Sashe 47
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hassana da addu'a ta shiga office d'in supervisor. Hassana cikin girmamawa ta gaidata. Ita ko Billy bata gane Hassana ba, hakan yasa ta ce mata, "Lafiya?, kina son meye? ".dan ta zaci Hassana surpleaar ce. Hassana cikin sanyin muryarta ta ce, "Supervisor Hassana ce, wadda ta yi aiki wata Uku da suka wuce, ina b'angaran mopppiny, tom dama tafiya ce ta kamani lokaci guda shiyasa ban samu damar zuwa na sanar ba".
Kallan baki da hankali Billy tai ma Hassana, sannan ta ce, "Tom yanzu me kike so? ". "Na dawo aikina". Cewar Hassana. Kallan rainin hankali Billy taima Hassana, sannan ta ce, "Hassana ko da ace kin d'auki permission, tom mungama aiki da ke, bare kuma baki sanar ba, tuntuni mun maida wata ma zauninki, zaki iya tafiya".
Hassana a zaman da tai da Billy ta san halinta, hakan yasa bata kuma cewa ko mai ba, ta fita daga Office d'in. Hassana shiru ta yi tana tunanin komawa gida, tana kuma tsoran Habib, ga shi in tace zata gudu, bata son tafiya da aure kanta. Bilya ne ya fad'oma Hassana a rai, hakan yasa ta fita ta je side d'in da Bilya ya ke aiki ta sa mai".
Bilya cikin fara'a yace da girman kujerarki, amarya agidan Ogan mu, mai makon ki aiko akirani, sai kizo da kanki". Hassana b'ata fuska ta yi, ta ce, "Oga Bilya dan Allah bana son sunannan, dan Allah ". "Yauwa tom nima ki bar cemin Oga Bilya ". Cewar Bilya, dan shi yana ma Hassana yanzu kallan girma ne, dan ko ba komai, acewar shi akwai auran Ogan su akanta". Hassana kalla Bilya ta yi kamar za tai kuka ta ce, "Oga Bilya Allah ba zan iya fad'in sunan ka kai tsaye ba, kaine wanda ya taimaka min alokacinda banda yadda zanyi, kaine ka had'ani da manager, amma kuma in rik'a Kiran sunan ka kai tsaye, gaskiya bazan iya ba". "Shikenan nima zanci gaba da kiranki da amaryar Ogan mu". Hassana kauda maganar ta yi, dan tasan indai Bilya ne sai dai suyi ta ta yin ta , hakan yasa Hassana ta kauda maganar baki d'aya".
Hassana kallan Bilya ta yi, ta ce, "Oga Bilya Supervisor ta dakatar dani daga aiki, kasan ban sanar da itaba na daina zuwana". Shiru Bilya ya yi, dan ko ba adad'eba sai da Habib ya tambaye shi wai yarinyar nan tazo dai aiki ko.Dan haka yasan aikin Hassana dole ne, hakan yasa Bilya kallan Hassana ya ce, "Karki damu, bari in ma manager magana".
Bilya Office d'in manager ya shiga, bayan sun gaisane, Bilya ya kalli manager ya ce, "Manager dama Oga Habib ne ya ce Hassana ta dawo bakin aiki, tom ta dawo kuma supervisor wai ta kureta, shine nazo in ma magana kai mata magana".
Manager Kallan Bilya ya yi, ya ce, "Wai kana nufin yarinyar da Hajiyar M,D, ta had'a aure da shi, alokacin da yana ciwonnan? ". "Eh ita". Cewar Bilya. "A'a tom auran fa, ko kana nufin M. D, har ya warga tsa shi, dan nasan zaiyi wahala dama ya zauna da ita, dan gaskiya M. D, yana da damuwa, amma in ba hakaba ai yarinyar tana da kyau". Cewar manager yana kallan Bilya. "Tom abin na Oga Habib sai dai shiru". Cewar Bilya ".
Manager kallan Bilya ya yi, ya ce, "Babu damuwa bari in ma Billy magana ".
Manager tashi ya yi ya shiga office d'in Billy . Zama ya yi sannan ya kalli Billy, ya ce, "Sweetheart ki yi hak'uri dan Allah ki bar yarinyar nan ta dawo bakin aikinta". Billy kallan manager ta yi, sannan cikin fad'a-fad'a ta ce, "Na dai gama kula da son yarinyar nan kake, haka wancan karan da nakoreta akai ma kai min!, kuma banda ita babu wanda nake kora aiki kazo kai min magana sai akanta, dan haka Wallahi bazanyi magana biyu ba, sai dai ni in bar aikin! ". Manager kama hanun Billy ya yi ya zaunar da ita, sannan ya ce, "Sweetheart ki gane yarinyar nan bazata koru ba.. ". Billy saurin amshe zan can ta yi, da cewa, "Saboda me ba zata koru ba ?". "Saboda Oga Habib ke son ta yi aiki anan gun, kuma yanzu haka matar shi ce". Billy cikin firgita ta ce, "Matar Wa wai? ".
