Sashe 19
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajiya Turai adaran kusan zaune ta kwana, tsabar fargabar abinda ke damun Habib. Bayan Hajiya Turai ta Idar da Sallar asuba ne ta tashi ta shiga room d'in da Farida ta ke kwana, dan taga alamar Farida bata san ta dawo ba. Sai dai maganar da Hajiya Turai ta ji Farida na yi ne yasa ta tsaya.
Hajiya Turai tsayawa ta yi cikin furgici da gigin jin abinda Farida ta ke cewa, "Mommy Wallahi na so zuwa Office d'in nashi kafin ciwan ya riskeshi, amma sai drivern gidan ya yi min shiririta, ni yanzu abinda ke damuna shikenan yanzu babu yadda za ai yarinyar da yafarka ya gani shikenan da ita zai rik'a yadda ke nan? ". Daga can b'angaran na ji tace, "Haba Farida me yasa tun da kika tabbata ya sha tea d'in ka yadda kika rik'a nesa da shi?, bacin kinajin abinda malam mai buzu ya ce miki, ko ajiyan Farida sai da nakiraki nace miki karki yadda ki nesa da Habib, tahakanne zamu zasu abinda muke nema cikin sauki". Farida shiru ta yi sannan ta ce, "Mommy ya zanyi dan Allah? ". Daga can b'angaran aka ce, "Farida kina jina ko? "? "Eh Mommy inaji". "Yanzu Hajiya Turai ta dawo gidanne? ". Farida cikin tabbarwa inda batasan da dawowar Hajiya Turai ba, ta ce, "A'a Mommy ina tunanin yau zata dawo". "Ok, yasunan yarinyar da kika ce alokacinda ciwan ya same itace kusa da ita? ". Shiru Farida ta yi dan ita batatab'a ganin Hassana ba ma sai jiya da abin yafaru, hakan yasa, ta ce, "Mommy bansan sunan yarinyar ba, amma ina tunani a Company nin shi yarinyar ta ke aiki". "Shikenan ki yi k'ok'ari ki samomin sunan yarinyar". Nan Farida taima Mahaifiyarta sallama ta kashe kiran".
Hajiya Turai ko mutuwar tsaye ta yi, da ta gama jin duk abinda Farida ke cewa ita da Mahaifiyar. Daya ke Farida a Hans free ta sa wayar shi yasa Hajiya Turai taji duk abinda suka ce..........
TOfA WAI meke faruwa ne, nifa har yanzu bangane ba?????.
Karki damu ke dai kibini ahankali zaki gane😘😘😘😘😘
Dan Allah ayi hak'urin jina da akayi kwana biyu shiru, ina ba duk wani mai bibiyar littafin Oga Habib hak'uri, na jina shiru da aka yi kwana biyu, Allah Aimin uziri insha Allah haka bazai k'ara faruwa ba.
Masoya wa inda suka nuna min kulawa ta hanyar ganin text messsage d'in su nagodee, da masu kiran waya duk ina godiya sosai👍🏻👍🏻👍🏻
COMMENT
&
SHERE
PLEASE 🙏
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy babuy).
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://m.facebook.com/groups/565235401564189/
*☘️ADDU'A DAGA BAKIN ANNABI S.A.W.☘️*
_🩸Ya Allah Ina Neman Tsarinka Daga Sharrin Jina Da Ganina, Da Sharrin Harshe na, Da Sharrin Zucuya ta, Da Kuma Sharrin Sha'awa ta... Yana Nufin Tsiraicinsa.🩸_
Abu Dawud,Tirmizy Da Nasa'i Suka Rawaito Shi.
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!
