Sashe 18
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Ita Hassana k'arar tsoran yanayin da taga Habib ne ta yi, shi kuma Habib ta sabon yanayin da yatsinci kan shi cike ce. Hassana cikin tsoro ta kalli Habib tana cewa, "Wayyo hannuna Oga Habib dan Allah ka yi hak'uri kasakanmin hannu". Hassana ganin Habib kamar ba cikin hanyyacin shi ya ke ba, kuma ya rik'e hannunta katakam, ga zafin rik'on da ya yi mata take ji. Hakan yasa Hassana ta dage sai ihu ta ke".
Dai-dai likacin ne kuma Bilya da Farida suka shigo Sanat company. Bilya da Farida da saurinsa suka k'arasa shiga cikin Sanat company. Inda suke jiyo ihun suka nufa. Dai-dai lokacin shima Manager ya fito daga Office d'in shi da sauri ya nufi na Oga Habib dan anan ya ke jiyo sautin k'arar. Atak'aice dai duk wani ma'aikacin da ke cikin Sanat yughurt, da saurinsa ya ke nufa inda ya ke jin alamun k'arar mutum".
Manager da Bilya kusan atare suka turo k'ofar office d'in Oga Habib, inda Farida da Billy suka mara masu baya. Bilya cikin tashin hankali ya nufi inda Habib ya ke, ganin yarik'e hannun Hassana kata kam, yak'i saki, sai wasu magan-ganu da yake yi kad'an-kad'an, bazaka iya jin me yake cewa ba, kodan ihun da Hassana ta ke yine".
Bilya cikin girmama da fargabar ganin yanayin da yaga Habib, ya ce, "Oga Habib lafiya karik'e mata hannu?, idan laifi taima dan Allah ka yi hak'uri ". Habib kallan Bilya ya yi yana zazzare ido. Bilya kallan Habib ya kuma yi da kyau, dan sosai abinda Habib ya yi ya ke naiman d'aure mai kai, dan asanin Bilya mata ma masu aji Habib bai kulaba bare kuma Hassana da ke a k'ark'ashinshi. Sannan idan ya lura da kyau kamar Habib bacikin hayyacin shi ya ke ba. Hakan yasa Bilya kama hannun Habib da niyyar fusge hannun Hassana.
Wani duka Habib ya ke ma Bilya a wuya, wanda sai da Bilya ya yi k'ara. Bilya da sauri ya matsa yana kallan Habib. Bilya manager ya kalla yana dafe gefan wuyan shi inda Habib ya nusai, yace, "Manager lafiyar Oga Habib k'alau kuwa? ". Manager kallan Bilya ya yi, ya ce, "Nima abinda nake tunani kenan, amma bari mugani".
Manager matsawa ya yi kusa da Habib ya ce, "M. D, dan Allah ka yi hak'uri idan laifi taima, kasakar mata hannu yau zamu koreta daga ma'aikatar nan baki d'aya ". manager ganin Habib ya yi banza da shi yana kallan shi, hakan yasa ya kama hannun Habib da niyyar b'amb'are na Hassana".
Habib duka ya kawo ma manager.
Allah ya tai maki manager ya kauce da sauri. Tun daga nan fa kowa ya fara baya-baya.
Hassana ko ganin haka suna nai man fita subarta daga ita sai Habib, ya sa ta fasa kuka tana cewa, "Wayyo Allah Oga Bilya dan Allah karku tafi, manager dan Allah kuzo ku taimaka min".
Bilya kallan manager ya yi dadamuwa yace, manager akwai damuwafa, Wallahi Oga Habib baida Lafiya, dan kai kasan wannan abinda da yake yi ba halinsa bane, idan zaka kalli idon shima kamar baya cikin hayyacinsa". Manager numfasawa ya yi sannan ya ce, "Wallahi maganarka hakane, nima abinda nake tunani kenan, yanzu ya kake ganin za ai? ". Shiru Bilya ya yi, Sannan ya ce, "Ni gani nake kawai mu kwaci yarinyar nan daga hannun shi, mu kai shi gida, ala bashi sai a kira likitan k'wak'walwa ya duba shi". "Eh haka za ayi". Cewar manager. Manager wasu k'arfafan samari da ke aiki gurin guda biyu yasa su tai maka masu".
