Sashe 12
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
ANYA KO KUNA GANIN OGA HABIB ZAI IYA D'AUKAR HASSANA?????
COMMENT &
SHERE
PLEASE
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA
DA
RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy Baby).
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
My Facebook group:Fadila Sani.
https://m.facebook.com/groups/565235401564189/
MATSALOLINMU A YAU GUDA BIYU NE:MU YI AIKI KAFIN MU YI NAZARI, KO MU YI TA NAZARI BA AIKI. ALLAH KASA MU RIK'A AMFANI DA LOKUTAN MU.
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!
YAUNE NAKE FARIN CIKIN SANAR DA KU, MASHIYAR HAZIK'R MARUBUCIYAR NAN TAKU, WADDA TA SABA NISHA D'AN TARKU DA HAZIK'AN LITATTAFAN, IRINSU, :RAYUWAR GIDAN MU,JALILAH , SHAIRIN SO.TOM
YAU GATA TAFE DA WANI SABON LABARI WANDA YASHA BAMMA DA SAURAN, NASAN WASUN KU ZASU CE MIN HARDA SU JALILAH, DA SHAIRIN SO, TOM HADDA SU.TOM KUDUBI HAD'UWA DA TSARAWA NA LITTAFINTA MAI SUNA K'AWAYE, AMMA ARADU WANNAN LITTAFIN YA DOK'E SHI.
NA SAN MASOYAN LITTAFIN AUTAR MAMA, DAMA WA IN DA SUKE JIN LABARIN LITTAFANTA SUN K'OSA SUN MATSU DAN JIN SUNAN LITTAFIN.TOM GA SU NAN NAN 👇🏻
K'ABILA CE! K'ABILA CE!! K'ABILA CE!!!
KU DAGA JIN SUNAN KUN SAN YAZO DA SABON SALO MAITAFIYA DA ZAMANI.
K'ABILA CE! :SABON LITTAFINE DA ZA A FARA POSTING.
KI GARZA KI RUGA DA GUDU DAN KI ZAMA D'AYA DAGA CIKIN MASU KARANTA K'ABILA CE!
WHATSAPP CONTACT 👇🏻
08142904255.
Shafi na 12&13.
Hassana cikin fargaba ta k'arasa gun motar Oga Habib. Sai dai Hassana na k'arasawa gun shi kuma yana sama motar shi key ya bar gurin. Hassana d'agama Habib hannu ta ke amma Habib na lure da ita, ya yi tafiyar shi, yana maganar zuci, ba dai yarinyar nan tana nufin in d'auketa bane a motata ko. K'wafa Habib ya yi yaja motar shi ya tafi.
Hassana ko rasa yadda zata yi ta yi, hanya ta kama takama tafiya a k'asa dan tana ganin zata Kane gidan. Tafiya sosai Hassana ta yi sannan ta isa gidansu Oga Habib. Lokacin 11:30 pm.Hassana na zuwa ta iske anrufe get d'in gidan, tom dama daga Habib ya dawo ake rufe gidan.Hassana cikin fargaba ta fara bubbuga get d'in gidan. Hassana ta dad'e atsaye tana bubbugawa sannan d'aya daga cikin get man's d'in gidan yazo yana tambayar waye. Hassana cikin tsoro da jin yadda ya yi mata magana ta ce, "Hassana ce sabuwar ma aikaciyar da Oga Habib ya d'auka jiya". Tom a k'a'idar gidan su Oga Habib duk 'yar Aikin da aka d'auka sai an nuna ma masu gadin gidan gaba d'aya ita dan su shaida fuskarta. Wannan umarnine daga Hajiya turai. Hakan yasa ya koma ya tambayi sauran masu gadin, akan ko sun san da d'aukar sabuwar mai aiki a gidan. Nan suka ce mai a'a. Jennies dawowa ya yi, ya ce, ma Hassana, su babu wata mai aiki da aka d'auka jiya, dan haka tabar gun kafin ya fito.