YAUNE NAKE FARIN CIKIN SANAR DA KU, MASHIYAR HAZIK'R MARUBUCIYAR NAN TAKU, WADDA TA SABA NISHA D'AN TARKU DA HAZIK'AN LITATTAFAN, IRINSU, :RAYUWAR GIDAN MU,JALILAH , SHAIRIN SO.TOM
YAU GATA TAFE DA WANI SABON LABARI WANDA YASHA BAMMA DA SAURAN, NASAN WASUN KU ZASU CE MIN HARDA SU JALILAH, DA SHAIRIN SO, TOM HADDA SU.TOM KUDUBI HAD'UWA DA TSARAWA NA LITTAFINTA MAI SUNA K'AWAYE, AMMA ARADU WANNAN LITTAFIN YA DOK'E SHI.
NA SAN MASOYAN LITTAFIN AUTAR MAMA, DAMA WA IN DA SUKE JIN LABARIN LITTAFANTA SUN K'OSA SUN MATSU DAN JIN SUNAN LITTAFIN.TOM GA SU NAN NAN 👇🏻
K'ABILA CE! K'ABILA CE!! K'ABILA CE!!!
KU DAGA JIN SUNAN KUN SAN YAZO DA SABON SALO MAITAFIYA DA ZAMANI.
K'ABILA CE! :SABON LITTAFINE DA AKE POSTING.
KI GARZAYA KI RUGA DA GUDU DAN KI ZAMA D'AYA DAGA CIKIN MASU KARANTA K'ABILA CE!
WHATSAPP CONTACT 👇🏻
08142904255.
Shafi na 20&21
Hajiya Turai zufa ce ke keto mata ko ta'ina , dan sosai abinda ta ji Farida na fad'a ya tada mata hankali, ya rud'ata, Hajiya Turai maganar zuciya ta fara, tana cewa, "Yanzu abinda kunnena suka jimin hakane kuwa?, Kai ina bazai yuwuba ace Hajiya Murja zata iya had'a baki da 'yarta su juya brain d'in Habib? ". Hajiya Turai zuciyarta ce ta bata amsa, da cewa, "Tom idan kince k'arya ne, abinda da kunnanki su ka jimiki fa? ". Shiru Hajiya Turai ta yi, sai zuwa can ta ce, "Tabbas abinda kunnena suka ji min hakane, tom amma meyasa Hajiya Murja zata juya k'wak'walwar Habib?, me Habib ya yi mata?, Sannan me Farida ta ke nufi da taso ace lokacinda lallurar ta samu Habib tana kusa dashi?, tasan da da'ita zai rik'a yarda?, me suke nufi da haka?, Sannan wata yarinya ce suke maganar lokacinda Habib ya farka da ita yayi tozali ?". Hajiya Turai dafe kanta tayi kamar zata sa kuka tace, "Wayyo Allah wa zai amsa min wa'innan tambayoyin?, Yallah ga Habib nan kai kasan dalilin shigar wannan lallura jikinshi Ya Allah kakawo mai sauk'i". Hajiya Turai fasa shiga d'akin Farida ta yi ta juya tana mai goge hawayan dake ambaliya cikin fuskarta. Hajiya Turai Bilya ta kira awaya, dan duk ma aikatan gidan mutum biyu ne Hajiya Turai ta yadda da su wa inda har ta ke naiman shawara agunsu, wato Bilya da Baba Lami.
Bilya na kwance tunanin halinda Habib ya ke Shikanshi kusan ya hana shi sakat. Bilya na awannan halinne kiran Hajiya Turai ya shigo wayar shi. Bilya cikin hanzari ya d'aga wayar, banji mai Hajiya Turai ta ce ba, sai dai naji Bilya ya ce, "Ok, Hajiya ganinan zuwa".
Bilya tashi ya yi ya nufi part d'in Hajiya Turai. Bilya zaune ya iske Hajiya Turai tana kuka. Cikin damuwa Bilya ya samu gu ya zauna, sannan cikin sanyi murya mai cike da rauni ya kalli Hajiya Turai ya ce,"Hajiya tabbas na san dole kishiga damuwa, tom amma ita damuwar ce babu maganin abinda zatayi mana, ki yi hak'uri kima Oga Habib addu'a, dan ayanzu addu'arki ya ke buk'ata , nasan zata taimaka mai sosai wajan rage mai halinda ya ke ciki".