Manager cikin natsuwa ya ba Farida labarin yadda akai auran Hassana da Habib, daga k'arshe ya d'ora mata da cewa, " Habib yana son Hassana tai aiki anan ne dan kawai ya nuna mata shi ba sa'anta bane, nina san haka, dan nasan Oga Habib sosai".
Farida cikin zuciyarta ta ce, "Aiko zan taya shi nuna mata shi d'in ba sa'anta bane".
Wani murmushi Farida ta yi, sannan ta kalli Manager ta ce, "Ok, badamuwa zata iya ci gaba da aiki....... ✍️
Idan kin karanta, d'aure ki Comment dear🤝.
Share
&
Comment please 🙏.
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
MASU COMMENT NA LAST PAGE NAGANI NAGODE SOSAI👍🏻👍🏻👍🏻👍🏻
A YI HAK'URI DA REPLY DA BAN SAMU YI BA🙏.
MARASA COMMENT 🤐🤐🤐🤐.
https://chat.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://m.facebook.com/groups/565235401564189/
Shafi na 56 & 57.
Wani murmushi Farida ta yi, sannan ta kalli manager ta ce, "Ok, badamuwa zata iya ci gaba da aiki, idan ka fita ka turomin ita".
Manager cikin jin dad'in amincewer Farida ya tashi ya fita daga Office d'in ta".
Tsaye manager ya iske Hassana da bilya. Manager kallan Hassana ya yi, ya ce, " Ki je Supervisor na kiranki". Hassana office d'in supervisor ta Shiga".
Hassana ta dad'e tsaye, kafin Billy ta d'ago tana kallanta, sannan ta ce, "tom kamar yadda nace miki mun dakatar da ke aiki, hakane, saboda mun maida wata a madadin ki , amma yanzu za kina wanke toilet d'in gunnan, safe da kuma dare, sannan sai 10:00PM zaki rik'a close". Manager kallan Hassana ta yi, da ta kai baya nan ta, ta ce, "Za ki iya tafiya". Shiru Hassana ta yi, dan gaskiya ita bazata iya wankin toilet ba, saboda tana da kyankyami sosai. Batare da Hassana ta ce ma Billy ko mai ba ta fita daga office d'in, direct Hassana gun Bilya ta koma. Hassana kallan Bilya ta yi, cikin damuwa ta ce, "Oga Bilya gaskiya bazan iya aikin da ta banba, badan komai ba, inada kyankyami sosai". "Wana side ta mai da ke? ". Cewar Bilya ".
"Wankin toilet, na wajan nan". "Wankin toilet kuma!?". Bilya ya fad'i maganar dak'arfi". "Eh Oga Bilya ".cewer Hassana ".
Shiru Bilya ya yi sannan ya ce, "kin gane ko, ki ci gaba da aikin da kike yi da, ki rabu da ita, amma Wallahi karki sake ki wankin toilet". Sosai Hassana ta gamsu da maganar Bilya, hakan yasa tai mai godiya ta tafi".
Kasan cewar Hassana bata je da wuri ba, hakan ya sa duk kusan aikin da ta ke yi, anyi. Ya zamana Hassana sai zamanta ta yi, kusa da Amina tana taya su nasu aikin, su suna side d'in da ake yoghurt ne".
Hassana na Sanat yughurt har yanzu 9:15PM, abu d'aya ke da munta yadda zata koma gida dan idan dare ya yi gun akwai wahalar samun abun hawa, Hassana na nan zaune ita kad'ai dan Amina tun 8:00PM tai close. Kuma dama kusan da ita ne su ka saba. Hassana na nan zaune sai ga Bilya".
Bilya kallan Hassana ya yi da murmushin shi, ya ce, "Idan kin gama abinda ki ke yi ke na dawo d'auka". Hassana da mamaki ta ke kallan Bilya, ta ce, "Oga Bilya ni kuma". "Eh mana, yanzu nake Oga Habib, shi yasa na dawo kai amaryar shi itama ". Cewar Bilya yana dariya, dan ya lura Hasssana bata son yana had'a ta da Habib ". Aiko d'aurewa ta yi, ta ce, "kai! Oga Bilya, dan Allah na cema bana son wannan sunan". Dariya Bilya ya yi, ya ce, "Tom in dai bakya son sunan, nima daga yau ki bar cemin Oga, mijinki shine ya can-canta da sunan". Hassana tafiya ta yi tabar Bilya gun tsaye, dan ya gama b'ata mata rai ".