Bilya da manager ne suka yi jarimtar rik'e Oga Habib, sannan sauran staff d'in guda biyu suka k'wace hannun Hassana daga hannun Oga Habib da kyar. Sosai su manager suka sha wahala wajan sa Oga Habib a mota. Sannan Bilya ya shiga ya tuk'a motar da manager da Faruq kuma suka rik'e Oga Habib. Ahaka dai suka samu suka k'arasa gidansu Oga Habib".
Hassana ko bayan ta samu an kwaceta da kyar daga hannun Oga Habib guri ta zamu tazauna tana sare hawayanta, da kuma al'ajabin abinda yasa mu Habib. Hassana na nan zaune supervisor tazo tana mata wani irin kallo mai ma'anoni da dama. Billy kallan Hassana ta yi tace, "Hassana ki ke ko?, sannu Hassana gaskiya kinyi k'okari, sai dai ina baki shawar duk abinda ki kaima Oga Habib kafin Hajiyarsa ta dawo ki yi gaggawar warware shi". Billy na fad'in haka ta juya ta tafi, tabar Hassana nan tsaye da baki sake tana kallanta".
Hassana maganar zuci tafara, "Tom wai me supervisor ta ke nufi da duk abinda ta yi ma Oga Habib, tom ita mai tai me?, me zata yi gaggawar warware wa?". Nan dai Hassana ta gama tunaninta bata gane takan zancan Billy ba ta tashi".
Can gidan su Oga Habib ko, da kyar su manager su kama Oga Habib suka shigar dashi d'aki, sai dai suna sashi suka rufe d'akin.
Bilya hankalin shi ta she ya ke kallan manager ya ce, "Manager karfa ace Oga Habib hauka ya ke, dan abin ya tadamin hankali, kalli yadda ya ke bige-bige! "."tom Wallahi nima haka ne tunani, dan bisaga alamu wannan abinda ya ke kamar hauka ne, tom yanzu in ma munkira likita taya zai duba shi ayarda ya ke haka d'innan? ". Cewar manager.
Shiru Bilya yi yi sannan ya ce, "Gasakiya na fara tunanin kiran Hajiyarsa in fad'i mata halinda Oga Habib ya ke ciki, kasan hausawa sun ce da zafi-zafi ake dukan k'arfe, gara ai gaggawar fad'a mata, in dai Hajiya ce a yauma zaka iya ganinta, ko gobe da wuri".
Haka ko akai, Bilya kiran Hajiya Turai ya yi yi, Bayan sun gaisa ne ya ce," Hajiya a kwai damuwa fa, Oga Habib bashi da lafiya, kuma gaskiya yana yin ciwan yana buk'atar ki zo kusa da sauri". Hajiya Turai shiru ta yi , sannan cikin damuwa ta ce, "Bakomai Bilya ganinan zuwa, idan na sauka idan nasamu ticket zan juyo yau". Hajiya kamar yadda ta ce haka akai, tana sauka jirgi ta nemi ticket d'in Nigeria Allah ya te maketa ta kuma samu".
K'arfe sha biyu na dare, jirginsu Hajiya Turai ya sauka. Bilya ne ya je d'akko Hajiya Turai. Hajiya Turai na issowa ta kalli Bilya cikin tsantsar damuwa, ta ce, "Bilya kai ni in ganshi". Bilya cikin lallashi ya kalli Hajiya Turai ya ce, "ki yi hak'uri Hajiya yanzu nasan k'ila ya samu bacci zuwa gobe sai ki ganshi". Hajiya Turai cikin d'aga murya ta ce, "Bilya kana nufin in kwanta in yi bacci banga halinda Habib ya ke ba, kai yanzu kana ganin zan iya bacci batare da na duba jikin Habib ba? ". Shiru Billy ya yi, sannan ya ce, "Hajiya ki yi hak'uri, Wallahi bazai yuwuba ne ki ganshi, ki dai bari sai goban"."You are very stupid, Bilya ko kana hauka ne!, ko-ko wani abinne ya sa mai kuke b'oyemin!!? ". Hajiya Turai ta idasa maganar kamar zata yi kuka. Sannan ta ci gaba da cewa, "Bilya wai baku kira Family doctor mu bane ya duba shi? ".Bilya ganin Hajiya Turai tana nai man rud'ewa ya sa, Bilya cikin sanyin murya mai kwantar da hankali, ya ce, "Hajiya ki yi hak'uri, ina mai bak'in cikin sanar da ke halin da Oga Habib ya ke ayanzu haka, Hajiya Wallahi da kyar muka samu daga Sanat Company muka kawo shi gida, ayanzu haka maganar da na ke miki babu mai iya shiga inda Oga Habib ya ke, amma ban sani ba ko inda ke Mahaifiya ce zaki iya ganin shi". Hajiya Turai kuka ta fasa, ta ce, "Innalilahi'wa inna'ilaihirraji'un , Bilya muje inga Halinda ya ke, dan Allah Bilya muje ka kaini". Hajiya Turai hanyar part d'in Habib ta yi cikin tashin hankali ta na goge hawan da ke zubar mata".