Hajiya Turai da katawa ta yi daga kukan da ta keyi, ta d'ago tana kallan Bilya, Hajiya Turai cikin raunin murya mai kama da kuka ta ce, "Bilya ayanzu ba halinda Habib ya ke ciki ba nake ma kuka"HajiyaTurai shiru ta yi ta da kata nad'an wani lokaci, sannan ta ce, "Bilya d'akin Farida nayi sammakon shiga da niyyar in sanar da ita dawowata, amma sai kunnuwana suka ji min wasu zantuka da ta ke yi, tabbas Bilya da ace wanine ya fad'a min abinda kunnena yaji min yau Farida na fad'a Wallahi da bazan yarda ba".Hajiya Turai shiru ta yi sannan ta ce, "Bilya alokacinda lallurannan ta samu Habib wata yarinya ce kusa da shi? ". Bilya cikin mamaki ya kalli Hajiya Turai jin abinda ta ce, amma sai ya waske kawai, ya ce, "Hajiya Hassana ce yarinyar da ke aiki Sanat company ta ke kwana gidannan". "Me ya shigar da ita Office d'in Habib?. "
" Eh tom gaskiya ban sani ba". Hajiya Turai kallan Bilya ta yi ta ce, "Kaje yanzu ka tahomin da yarinyar ina son ganinta". Bilya kallan Hajiya Turai ya yi zai yi magana ta d'aga mai hannu. Hakan yasa Bilya ya juya ya tafi yana tunanin lafiya Hajiya Turai ke son ganin Hassana, can wata zuciyar ta ce mai, "Tom ko dai maganar da tace taji, cemata akai ana zargin Hassana ne, ita taima Oga Habib wani abun".Haka dai Bilya ya idasa b'angaran masu aikin gidan yana tunani kala-kala, shi dai addu'ar shi d'aya in ma wani sharinne aka k'ullama Hassana Allah ya kub'utar da ita. Bilya Jimmai ya gani tana shara. Kallanta ya yi, ya ce, "Hassana fa? ". "Tana ciki Oga Bilya". "Ki ce mata Hajiyar naiman ta yanzu, tazo yanzu". Bilya na fad'in haka ya juya ya tafi".
Jimmai kuma barin sharar ta yi ta shiga ta kira Hassana. Lokacin Hassana na kwance tana bacci, Jimmai ta bubbuga ta ta ce, "Hassana ki tashi Hajiyar Oga Habib na son ganinki yanzu". Hassana tashi ta yi tana kallan Jimmai ta ce, "Jimmai lafiya dai ko? ". "Tom nima dai bansani ba amma ki je kiji". Hassana tashi ta yi ta sa Hijab d'in Jimmai ta tafi kiran da Hajiya ke mata, zuciyarta na cike da fargaban kiran".
Hassana sallama ta yi, tana jiran abata izinin shiga.
Daga cikin falon Bilya ya ce, "Hassana ki shigo mana". Hassana shiga ta yi, ta zuk'unna can gefa ta gaida Hajiyar Habib. HajiyaTurai ba tare da ta amsa gaisuwar da Hassana tai mata ba, ta kalli Hassana ta ce, "Hassana tambayarki na ke son yi, kuma ina so kifad'amin gaskiya? ". Hassana kallan Hajiya Turai ta yi gabanta na fad'uwa ta ce, "Inaji Hajiya, kuma insha Allah zan fad'amiki gaskiya". Hajiya Turai, kallan Hassana ta yi na second's sanan ta ce, "Watanki nawa da fara aiki a Sanat yughurt? ". "Wata na biyu na ke Hajiya". Cewar Hassanan. "Ok, alokacinda lallurar nan ta samu Habib ance min kina Office d'in shi, hakane? ". Wata irin fad'uwar gabace ta samu Hassana dan sai maganar Billy ta dawo mata farko da ta ce mata, "Hassana ki yi gaggawar warware duk abinda ki kaima Oga Habib tun kafin Hajiyarsa ta dawo".