Hassana cikin kuka da da nasanin barin gidansu da ta yi, ta ce, "Wallahi da gaske na ke, ka tambayi Oga Habib, ni ce wadda Oga Bilya drivern Oga Habib ya kawo, tom jiya suka d'aukan aiki, ko yau ta get d'in nan na wuce". Shiru ya yi dan ya ji maganar ta kamar da k'amshin gaskiya, hakan yasa ya ce, "Ok, bari in kira Oga Habib tukun, idan yace abarki ki shigo tom zan bud'e miki, amma idan yak'i sai dai ki yi hak'uri". Jennies number Habib ya kira. Lokacin Habib ya yi nisa sosai a bacci, ringing d'in wayar shine ya ta da Habib daga bacci. Habib cikin murya bacci ya d'aga wayar batare da ganin Number ko waye ba, ya sa akunne. Jennies naji Habib ya d'aga wayar ya ce, "Oga Habib dama wata Yarinya ce ta zu yanzu tana nocking get wai jiya aka d'auketa aiki a gidannan". Habib najin haka ya yi tunanin yarinyar nan ce, acewar shi. Habib ce mai ya yi karka bud'e mata. Yana cewa haka ya kashewar. Jennies buga get d'in ya yi, ya ce, ma Hassana "knji ko, Oga Habib ya ce bai sanki ba, dan haka ki bar nan yanzun nan! ". Hassana matsawa ta yi daga jikin get d'in. D'annesa da get d'in, Hassana zuk'unna ta yi tana kuka.Habib ko tashi ya yi, ya zira jallabiyar shi ya nufi wajan get yana jan tsaki. Habib na zuwa ya yi ma d'aya daga cikin ma'aikatan magana, ya ce, "kubud'e min get ". Bayan an bud'e ma Habib get d'in fita ya yi, can nesa da gidansu yahangi Hassana zaune ta tura kanta tsakankanin cinyoyinta tana kuka. Habib daga idan ya ke tsaye, ya kira Hassana ya ce, "keee!! ". Hassana cikin tsoro tata shi zata gudu. Sai ji ta yi, Habib ya kuma cewa, "kee bakya jine". Hassana da katawa ta yi daga gudun da za ta yi, ta k'arasa in da Habib ya ke tsaye. Habib kuma yana ganin Hassana ta taho ya shiga cikin gidan. Hassana shiga ta yi ita ma, Hassana nashiga ta iske Habib tsaye kamar ita ya je jira. Hassana k'arasawa in da Habib ya ke ta yi. Habib wani irin kallo ya yi ma Hassana mai cike da ma'anoni da dama, sannan ya ce, "Daga yau in dai kika wuce 7:00pm baki dawo ba, tom karki kuma buga ma mutane get, idan ba haka ba kuma Habib ya nunata da hannu, ya ce, "Sai dai ki nai mi gurin zama, amma ba dai gidannan ba". Habib na fad'in haka ya tafi yabar Hassana nan tsaye k'irjinta na dukan uku-uku.Hassana cikin sauri ta je site d'in su, har sun rufema ta buga masu, suka bud'e mata. Jimmai ce ta tashi ta bud'e ma Hassana k'ofar, dama tun da zu ta ke tunanin lafiya, jin Hassana shirun da ta yi.Jimmai na bud'ewa ta kalli Hassana ta ce, "Hassana lafiya dai ko?, na jiki shiru tun d'azu". "Kud'in napep ne banda shi, a k'asa na dawo shiya sa". Jimmai sosai ta tausayama Hassana sannan ta d'akko ma Hassana abincin da ta d'ibar mata ta bata". Hassana nagama cin abincin ta kwanta ta kama bacci, dan sosai ta gaji.
Washe gari da wuri Hassana ta tashi ta yi wanka, ta sa kayan Jimmai kamar yadda jimmai ta ce ta rik'a sawa, Sannan Jimmai ta ranci kud'in napep gurin karima, taba Hassana. Hassana sosai ta yi ma Jimmai godiya sannan ta ta fi. Hassana na isa ta ta cigaba da sharar b'angaran ta. Kafin wani lokacin Hassana ta gama share gurin ta goge".
BAYAN SATI D'AYA.