Bilya tsayawa ya yi yana jiran Hajiya Turai ta shiga.
Hajiya Turai ko na zuwa ta bud'e kofar ta afka. Sai dai kwance ta iske Habib yana bacci ya yi kaca-kaca da d'akin. Hajiya Turai zuk'unnawa ta yi tana kuka kad'an-kad'an gudin karta tada Habib daga bacci.
Bilya jin Hajiya Turai shiru, ya sa ya shiga d'akin, cikin damuwa Bilya ya kalli Hajiya Turai dan sosai ta bashi tausai, hakan yasa Bilya cikin damuwa ya kamo hannun Hajiya Turai, ya ce, "Ki yi hak'uri Hajiya kizo muje ki kwanta ki huta karki tada shi".
Hajiya Turai tashi ta yi tabi bayan Bilya tana goge hawayanta, bayan sun fita ne, Hajiya Turai ta kalli Bilya ta ce, "Bilya dan Allah ko zaka koma ka kwana da shi? ". Shiru Billy ya yi sannan ya kalli Hajiya Turai, cikin taushin murya ya ce, "Hajiya Wallahi ko ke dan Oga Habib na bacci ne kika samu ganinshi, amma Wallahi idan idon shii biyu bazaki tab'a iya shiga inda ya ke ba, kwana wajan shi da akwai had'ari". Hajiya Turai tana kuka ta kalli Bilya ta ce, "Bilya kana nufin Habib duka yake?, idan haka ne kana son cemin Habib hauka ya ke kenan? ". "Tom Hajiya bandai sani ba , amma dai tabbas Oga Habib duka ya ke". Hajiya Turai ta fiya tayi tana Kuka tashiga site d'inta".
Dai-dai likacin ne kuma Bilya da Farida suka shigo Sanat company. Bilya da Farida da saurinsa suka k'arasa shiga cikin Sanat company. Inda suke jiyo ihun suka nufa. Dai-dai lokacin shima Manager ya fito daga Office d'in shi da sauri ya nufi na Oga Habib dan anan ya ke jiyo sautin k'arar. Atak'aice dai duk wani ma'aikacin da ke cikin Sanat yughurt, da saurinsa ya ke nufa inda ya ke jin alamun k'arar mutum".
Manager da Bilya kusan atare suka turo k'ofar office d'in Oga Habib, inda Farida da Billy suka mara masu baya. Bilya cikin tashin hankali ya nufi inda Habib ya ke, ganin yarik'e hannun Hassana kata kam, yak'i saki, sai wasu magan-ganu da yake yi kad'an-kad'an, bazaka iya jin me yake cewa ba, kodan ihun da Hassana ta ke yine".
Bilya cikin girmama da fargabar ganin yanayin da yaga Habib, ya ce, "Oga Habib lafiya karik'e mata hannu?, idan laifi taima dan Allah ka yi hak'uri ". Habib kallan Bilya ya yi yana zazzare ido. Bilya kallan Habib ya kuma yi da kyau, dan sosai abinda Habib ya yi ya ke naiman d'aure mai kai, dan asanin Bilya mata ma masu aji Habib bai kulaba bare kuma Hassana da ke a k'ark'ashinshi. Sannan idan ya lura da kyau kamar Habib bacikin hayyacin shi ya ke ba. Hakan yasa Bilya kama hannun Habib da niyyar fusge hannun Hassana.