Hajiya Turai tsayawa ta yi cikin furgici da gigin jin abinda Farida ta ke cewa, "Mommy Wallahi na so zuwa Office d'in nashi kafin ciwan ya riskeshi, amma sai drivern gidan ya yi min shiririta, ni yanzu abinda ke damuna shikenan yanzu babu yadda za ai yarinyar da yafarka ya gani shikenan da ita zai rik'a yadda ke nan? ". Daga can b'angaran na ji tace, "Haba Farida me yasa tun da kika tabbata ya sha tea d'in ka yadda kika rik'a nesa da shi?, bacin kinajin abinda malam mai buzu ya ce miki, ko ajiyan Farida sai da nakiraki nace miki karki yadda ki nesa da Habib, tahakanne zamu zasu abinda muke nema cikin sauki". Farida shiru ta yi sannan ta ce, "Mommy ya zanyi dan Allah? ". Daga can b'angaran aka ce, "Farida kina jina ko? "? "Eh Mommy inaji". "Yanzu Hajiya Turai ta dawo gidanne? ". Farida cikin tabbarwa inda batasan da dawowar Hajiya Turai ba, ta ce, "A'a Mommy ina tunanin yau zata dawo". "Ok, yasunan yarinyar da kika ce alokacinda ciwan ya same itace kusa da ita? ". Shiru Farida ta yi dan ita batatab'a ganin Hassana ba ma sai jiya da abin yafaru, hakan yasa, ta ce, "Mommy bansan sunan yarinyar ba, amma ina tunani a Company nin shi yarinyar ta ke aiki". "Shikenan ki yi k'ok'ari ki samomin sunan yarinyar". Nan Farida taima Mahaifiyarta sallama ta kashe kiran".
Hajiya Turai ko mutuwar tsaye ta yi, da ta gama jin duk abinda Farida ke cewa ita da Mahaifiyar. Daya ke Farida a Hans free ta sa wayar shi yasa Hajiya Turai taji duk abinda suka ce..........
TOfA WAI meke faruwa ne, nifa har yanzu bangane ba?????.
Karki damu ke dai kibini ahankali zaki gane😘😘😘😘😘
Dan Allah ayi hak'urin jina da akayi kwana biyu shiru, ina ba duk wani mai bibiyar littafin Oga Habib hak'uri, na jina shiru da aka yi kwana biyu, Allah Aimin uziri insha Allah haka bazai k'ara faruwa ba.
Masoya wa inda suka nuna min kulawa ta hanyar ganin text messsage d'in su nagodee, da masu kiran waya duk ina godiya sosai👍🏻👍🏻👍🏻
COMMENT
&
SHERE
PLEASE 🙏
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy babuy).
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://m.facebook.com/groups/565235401564189/
*☘️ADDU'A DAGA BAKIN ANNABI S.A.W.☘️*
_🩸Ya Allah Ina Neman Tsarinka Daga Sharrin Jina Da Ganina, Da Sharrin Harshe na, Da Sharrin Zucuya ta, Da Kuma Sharrin Sha'awa ta... Yana Nufin Tsiraicinsa.🩸_
Abu Dawud,Tirmizy Da Nasa'i Suka Rawaito Shi.
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!
YAUNE NAKE FARIN CIKIN SANAR DA KU, MASHIYAR HAZIK'R MARUBUCIYAR NAN TAKU, WADDA TA SABA NISHA D'AN TARKU DA HAZIK'AN LITATTAFAN, IRINSU, :RAYUWAR GIDAN MU,JALILAH , SHAIRIN SO.TOM
YAU GATA TAFE DA WANI SABON LABARI WANDA YASHA BAMMA DA SAURAN, NASAN WASUN KU ZASU CE MIN HARDA SU JALILAH, DA SHAIRIN SO, TOM HADDA SU.TOM KUDUBI HAD'UWA DA TSARAWA NA LITTAFINTA MAI SUNA K'AWAYE, AMMA ARADU WANNAN LITTAFIN YA DOK'E SHI.