Yau sati d'aya kenan da fara aikin Hassana a sanat yoghurt. Kullum Jimmai ke rantar kud'in napep tana ba Hassana, da sunan idan wata ya yi, anyi albashi Hassana ta biya su. Yau ma Hassana da wuri tata shi domin tafiya sanat yoghurt Company. Hassana sai da tama shirinta, ta tambayi Jimmai kud'in napep. Jimmai kallan Hassana ta yi ta ce, "Hassana Wallahi yau sai dai ki yi hak'uri , kin san ni dama daga wata ya yi an bani salary na na ke kaiwa gidanmu, tom wadda na ke rantar mi ki kud'i gurinta kuma, Wallahi ita ma kud'inta sun k'are". Hassana shiru ta yi tana tunanin mafita , dan tasan sai dai ta je ak'asa, kuma idan har ta je a k'asa tom tabbas baza ta iya sharar da ta ke ba, dan yanzu haka ciwan baya ta ke, dan gurin nada girma kuma ita kad'ai ke aikin sharesa da gogesa. Hassana kallan Jimmai ta yi, ta ce, "Jimmai ya zanyi?, dan Wallahi supervisor d'in mu bata da kirki ko ka d'an,bata karb'ar uzirin mutum in dai bai je aiki ba". Jimmai dafa Hassana ta yi, ta ce, "K'awata ni gani na ke yi ki yi hak'uri da zuwa yau inda ya za ki yi, ba ki da kud'in napep ". Hassana kallan Jimmai ta yi, ta ce, "Jimmai zata fa iya korata aiki akan haka, nace miki bata da kirki".Shiru Jimmai ta yi, sai zuwa can ta ce, "Yauwa k'awata ko zaki je wajan get ki jira idan Oga Habib zai tafi sai ki fad'a mai baki da kud'in napep yau ba za ki samu zuwa aiki ba"Hassana da fe k'irji ta yi ta kalli Jimmai, ta ce, "Jimmai rufa min asiri, kin san ko waye Oga Habib!?". Dariya Jimmai ta yi, ganin yadda Hassana ta dafe k'irji, ta ce, "Hmm Hassana ke nan, ni ko nasan waye Oga Habib, bashi da d'igon kirki ko kad'an, dama dan naji kin ce shiya d'auke ki aiki ne,shi yasa. kuma tunda har ya barki ki ke zaune anan ai ke da dama-dama, ni da ko hanya bana so ta had'ani da shi, dan ni Wallahi tsoran shima na ke ji". Hassana kallan Jimmai ta yi da mamaki, ta ce, "Ki ce ba ni ka d'ai ke tsoransa ba, amma shine ki ka ce in rok'ai kud'in napep, bacin kin san ba ban zai ba, sai dai ma k'ila ya yi min wulak'anci". "Hakane k'awata ki yi hak'urin zuwa yau, zuwa gobe insha Allah zamu san yadda za ai". Hassan tom kawai ta ce ma Jimmai dan bata da yadda zatai. Amma tana tunanin yadda zasu kaya da supervisor d'in".
COMMENT &
SHERE
PLEASE
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA
DA
RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy Baby).
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
My Facebook group:Fadila Sani.
https://m.facebook.com/groups/565235401564189/
MATSALOLINMU A YAU GUDA BIYU NE:MU YI AIKI KAFIN MU YI NAZARI, KO MU YI TA NAZARI BA AIKI. ALLAH KASA MU RIK'A AMFANI DA LOKUTAN MU.
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!
YAUNE NAKE FARIN CIKIN SANAR DA KU, MASHIYAR HAZIK'R MARUBUCIYAR NAN TAKU, WADDA TA SABA NISHA D'AN TARKU DA HAZIK'AN LITATTAFAN, IRINSU, :RAYUWAR GIDAN MU,JALILAH , SHAIRIN SO.TOM
YAU GATA TAFE DA WANI SABON LABARI WANDA YASHA BAMMA DA SAURAN, NASAN WASUN KU ZASU CE MIN HARDA SU JALILAH, DA SHAIRIN SO, TOM HADDA SU.TOM KUDUBI HAD'UWA DA TSARAWA NA LITTAFINTA MAI SUNA K'AWAYE, AMMA ARADU WANNAN LITTAFIN YA DOK'E SHI.
NA SAN MASOYAN LITTAFIN AUTAR MAMA, DAMA WA IN DA SUKE JIN LABARIN LITTAFANTA SUN K'OSA SUN MATSU DAN JIN SUNAN LITTAFIN.TOM GA SU NAN NAN 👇🏻
K'ABILA CE! K'ABILA CE!! K'ABILA CE!!!
KU DAGA JIN SUNAN KUN SAN YAZO DA SABON SALO MAITAFIYA DA ZAMANI.
K'ABILA CE! :SABON LITTAFINE DA ZA A FARA POSTING.
KI GARZA KI RUGA DA GUDU DAN KI ZAMA D'AYA DAGA CIKIN MASU KARANTA K'ABILA CE!
WHATSAPP CONTACT 👇🏻
08142904255.
Shafi na 12&13.
