusa da ta, dan sai da Hassana ta matso da chair d'in kusa da ita, dan tasan in ba haka ba zai iya cewa zai zona kanta".
Hajiya Turai wani abin ya bata mamaki wani ya bata dariya. Dan ko wajan cin abincin Hajiya Turai da ta zuba ma Habib nashi a plate ta mik'a mai, ko kallan shi bai yi ba , na Hassana da yaga tana ci yasa hannu shima ya kama ci".
Allah sarki haka su Hassana suka ci abincin da Farida ta zuba magani sosai batare da sanin su ba".
Farida da ke lab'e tana ganin sun fara cin abincin, ta fita tana rawa tana jin dad'in burinta ya gama cika gobe iwar haka.......... ✍️
Wayyo Hassana ta ci magani a abinci, Habib ma ya ci😭😭😭😭.
Idan kin karanta d'aure ki yi Comment sister 🤝
Idan Allah yaban lafiya zaku ga posting gobe insha Allah, ayi managa da wannan.
Kwana biyu anji ni shiru, a yi haku ri banda lafiya ne.
Ina barar addu'a dan Allah idona ciwo ya ke😭😭😭.
Comment
&
Share please 🙏.
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://m.facebook.com/groups/565235401564189/
Ina ba duk wani mai bibiyar littafin Oga Habib hak'uri, naji na shiru da akayi kwana biyu, haka ya faru ne saka makon ciwan ido da nayi. Masu text massage da masu kiran waya nagode da nuna kulawarku gareni, nagode da kulawa sosai👍🏻, Allah yabar zuminci🤝.
Masu comment na last page na gani kuma nagode sosai, a yi hak'urin rashin replying da ban samu yi ba👏.
Shafi na 42&43.
Farida da ke lab'e tana ganin sun fara cin abincin ta fita, tana rawa tana jin dad'in burinta ya gama cika gobe iwar haka".
Hassana ko na aje spoon d'inta Habib ma ya cire hannunshi. Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "Daughter ba dai kin k'oshi ba? ". Hassana kanta k'asa tana wasa da finger's d'in ta, ta ce, "Eh Mommy na k'oshi". Girgiza kai Hajiya Turai ta yi, ta ce, "Garama Habib naga yaci sosai, amma ke cinnaki shiririta ne, dan haka yau kina nan har dare, yanzu dai nabarki k'ila wannan bai miki dad'i bane, daddare zan ga d'an abinda zaki kuma ci". Ita dai Hassana bata ce komai ba, murmushi tai ma Hajiya Turai ".
Hajiya Turai tashi ta yi, ta ce, "Tom ku tashi mu koma Falo".
Hassana tashi ta yi, Habib na rik'e da hannunta suka koma falon Hajiya Turai. Bayan sun zauna ne, Hajiya Turai ta kalli Hassana ta ce, "Daughter bari inyi baccin 30 min's in fito ko? ". "Tom Mommy, afito lafiya ".
Bayan shigar Hajiya Turai bedroom d'in ta bai fi da 20 min's ba, Hassana da hankakinta duk kusan ya tafi a american film d'in da ta ke kallo, duk da tun d'azu tana jin jikinta wani iri, tana shashsharewa ne kawai, da kuma film d'in ya kuma tai ma ka mata wajan kaudar da hankakinta a abinda ta ke ji. Hassana babu zato sai ji tai Habib ya jawota ta fad'o kan shi. Da sauri ta yunku'ura jata tashi daga kan shi, ya rik'e ta kata kam ya kwantar da kanshi cima kanta yana wani irin nishi kad'an-kad'an alamun magani ya fara aiki".
Hassana fara kokwawar k'wacewa daga ruk'un da Habib ya yi mata ta yi, amma ta kasa".
Habib ko da maganin boka keta k'ara ta siri ajikinsa, rigar jikinsa, ya cire ya wurgar gefe yana k'ok'arin yage taji kin Hassana".