Bilya da dariya ya bi bayan Hassana. Motar da Bilya ke d'aukar Habib da ita yazo ya d'au Hassana".
Can gida ko, Habib ji ya yi yau babu abinda zai iyaci da daddare in ba kunun gyad'a ba, hakan yasa Bilya na aje shi ya Shiga part d'in Hajiya Turai da niyyarshi ko zaiga Baba Lami ya sata tai mai kunun".
Sai dai Habib na Shiga da Farida ya ci karo, tana kwance kan 3 seater tana charting. Farida na ganin Habib amma sai ta yi kamar bata gan shi ba, hakan duk yana cin darisoshin Hajiya Zaliha".
Habib kallan Farida ya yi, yai tsaki, ganin bata ma wai ganshi ba, hakan yasa cikin d'an d'aga murya ya ce, "Ke ina Baba lami". Farida tashi ta yi, zaune, cikin sanyayyar murya irin ta masu son yaudara, ta ce, "Oga Habib ka manta?, ai Baba Lami bata cika zama ba, in Mommy bata nan, kana son wani abune? ". Habib shiru ya yi, yana danna wayar hannun shi, sannan ya ce, batare da ya kalli ko kusa da inda Farida ta ke ba,ya ce, " Kin iya kunun gyad'a? ". Farida kamar tace a'a, inda ba iyawa tai ba, sai kuma ta yi tunanin ai hakama da mace, gara ta kira Mommy'n ta awaya ta fad'a mata yadda akeyi. Hakan yasa Farida ta ce, "Eh na iya, Oga Habib kana so inma? ". Dai-dai lokacin Hassana ta yi sallam cikin cool Voice d'in ta".
Hassana ja tai ta tsaya, dan tana rasa na tsuwarta sosai, aduk lokacinda zata ga Habib, tarasa me haka d'in ke nufi, dan da ba haka ta ke ji ba. Hassana jarumta ta yi ta k'arasa shigowa falon, sannan ta ce, "Ina wani Oga Habib". Habib banza ya yi da Hassana yana mai ci gaba da danna wayar shi, sannan ya kalli Farida ya ce, "Ki damanin yanzu sai ki kawomin".
Kallan baki da hankali Billy tai ma Hassana, sannan ta ce, "Tom yanzu me kike so? ". "Na dawo aikina". Cewar Hassana. Kallan rainin hankali Billy taima Hassana, sannan ta ce, "Hassana ko da ace kin d'auki permission, tom mungama aiki da ke, bare kuma baki sanar ba, tuntuni mun maida wata ma zauninki, zaki iya tafiya".
Hassana a zaman da tai da Billy ta san halinta, hakan yasa bata kuma cewa ko mai ba, ta fita daga Office d'in. Hassana shiru ta yi tana tunanin komawa gida, tana kuma tsoran Habib, ga shi in tace zata gudu, bata son tafiya da aure kanta. Bilya ne ya fad'oma Hassana a rai, hakan yasa ta fita ta je side d'in da Bilya ya ke aiki ta sa mai".
Bilya cikin fara'a yace da girman kujerarki, amarya agidan Ogan mu, mai makon ki aiko akirani, sai kizo da kanki". Hassana b'ata fuska ta yi, ta ce, "Oga Bilya dan Allah bana son sunannan, dan Allah ". "Yauwa tom nima ki bar cemin Oga Bilya ". Cewar Bilya, dan shi yana ma Hassana yanzu kallan girma ne, dan ko ba komai, acewar shi akwai auran Ogan su akanta". Hassana kalla Bilya ta yi kamar za tai kuka ta ce, "Oga Bilya Allah ba zan iya fad'in sunan ka kai tsaye ba, kaine wanda ya taimaka min alokacinda banda yadda zanyi, kaine ka had'ani da manager, amma kuma in rik'a Kiran sunan ka kai tsaye, gaskiya bazan iya ba". "Shikenan nima zanci gaba da kiranki da amaryar Ogan mu". Hassana kauda maganar ta yi, dan tasan indai Bilya ne sai dai suyi ta ta yin ta , hakan yasa Hassana ta kauda maganar baki d'aya".