Hassana cikin fargaba ta k'arasa gun motar Oga Habib. Sai dai Hassana na k'arasawa gun shi kuma yana sama motar shi key ya bar gurin. Hassana d'agama Habib hannu ta ke amma Habib na lure da ita, ya yi tafiyar shi, yana maganar zuci, ba dai yarinyar nan tana nufin in d'auketa bane a motata ko. K'wafa Habib ya yi yaja motar shi ya tafi.
Hassana ko rasa yadda zata yi ta yi, hanya ta kama takama tafiya a k'asa dan tana ganin zata Kane gidan. Tafiya sosai Hassana ta yi sannan ta isa gidansu Oga Habib. Lokacin 11:30 pm.Hassana na zuwa ta iske anrufe get d'in gidan, tom dama daga Habib ya dawo ake rufe gidan.Hassana cikin fargaba ta fara bubbuga get d'in gidan. Hassana ta dad'e atsaye tana bubbugawa sannan d'aya daga cikin get man's d'in gidan yazo yana tambayar waye. Hassana cikin tsoro da jin yadda ya yi mata magana ta ce, "Hassana ce sabuwar ma aikaciyar da Oga Habib ya d'auka jiya". Tom a k'a'idar gidan su Oga Habib duk 'yar Aikin da aka d'auka sai an nuna ma masu gadin gidan gaba d'aya ita dan su shaida fuskarta. Wannan umarnine daga Hajiya turai. Hakan yasa ya koma ya tambayi sauran masu gadin, akan ko sun san da d'aukar sabuwar mai aiki a gidan. Nan suka ce mai a'a. Jennies dawowa ya yi, ya ce, ma Hassana, su babu wata mai aiki da aka d'auka jiya, dan haka tabar gun kafin ya fito.
Hassana cikin kuka da da nasanin barin gidansu da ta yi, ta ce, "Wallahi da gaske na ke, ka tambayi Oga Habib, ni ce wadda Oga Bilya drivern Oga Habib ya kawo, tom jiya suka d'aukan aiki, ko yau ta get d'in nan na wuce". Shiru ya yi dan ya ji maganar ta kamar da k'amshin gaskiya, hakan yasa ya ce, "Ok, bari in kira Oga Habib tukun, idan yace abarki ki shigo tom zan bud'e miki, amma idan yak'i sai dai ki yi hak'uri". Jennies number Habib ya kira. Lokacin Habib ya yi nisa sosai a bacci, ringing d'in wayar shine ya ta da Habib daga bacci. Habib cikin murya bacci ya d'aga wayar batare da ganin Number ko waye ba, ya sa akunne. Jennies naji Habib ya d'aga wayar ya ce, "Oga Habib dama wata Yarinya ce ta zu yanzu tana nocking get wai jiya aka d'auketa aiki a gidannan". Habib najin haka ya yi tunanin yarinyar nan ce, acewar shi. Habib ce mai ya yi karka bud'e mata. Yana cewa haka ya kashewar. Jennies buga get d'in ya yi, ya ce, ma Hassana "knji ko, Oga Habib ya ce bai sanki ba, dan haka ki bar nan yanzun nan! ". Hassana matsawa ta yi daga jikin get d'in. D'annesa da get d'in, Hassana zuk'unna ta yi tana kuka.Habib ko tashi ya yi, ya zira jallabiyar shi ya nufi wajan get yana jan tsaki. Habib na zuwa ya yi ma d'aya daga cikin ma'aikatan magana, ya ce, "kubud'e min get ". Bayan an bud'e ma Habib get d'in fita ya yi, can nesa da gidansu yahangi Hassana zaune ta tura kanta tsakankanin cinyoyinta tana kuka. Habib daga idan ya ke tsaye, ya kira Hassana ya ce, "keee!! ". Hassana cikin tsoro tata shi zata gudu. Sai ji ta yi, Habib ya kuma cewa, "kee bakya jine". Hassana da katawa ta yi daga gudun da za ta yi, ta k'arasa in da Habib ya ke tsaye. Habib kuma yana ganin Hassana ta taho ya shiga cikin gidan. Hassana shiga ta yi ita ma, Hassana nashiga ta iske Habib tsaye kamar ita ya je jira. Hassana k'arasawa in da Habib ya ke ta yi. Habib wani irin kallo ya yi ma Hassana mai cike da ma'anoni da dama, sannan ya ce, "Daga yau in dai kika wuce 7:00pm baki dawo ba, tom karki kuma buga ma mutane get, idan ba haka ba kuma Habib ya nunata da hannu, ya ce, "Sai dai ki nai mi gurin zama, amma ba dai gidannan ba". Habib na fad'in haka ya tafi yabar Hassana nan tsaye k'irjinta na dukan uku-uku.Hassana cikin sauri ta je site d'in su, har sun rufema ta buga masu, suka bud'e mata. Jimmai ce ta tashi ta bud'e ma Hassana k'ofar, dama tun da zu ta ke tunanin lafiya, jin Hassana shirun da ta yi.Jimmai na bud'ewa ta kalli Hassana ta ce, "Hassana lafiya dai ko?, na jiki shiru tun d'azu". "Kud'in napep ne banda shi, a k'asa na dawo shiya sa". Jimmai sosai ta tausayama Hassana sannan ta d'akko ma Hassana abincin da ta d'ibar mata ta bata". Hassana nagama cin abincin ta kwanta ta kama bacci, dan sosai ta gaji.