Hassana ganin ciwan Habib d'in kamar irin na rannan, kuma a d'akin Hajiya Turai da rana, Hassana cikin ammafani da k'arfin da Allah ya bata ta yunk'ura ta tashi zata gudu, cikin rashin sa'a ta fad'i agurin. Tana ta fud'uwa Habib ya bita k'asan, ya jawo rigarta da k'arfi ya yaga wanda sai da rigar ta dire har k'asa".
Hassana cikin tashin hankali ta yi k'arar da bata san ta yi taba, tana kiran sunan Hajiya Turai, tana cewa, "Wayyo Mommy ki fito dan Allahhhhh!!! ".
Hajiya Turai cikin daddad'an baccin da ya kwasheta, ta jiyo ihun Hassana tana kiran ta. Hajiya Turai da sauri cikin tashin hankali yadda ta ji Hassana na ihu tana kiran ta ta nufo falon".
Hajiya Turai da bata san meke faruwa, ita dai atunaninta dukan mutane da Habib ke yi ne, yau kuma abin ya fad'o kan Hassana. Hakan yasa Hajiya Turai cikin jarumta, ta afkama Habib da ta gani kwance kan Hassana, Hassana kuma tana ta kwala ihu tana bige-bige tak'i ba Habib wata damar zai aikata wani abu kanta".
Hajiya Turai na , zuwa da k'arfin da bata san tana da shiba ta ture Habib daga jikin Hassana. Hassana kuma ta yi saurin yunk'urawa ta tashi. Nan fa aka fara guje kuje a Falon Hajiya Turai, duk inda Hassana ta ruga Habib ya fita da gudu,ita kuma tana ihu tana kiran Hajiya turai ta tai maka mata, dan Hassana gaba d'aya ta gama tsorata da Habib. Duk inda Hassana tai Habib ya fita, kuma Allah yasa har yanzu ya kasa kamata, da yake abin bacikin hankalinshi bane, babu dabara".
Hajiya Turai ko ganin haka jug d'in da ke gurin ta d'akko ta wurgama Habib. Aiki cikin sa'a tana wurga mai Allah ya taimaka ya sa Habib d'in ya yi wata muguwar fad'uwar da sai da ya ba Hajiya Turai tsoro".
B'angaran su Hajiya Turai ko, Hajiya Turai sai jan Hassana da fira ta ke, cikin wayo kuma tana jin shirrin Hassana da wacece ita. Suna ahaka ne aka kira Sallar azahar ".
Hajiya Turai tashi ta yi taje tai alwallah, bayan ta yi alwallah ne ta kalli Hassana ta ce, "Daughter ki je kiyi alwallah ki zo ki yi sallah".
Hassana tashi ta yi Habib ya tashi shima zai fita". Hassana koma ta yi ta zauna ta kalli Habib ta ce, kamar mai yima k'aramin yaro wayau ta ce, "Oga Habib ka zauna nan kaji rani, in yi alwallah yanzu zan fito kaji? ". Habib mak'ema Hassana kafad'a ya yi".
Hajiya Turai ko abin dariya ma ya bata ganin Hassana wai ita wayo zata tai ma Habib. Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "Daughter ku je tare, danni tsoro nake ma kibarni daga ni sai shi, ya wijijjigani".
Hassana kama hannun Habib ta yi suka nufi bedroom d'in Hajiya Turai, inda acan toilet d'in ya ke".
Hassana duk yadda ta yi haka Habib ke yi, ahaka dai asiririta suka gama alwallar. Hassana kwata-kwata bata luraba sai da suka gama alwallar taga yadda hannun rigar Habib ya jik'e sosai. Hassana kallan shi ta yi ta ce, "Oga Habib haka ka jik'e rigarka gashi ba yanzu zamu tafi ba". Hassana jan hannun shi ta yi suka fito".
Hajiya Turai ko da tun d'azu ta idarar da sallar ta, kallan Hassana ta yi tana murmushi ta ce, "Daughter hala Habib wasa ya yi da ruwa? ". Hassana sosa k'eya ta yi, ta ce, "Mommy Allah ban lura ba, kuma shi sai yace duk yadda nayi sai ya yi".