Hassana kallan Bilya ta yi, ta ce, "Oga Bilya Supervisor ta dakatar dani daga aiki, kasan ban sanar da itaba na daina zuwana". Shiru Bilya ya yi, dan ko ba adad'eba sai da Habib ya tambaye shi wai yarinyar nan tazo dai aiki ko.Dan haka yasan aikin Hassana dole ne, hakan yasa Bilya kallan Hassana ya ce, "Karki damu, bari in ma manager magana".
Bilya Office d'in manager ya shiga, bayan sun gaisane, Bilya ya kalli manager ya ce, "Manager dama Oga Habib ne ya ce Hassana ta dawo bakin aiki, tom ta dawo kuma supervisor wai ta kureta, shine nazo in ma magana kai mata magana".
Manager Kallan Bilya ya yi, ya ce, "Wai kana nufin yarinyar da Hajiyar M,D, ta had'a aure da shi, alokacin da yana ciwonnan? ". "Eh ita". Cewar Bilya. "A'a tom auran fa, ko kana nufin M. D, har ya warga tsa shi, dan nasan zaiyi wahala dama ya zauna da ita, dan gaskiya M. D, yana da damuwa, amma in ba hakaba ai yarinyar tana da kyau". Cewar manager yana kallan Bilya. "Tom abin na Oga Habib sai dai shiru". Cewar Bilya ".
Manager kallan Bilya ya yi, ya ce, "Babu damuwa bari in ma Billy magana ".
Manager tashi ya yi ya shiga office d'in Billy . Zama ya yi sannan ya kalli Billy, ya ce, "Sweetheart ki yi hak'uri dan Allah ki bar yarinyar nan ta dawo bakin aikinta". Billy kallan manager ta yi, sannan cikin fad'a-fad'a ta ce, "Na dai gama kula da son yarinyar nan kake, haka wancan karan da nakoreta akai ma kai min!, kuma banda ita babu wanda nake kora aiki kazo kai min magana sai akanta, dan haka Wallahi bazanyi magana biyu ba, sai dai ni in bar aikin! ". Manager kama hanun Billy ya yi ya zaunar da ita, sannan ya ce, "Sweetheart ki gane yarinyar nan bazata koru ba.. ". Billy saurin amshe zan can ta yi, da cewa, "Saboda me ba zata koru ba ?". "Saboda Oga Habib ke son ta yi aiki anan gun, kuma yanzu haka matar shi ce". Billy cikin firgita ta ce, "Matar Wa wai? ".
Manager cikin natsuwa ya ba Farida labarin yadda akai auran Hassana da Habib, daga k'arshe ya d'ora mata da cewa, " Habib yana son Hassana tai aiki anan ne dan kawai ya nuna mata shi ba sa'anta bane, nina san haka, dan nasan Oga Habib sosai".
Farida cikin zuciyarta ta ce, "Aiko zan taya shi nuna mata shi d'in ba sa'anta bane".
Wani murmushi Farida ta yi, sannan ta kalli Manager ta ce, "Ok, badamuwa zata iya ci gaba da aiki....... ✍️
Idan kin karanta, d'aure ki Comment dear🤝.
Share
&
Comment please 🙏.
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
MASU COMMENT NA LAST PAGE NAGANI NAGODE SOSAI👍🏻👍🏻👍🏻👍🏻
A YI HAK'URI DA REPLY DA BAN SAMU YI BA🙏.
MARASA COMMENT 🤐🤐🤐🤐.
https://chat.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://m.facebook.com/groups/565235401564189/
Shafi na 56 & 57.
Wani murmushi Farida ta yi, sannan ta kalli manager ta ce, "Ok, badamuwa zata iya ci gaba da aiki, idan ka fita ka turomin ita".
Manager cikin jin dad'in amincewer Farida ya tashi ya fita daga Office d'in ta".
Tsaye manager ya iske Hassana da bilya. Manager kallan Hassana ya yi, ya ce, " Ki je Supervisor na kiranki". Hassana office d'in supervisor ta Shiga".
Hassana ta dad'e tsaye, kafin Billy ta d'ago tana kallanta, sannan ta ce, "tom kamar yadda nace miki mun dakatar da ke aiki, hakane, saboda mun maida wata a madadin ki , amma yanzu za kina wanke toilet d'in gunnan, safe da kuma dare, sannan sai 10:00PM zaki rik'a close". Manager kallan Hassana ta yi, da ta kai baya nan ta, ta ce, "Za ki iya tafiya". Shiru Hassana ta yi, dan gaskiya ita bazata iya wankin toilet ba, saboda tana da kyankyami sosai. Batare da Hassana ta ce ma Billy ko mai ba ta fita daga office d'in, direct Hassana gun Bilya ta koma. Hassana kallan Bilya ta yi, cikin damuwa ta ce, "Oga Bilya gaskiya bazan iya aikin da ta banba, badan komai ba, inada kyankyami sosai". "Wana side ta mai da ke? ". Cewar Bilya ".