NA SAN MASOYAN LITTAFIN AUTAR MAMA, DAMA WA IN DA SUKE JIN LABARIN LITTAFANTA SUN K'OSA SUN MATSU DAN JIN SUNAN LITTAFIN.TOM GA SU NAN NAN 👇🏻
K'ABILA CE! K'ABILA CE!! K'ABILA CE!!!
KU DAGA JIN SUNAN KUN SAN YAZO DA SABON SALO MAITAFIYA DA ZAMANI.
K'ABILA CE! :SABON LITTAFINE DA AKE POSTING.
KI GARZAYA KI RUGA DA GUDU DAN KI ZAMA D'AYA DAGA CIKIN MASU KARANTA K'ABILA CE!
WHATSAPP CONTACT 👇🏻
08142904255.
Shafi na 20&21
Hajiya Turai zufa ce ke keto mata ko ta'ina , dan sosai abinda ta ji Farida na fad'a ya tada mata hankali, ya rud'ata, Hajiya Turai maganar zuciya ta fara, tana cewa, "Yanzu abinda kunnena suka jimin hakane kuwa?, Kai ina bazai yuwuba ace Hajiya Murja zata iya had'a baki da 'yarta su juya brain d'in Habib? ". Hajiya Turai zuciyarta ce ta bata amsa, da cewa, "Tom idan kince k'arya ne, abinda da kunnanki su ka jimiki fa? ". Shiru Hajiya Turai ta yi, sai zuwa can ta ce, "Tabbas abinda kunnena suka ji min hakane, tom amma meyasa Hajiya Murja zata juya k'wak'walwar Habib?, me Habib ya yi mata?, Sannan me Farida ta ke nufi da taso ace lokacinda lallurar ta samu Habib tana kusa dashi?, tasan da da'ita zai rik'a yarda?, me suke nufi da haka?, Sannan wata yarinya ce suke maganar lokacinda Habib ya farka da ita yayi tozali ?". Hajiya Turai dafe kanta tayi kamar zata sa kuka tace, "Wayyo Allah wa zai amsa min wa'innan tambayoyin?, Yallah ga Habib nan kai kasan dalilin shigar wannan lallura jikinshi Ya Allah kakawo mai sauk'i". Hajiya Turai fasa shiga d'akin Farida ta yi ta juya tana mai goge hawayan dake ambaliya cikin fuskarta. Hajiya Turai Bilya ta kira awaya, dan duk ma aikatan gidan mutum biyu ne Hajiya Turai ta yadda da su wa inda har ta ke naiman shawara agunsu, wato Bilya da Baba Lami.
Bilya na kwance tunanin halinda Habib ya ke Shikanshi kusan ya hana shi sakat. Bilya na awannan halinne kiran Hajiya Turai ya shigo wayar shi. Bilya cikin hanzari ya d'aga wayar, banji mai Hajiya Turai ta ce ba, sai dai naji Bilya ya ce, "Ok, Hajiya ganinan zuwa".
Bilya tashi ya yi ya nufi part d'in Hajiya Turai. Bilya zaune ya iske Hajiya Turai tana kuka. Cikin damuwa Bilya ya samu gu ya zauna, sannan cikin sanyi murya mai cike da rauni ya kalli Hajiya Turai ya ce,"Hajiya tabbas na san dole kishiga damuwa, tom amma ita damuwar ce babu maganin abinda zatayi mana, ki yi hak'uri kima Oga Habib addu'a, dan ayanzu addu'arki ya ke buk'ata , nasan zata taimaka mai sosai wajan rage mai halinda ya ke ciki".