Washe gari da wuri Hassana ta tashi ta yi wanka, ta sa kayan Jimmai kamar yadda jimmai ta ce ta rik'a sawa, Sannan Jimmai ta ranci kud'in napep gurin karima, taba Hassana. Hassana sosai ta yi ma Jimmai godiya sannan ta ta fi. Hassana na isa ta ta cigaba da sharar b'angaran ta. Kafin wani lokacin Hassana ta gama share gurin ta goge".
BAYAN SATI D'AYA.
Yau sati d'aya kenan da fara aikin Hassana a sanat yoghurt. Kullum Jimmai ke rantar kud'in napep tana ba Hassana, da sunan idan wata ya yi, anyi albashi Hassana ta biya su. Yau ma Hassana da wuri tata shi domin tafiya sanat yoghurt Company. Hassana sai da tama shirinta, ta tambayi Jimmai kud'in napep. Jimmai kallan Hassana ta yi ta ce, "Hassana Wallahi yau sai dai ki yi hak'uri , kin san ni dama daga wata ya yi an bani salary na na ke kaiwa gidanmu, tom wadda na ke rantar mi ki kud'i gurinta kuma, Wallahi ita ma kud'inta sun k'are". Hassana shiru ta yi tana tunanin mafita , dan tasan sai dai ta je ak'asa, kuma idan har ta je a k'asa tom tabbas baza ta iya sharar da ta ke ba, dan yanzu haka ciwan baya ta ke, dan gurin nada girma kuma ita kad'ai ke aikin sharesa da gogesa. Hassana kallan Jimmai ta yi, ta ce, "Jimmai ya zanyi?, dan Wallahi supervisor d'in mu bata da kirki ko ka d'an,bata karb'ar uzirin mutum in dai bai je aiki ba". Jimmai dafa Hassana ta yi, ta ce, "K'awata ni gani na ke yi ki yi hak'uri da zuwa yau inda ya za ki yi, ba ki da kud'in napep ". Hassana kallan Jimmai ta yi, ta ce, "Jimmai zata fa iya korata aiki akan haka, nace miki bata da kirki".Shiru Jimmai ta yi, sai zuwa can ta ce, "Yauwa k'awata ko zaki je wajan get ki jira idan Oga Habib zai tafi sai ki fad'a mai baki da kud'in napep yau ba za ki samu zuwa aiki ba"Hassana da fe k'irji ta yi ta kalli Jimmai, ta ce, "Jimmai rufa min asiri, kin san ko waye Oga Habib!?". Dariya Jimmai ta yi, ganin yadda Hassana ta dafe k'irji, ta ce, "Hmm Hassana ke nan, ni ko nasan waye Oga Habib, bashi da d'igon kirki ko kad'an, dama dan naji kin ce shiya d'auke ki aiki ne,shi yasa. kuma tunda har ya barki ki ke zaune anan ai ke da dama-dama, ni da ko hanya bana so ta had'ani da shi, dan ni Wallahi tsoran shima na ke ji". Hassana kallan Jimmai ta yi da mamaki, ta ce, "Ki ce ba ni ka d'ai ke tsoransa ba, amma shine ki ka ce in rok'ai kud'in napep, bacin kin san ba ban zai ba, sai dai ma k'ila ya yi min wulak'anci". "Hakane k'awata ki yi hak'urin zuwa yau, zuwa gobe insha Allah zamu san yadda za ai". Hassan tom kawai ta ce ma Jimmai dan bata da yadda zatai. Amma tana tunanin yadda zasu kaya da supervisor d'in".