Wani duka Habib ya ke ma Bilya a wuya, wanda sai da Bilya ya yi k'ara. Bilya da sauri ya matsa yana kallan Habib. Bilya manager ya kalla yana dafe gefan wuyan shi inda Habib ya nusai, yace, "Manager lafiyar Oga Habib k'alau kuwa? ". Manager kallan Bilya ya yi, ya ce, "Nima abinda nake tunani kenan, amma bari mugani".
Manager matsawa ya yi kusa da Habib ya ce, "M. D, dan Allah ka yi hak'uri idan laifi taima, kasakar mata hannu yau zamu koreta daga ma'aikatar nan baki d'aya ". manager ganin Habib ya yi banza da shi yana kallan shi, hakan yasa ya kama hannun Habib da niyyar b'amb'are na Hassana".
Habib duka ya kawo ma manager.
Allah ya tai maki manager ya kauce da sauri. Tun daga nan fa kowa ya fara baya-baya.
Hassana ko ganin haka suna nai man fita subarta daga ita sai Habib, ya sa ta fasa kuka tana cewa, "Wayyo Allah Oga Bilya dan Allah karku tafi, manager dan Allah kuzo ku taimaka min".
Bilya kallan manager ya yi dadamuwa yace, manager akwai damuwafa, Wallahi Oga Habib baida Lafiya, dan kai kasan wannan abinda da yake yi ba halinsa bane, idan zaka kalli idon shima kamar baya cikin hayyacinsa". Manager numfasawa ya yi sannan ya ce, "Wallahi maganarka hakane, nima abinda nake tunani kenan, yanzu ya kake ganin za ai? ". Shiru Bilya ya yi, Sannan ya ce, "Ni gani nake kawai mu kwaci yarinyar nan daga hannun shi, mu kai shi gida, ala bashi sai a kira likitan k'wak'walwa ya duba shi". "Eh haka za ayi". Cewar manager. Manager wasu k'arfafan samari da ke aiki gurin guda biyu yasa su tai maka masu".
Bilya da manager ne suka yi jarimtar rik'e Oga Habib, sannan sauran staff d'in guda biyu suka k'wace hannun Hassana daga hannun Oga Habib da kyar. Sosai su manager suka sha wahala wajan sa Oga Habib a mota. Sannan Bilya ya shiga ya tuk'a motar da manager da Faruq kuma suka rik'e Oga Habib. Ahaka dai suka samu suka k'arasa gidansu Oga Habib".
Hassana ko bayan ta samu an kwaceta da kyar daga hannun Oga Habib guri ta zamu tazauna tana sare hawayanta, da kuma al'ajabin abinda yasa mu Habib. Hassana na nan zaune supervisor tazo tana mata wani irin kallo mai ma'anoni da dama. Billy kallan Hassana ta yi tace, "Hassana ki ke ko?, sannu Hassana gaskiya kinyi k'okari, sai dai ina baki shawar duk abinda ki kaima Oga Habib kafin Hajiyarsa ta dawo ki yi gaggawar warware shi". Billy na fad'in haka ta juya ta tafi, tabar Hassana nan tsaye da baki sake tana kallanta".
Hassana maganar zuci tafara, "Tom wai me supervisor ta ke nufi da duk abinda ta yi ma Oga Habib, tom ita mai tai me?, me zata yi gaggawar warware wa?". Nan dai Hassana ta gama tunaninta bata gane takan zancan Billy ba ta tashi".
Can gidan su Oga Habib ko, da kyar su manager su kama Oga Habib suka shigar dashi d'aki, sai dai suna sashi suka rufe d'akin.
Bilya hankalin shi ta she ya ke kallan manager ya ce, "Manager karfa ace Oga Habib hauka ya ke, dan abin ya tadamin hankali, kalli yadda ya ke bige-bige! "."tom Wallahi nima haka ne tunani, dan bisaga alamu wannan abinda ya ke kamar hauka ne, tom yanzu in ma munkira likita taya zai duba shi ayarda ya ke haka d'innan? ". Cewar manager.
Shiru Bilya yi yi sannan ya ce, "Gasakiya na fara tunanin kiran Hajiyarsa in fad'i mata halinda Oga Habib ya ke ciki, kasan hausawa sun ce da zafi-zafi ake dukan k'arfe, gara ai gaggawar fad'a mata, in dai Hajiya ce a yauma zaka iya ganinta, ko gobe da wuri".