"Wankin toilet, na wajan nan". "Wankin toilet kuma!?". Bilya ya fad'i maganar dak'arfi". "Eh Oga Bilya ".cewer Hassana ".
Shiru Bilya ya yi sannan ya ce, "kin gane ko, ki ci gaba da aikin da kike yi da, ki rabu da ita, amma Wallahi karki sake ki wankin toilet". Sosai Hassana ta gamsu da maganar Bilya, hakan yasa tai mai godiya ta tafi".
Kasan cewar Hassana bata je da wuri ba, hakan ya sa duk kusan aikin da ta ke yi, anyi. Ya zamana Hassana sai zamanta ta yi, kusa da Amina tana taya su nasu aikin, su suna side d'in da ake yoghurt ne".
Hassana na Sanat yughurt har yanzu 9:15PM, abu d'aya ke da munta yadda zata koma gida dan idan dare ya yi gun akwai wahalar samun abun hawa, Hassana na nan zaune ita kad'ai dan Amina tun 8:00PM tai close. Kuma dama kusan da ita ne su ka saba. Hassana na nan zaune sai ga Bilya".
Bilya kallan Hassana ya yi da murmushin shi, ya ce, "Idan kin gama abinda ki ke yi ke na dawo d'auka". Hassana da mamaki ta ke kallan Bilya, ta ce, "Oga Bilya ni kuma". "Eh mana, yanzu nake Oga Habib, shi yasa na dawo kai amaryar shi itama ". Cewar Bilya yana dariya, dan ya lura Hasssana bata son yana had'a ta da Habib ". Aiko d'aurewa ta yi, ta ce, "kai! Oga Bilya, dan Allah na cema bana son wannan sunan". Dariya Bilya ya yi, ya ce, "Tom in dai bakya son sunan, nima daga yau ki bar cemin Oga, mijinki shine ya can-canta da sunan". Hassana tafiya ta yi tabar Bilya gun tsaye, dan ya gama b'ata mata rai ".
Bilya da dariya ya bi bayan Hassana. Motar da Bilya ke d'aukar Habib da ita yazo ya d'au Hassana".
Can gida ko, Habib ji ya yi yau babu abinda zai iyaci da daddare in ba kunun gyad'a ba, hakan yasa Bilya na aje shi ya Shiga part d'in Hajiya Turai da niyyarshi ko zaiga Baba Lami ya sata tai mai kunun".
Sai dai Habib na Shiga da Farida ya ci karo, tana kwance kan 3 seater tana charting. Farida na ganin Habib amma sai ta yi kamar bata gan shi ba, hakan duk yana cin darisoshin Hajiya Zaliha".
Habib kallan Farida ya yi, yai tsaki, ganin bata ma wai ganshi ba, hakan yasa cikin d'an d'aga murya ya ce, "Ke ina Baba lami". Farida tashi ta yi, zaune, cikin sanyayyar murya irin ta masu son yaudara, ta ce, "Oga Habib ka manta?, ai Baba Lami bata cika zama ba, in Mommy bata nan, kana son wani abune? ". Habib shiru ya yi, yana danna wayar hannun shi, sannan ya ce, batare da ya kalli ko kusa da inda Farida ta ke ba,ya ce, " Kin iya kunun gyad'a? ". Farida kamar tace a'a, inda ba iyawa tai ba, sai kuma ta yi tunanin ai hakama da mace, gara ta kira Mommy'n ta awaya ta fad'a mata yadda akeyi. Hakan yasa Farida ta ce, "Eh na iya, Oga Habib kana so inma? ". Dai-dai lokacin Hassana ta yi sallam cikin cool Voice d'in ta".
Hassana ja tai ta tsaya, dan tana rasa na tsuwarta sosai, aduk lokacinda zata ga Habib, tarasa me haka d'in ke nufi, dan da ba haka ta ke ji ba. Hassana jarumta ta yi ta k'arasa shigowa falon, sannan ta ce, "Ina wani Oga Habib". Habib banza ya yi da Hassana yana mai ci gaba da danna wayar shi, sannan ya kalli Farida ya ce, "Ki damanin yanzu sai ki kawomin".