Murmushi Hajiya Turai ta yi, ta ba Hassana gu ta ce, "Tom zoki tada sallar ".
Hassana tada sallah ta yi, Habib ma yazo ya tsaya kusa da ita duk yadda ta yi ya yi, ahaka aka idar da salar".
Hassana na idarwa ya yi dai-dai da zuwan Maimuna ta sanar da Hajiya Turai ta gama girkin ta jera koma a darnin space".
Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "Hassana kin zoma Habib da maganin shi? ". "Mommy da yake banyi tunanin zamu dad'e ba, shiyasa amma bari in d'akko mai yanzu in dawo". Hassana tashi ta yi zata tafi Habib ma ya tashi ya bi bayanta. Hassana kallan shi ta yi ta juya zata tafi, ya rik'o hannunta shima ya bita".
Farida ko da ke alab'e tana son samun damar zuba maganin, tana ganin Hassana ta je site d'in Habib ta yi saurin nufar derning space d'in".
Farida cikin kwanciyar hankali ta san har ta gama Hassana baza dawo ba. Farida maganin ta d'akko da ke d'aure a zaninta ta zuba a abincin sosai,Sannan ta goge gurin yadda babu wata alama da zata nuna alamun barbad'an wani abu. Farida na gamawa ta yi sauri ta bargun, tana mai jin dad'in yau target d'in ta zai kama su Hassana".
Hassana maganin Habib ta d'akko ta canja mai riga inda tashi ta jik'e. Sanna ta kamo hannun Habib suka dawo Falon Hajiya Turai ".
Suna dawowa Hajiya Turai ta kalli Hassana ta ce, "Daughter mu je kuci abinci".
Hasssana kama hannun Habib ta yi, suka tafi site d'in derning space. Sosai Hassana ta rud'e da tsaruwa irin ta gurin cin abinci. Zama ta yi , mutu minta ya zauna kusa da ta, dan sai da Hassana ta matso da chair d'in kusa da ita, dan tasan in ba haka ba zai iya cewa zai zona kanta".
Hajiya Turai wani abin ya bata mamaki wani ya bata dariya. Dan ko wajan cin abincin Hajiya Turai da ta zuba ma Habib nashi a plate ta mik'a mai, ko kallan shi bai yi ba , na Hassana da yaga tana ci yasa hannu shima ya kama ci".
Allah sarki haka su Hassana suka ci abincin da Farida ta zuba magani sosai batare da sanin su ba".
Farida da ke lab'e tana ganin sun fara cin abincin, ta fita tana rawa tana jin dad'in burinta ya gama cika gobe iwar haka.......... ✍️
Wayyo Hassana ta ci magani a abinci, Habib ma ya ci😭😭😭😭.
Idan kin karanta d'aure ki yi Comment sister 🤝
Idan Allah yaban lafiya zaku ga posting gobe insha Allah, ayi managa da wannan.
Kwana biyu anji ni shiru, a yi haku ri banda lafiya ne.
Ina barar addu'a dan Allah idona ciwo ya ke😭😭😭.
Comment
&
Share please 🙏.
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://m.facebook.com/groups/565235401564189/
Ina ba duk wani mai bibiyar littafin Oga Habib hak'uri, naji na shiru da akayi kwana biyu, haka ya faru ne saka makon ciwan ido da nayi. Masu text massage da masu kiran waya nagode da nuna kulawarku gareni, nagode da kulawa sosai👍🏻, Allah yabar zuminci🤝.
Masu comment na last page na gani kuma nagode sosai, a yi hak'urin rashin replying da ban samu yi ba👏.
Shafi na 42&43.
Farida da ke lab'e tana ganin sun fara cin abincin ta fita, tana rawa tana jin dad'in burinta ya gama cika gobe iwar haka".