Haka ko akai, Bilya kiran Hajiya Turai ya yi yi, Bayan sun gaisa ne ya ce," Hajiya a kwai damuwa fa, Oga Habib bashi da lafiya, kuma gaskiya yana yin ciwan yana buk'atar ki zo kusa da sauri". Hajiya Turai shiru ta yi , sannan cikin damuwa ta ce, "Bakomai Bilya ganinan zuwa, idan na sauka idan nasamu ticket zan juyo yau". Hajiya kamar yadda ta ce haka akai, tana sauka jirgi ta nemi ticket d'in Nigeria Allah ya te maketa ta kuma samu".
K'arfe sha biyu na dare, jirginsu Hajiya Turai ya sauka. Bilya ne ya je d'akko Hajiya Turai. Hajiya Turai na issowa ta kalli Bilya cikin tsantsar damuwa, ta ce, "Bilya kai ni in ganshi". Bilya cikin lallashi ya kalli Hajiya Turai ya ce, "ki yi hak'uri Hajiya yanzu nasan k'ila ya samu bacci zuwa gobe sai ki ganshi". Hajiya Turai cikin d'aga murya ta ce, "Bilya kana nufin in kwanta in yi bacci banga halinda Habib ya ke ba, kai yanzu kana ganin zan iya bacci batare da na duba jikin Habib ba? ". Shiru Billy ya yi, sannan ya ce, "Hajiya ki yi hak'uri, Wallahi bazai yuwuba ne ki ganshi, ki dai bari sai goban"."You are very stupid, Bilya ko kana hauka ne!, ko-ko wani abinne ya sa mai kuke b'oyemin!!? ". Hajiya Turai ta idasa maganar kamar zata yi kuka. Sannan ta ci gaba da cewa, "Bilya wai baku kira Family doctor mu bane ya duba shi? ".Bilya ganin Hajiya Turai tana nai man rud'ewa ya sa, Bilya cikin sanyin murya mai kwantar da hankali, ya ce, "Hajiya ki yi hak'uri, ina mai bak'in cikin sanar da ke halin da Oga Habib ya ke ayanzu haka, Hajiya Wallahi da kyar muka samu daga Sanat Company muka kawo shi gida, ayanzu haka maganar da na ke miki babu mai iya shiga inda Oga Habib ya ke, amma ban sani ba ko inda ke Mahaifiya ce zaki iya ganin shi". Hajiya Turai kuka ta fasa, ta ce, "Innalilahi'wa inna'ilaihirraji'un , Bilya muje inga Halinda ya ke, dan Allah Bilya muje ka kaini". Hajiya Turai hanyar part d'in Habib ta yi cikin tashin hankali ta na goge hawan da ke zubar mata".
Bilya tsayawa ya yi yana jiran Hajiya Turai ta shiga.
Hajiya Turai ko na zuwa ta bud'e kofar ta afka. Sai dai kwance ta iske Habib yana bacci ya yi kaca-kaca da d'akin. Hajiya Turai zuk'unnawa ta yi tana kuka kad'an-kad'an gudin karta tada Habib daga bacci.
Bilya jin Hajiya Turai shiru, ya sa ya shiga d'akin, cikin damuwa Bilya ya kalli Hajiya Turai dan sosai ta bashi tausai, hakan yasa Bilya cikin damuwa ya kamo hannun Hajiya Turai, ya ce, "Ki yi hak'uri Hajiya kizo muje ki kwanta ki huta karki tada shi".
Hajiya Turai tashi ta yi tabi bayan Bilya tana goge hawayanta, bayan sun fita ne, Hajiya Turai ta kalli Bilya ta ce, "Bilya dan Allah ko zaka koma ka kwana da shi? ". Shiru Billy ya yi sannan ya kalli Hajiya Turai, cikin taushin murya ya ce, "Hajiya Wallahi ko ke dan Oga Habib na bacci ne kika samu ganinshi, amma Wallahi idan idon shii biyu bazaki tab'a iya shiga inda ya ke ba, kwana wajan shi da akwai had'ari". Hajiya Turai tana kuka ta kalli Bilya ta ce, "Bilya kana nufin Habib duka yake?, idan haka ne kana son cemin Habib hauka ya ke kenan? ". "Tom Hajiya bandai sani ba , amma dai tabbas Oga Habib duka ya ke". Hajiya Turai ta fiya tayi tana Kuka tashiga site d'inta".