Hajiya Turai da katawa ta yi daga kukan da ta keyi, ta d'ago tana kallan Bilya, Hajiya Turai cikin raunin murya mai kama da kuka ta ce, "Bilya ayanzu ba halinda Habib ya ke ciki ba nake ma kuka"HajiyaTurai shiru ta yi ta da kata nad'an wani lokaci, sannan ta ce, "Bilya d'akin Farida nayi sammakon shiga da niyyar in sanar da ita dawowata, amma sai kunnuwana suka ji min wasu zantuka da ta ke yi, tabbas Bilya da ace wanine ya fad'a min abinda kunnena yaji min yau Farida na fad'a Wallahi da bazan yarda ba".Hajiya Turai shiru ta yi sannan ta ce, "Bilya alokacinda lallurannan ta samu Habib wata yarinya ce kusa da shi? ". Bilya cikin mamaki ya kalli Hajiya Turai jin abinda ta ce, amma sai ya waske kawai, ya ce, "Hajiya Hassana ce yarinyar da ke aiki Sanat company ta ke kwana gidannan". "Me ya shigar da ita Office d'in Habib?. "
" Eh tom gaskiya ban sani ba". Hajiya Turai kallan Bilya ta yi ta ce, "Kaje yanzu ka tahomin da yarinyar ina son ganinta". Bilya kallan Hajiya Turai ya yi zai yi magana ta d'aga mai hannu. Hakan yasa Bilya ya juya ya tafi yana tunanin lafiya Hajiya Turai ke son ganin Hassana, can wata zuciyar ta ce mai, "Tom ko dai maganar da tace taji, cemata akai ana zargin Hassana ne, ita taima Oga Habib wani abun".Haka dai Bilya ya idasa b'angaran masu aikin gidan yana tunani kala-kala, shi dai addu'ar shi d'aya in ma wani sharinne aka k'ullama Hassana Allah ya kub'utar da ita. Bilya Jimmai ya gani tana shara. Kallanta ya yi, ya ce, "Hassana fa? ". "Tana ciki Oga Bilya". "Ki ce mata Hajiyar naiman ta yanzu, tazo yanzu". Bilya na fad'in haka ya juya ya tafi".
Jimmai kuma barin sharar ta yi ta shiga ta kira Hassana. Lokacin Hassana na kwance tana bacci, Jimmai ta bubbuga ta ta ce, "Hassana ki tashi Hajiyar Oga Habib na son ganinki yanzu". Hassana tashi ta yi tana kallan Jimmai ta ce, "Jimmai lafiya dai ko? ". "Tom nima dai bansani ba amma ki je kiji". Hassana tashi ta yi ta sa Hijab d'in Jimmai ta tafi kiran da Hajiya ke mata, zuciyarta na cike da fargaban kiran".
Hassana sallama ta yi, tana jiran abata izinin shiga.
Daga cikin falon Bilya ya ce, "Hassana ki shigo mana". Hassana shiga ta yi, ta zuk'unna can gefa ta gaida Hajiyar Habib. HajiyaTurai ba tare da ta amsa gaisuwar da Hassana tai mata ba, ta kalli Hassana ta ce, "Hassana tambayarki na ke son yi, kuma ina so kifad'amin gaskiya? ". Hassana kallan Hajiya Turai ta yi gabanta na fad'uwa ta ce, "Inaji Hajiya, kuma insha Allah zan fad'amiki gaskiya". Hajiya Turai, kallan Hassana ta yi na second's sanan ta ce, "Watanki nawa da fara aiki a Sanat yughurt? ". "Wata na biyu na ke Hajiya". Cewar Hassanan. "Ok, alokacinda lallurar nan ta samu Habib ance min kina Office d'in shi, hakane? ". Wata irin fad'uwar gabace ta samu Hassana dan sai maganar Billy ta dawo mata farko da ta ce mata, "Hassana ki yi gaggawar warware duk abinda ki kaima Oga Habib tun kafin Hajiyarsa ta dawo".