Hassana ko na aje spoon d'inta Habib ma ya cire hannunshi. Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "Daughter ba dai kin k'oshi ba? ". Hassana kanta k'asa tana wasa da finger's d'in ta, ta ce, "Eh Mommy na k'oshi". Girgiza kai Hajiya Turai ta yi, ta ce, "Garama Habib naga yaci sosai, amma ke cinnaki shiririta ne, dan haka yau kina nan har dare, yanzu dai nabarki k'ila wannan bai miki dad'i bane, daddare zan ga d'an abinda zaki kuma ci". Ita dai Hassana bata ce komai ba, murmushi tai ma Hajiya Turai ".
Hajiya Turai tashi ta yi, ta ce, "Tom ku tashi mu koma Falo".
Hassana tashi ta yi, Habib na rik'e da hannunta suka koma falon Hajiya Turai. Bayan sun zauna ne, Hajiya Turai ta kalli Hassana ta ce, "Daughter bari inyi baccin 30 min's in fito ko? ". "Tom Mommy, afito lafiya ".
Bayan shigar Hajiya Turai bedroom d'in ta bai fi da 20 min's ba, Hassana da hankakinta duk kusan ya tafi a american film d'in da ta ke kallo, duk da tun d'azu tana jin jikinta wani iri, tana shashsharewa ne kawai, da kuma film d'in ya kuma tai ma ka mata wajan kaudar da hankakinta a abinda ta ke ji. Hassana babu zato sai ji tai Habib ya jawota ta fad'o kan shi. Da sauri ta yunku'ura jata tashi daga kan shi, ya rik'e ta kata kam ya kwantar da kanshi cima kanta yana wani irin nishi kad'an-kad'an alamun magani ya fara aiki".
Hassana fara kokwawar k'wacewa daga ruk'un da Habib ya yi mata ta yi, amma ta kasa".
Habib ko da maganin boka keta k'ara ta siri ajikinsa, rigar jikinsa, ya cire ya wurgar gefe yana k'ok'arin yage taji kin Hassana".
Hassana ganin ciwan Habib d'in kamar irin na rannan, kuma a d'akin Hajiya Turai da rana, Hassana cikin ammafani da k'arfin da Allah ya bata ta yunk'ura ta tashi zata gudu, cikin rashin sa'a ta fad'i agurin. Tana ta fud'uwa Habib ya bita k'asan, ya jawo rigarta da k'arfi ya yaga wanda sai da rigar ta dire har k'asa".
Hassana cikin tashin hankali ta yi k'arar da bata san ta yi taba, tana kiran sunan Hajiya Turai, tana cewa, "Wayyo Mommy ki fito dan Allahhhhh!!! ".
Hajiya Turai cikin daddad'an baccin da ya kwasheta, ta jiyo ihun Hassana tana kiran ta. Hajiya Turai da sauri cikin tashin hankali yadda ta ji Hassana na ihu tana kiran ta ta nufo falon".
Hajiya Turai da bata san meke faruwa, ita dai atunaninta dukan mutane da Habib ke yi ne, yau kuma abin ya fad'o kan Hassana. Hakan yasa Hajiya Turai cikin jarumta, ta afkama Habib da ta gani kwance kan Hassana, Hassana kuma tana ta kwala ihu tana bige-bige tak'i ba Habib wata damar zai aikata wani abu kanta".
Hajiya Turai na , zuwa da k'arfin da bata san tana da shiba ta ture Habib daga jikin Hassana. Hassana kuma ta yi saurin yunk'urawa ta tashi. Nan fa aka fara guje kuje a Falon Hajiya Turai, duk inda Hassana ta ruga Habib ya fita da gudu,ita kuma tana ihu tana kiran Hajiya turai ta tai maka mata, dan Hassana gaba d'aya ta gama tsorata da Habib. Duk inda Hassana tai Habib ya fita, kuma Allah yasa har yanzu ya kasa kamata, da yake abin bacikin hankalinshi bane, babu dabara".
Hajiya Turai ko ganin haka jug d'in da ke gurin ta d'akko ta wurgama Habib. Aiki cikin sa'a tana wurga mai Allah ya taimaka ya sa Habib d'in ya yi wata muguwar fad'uwar da sai da ya ba Hajiya Turai tsoro".