Sashe 21
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!
YAUNE NAKE FARIN CIKIN SANAR DA KU, MASHIYAR HAZIK'R MARUBUCIYAR NAN TAKU, WADDA TA SABA NISHA D'AN TARKU DA HAZIK'AN LITATTAFAN, IRINSU, :RAYUWAR GIDAN MU,JALILAH , SHAIRIN SO.TOM
YAU GATA TAFE DA WANI SABON LABARI WANDA YASHA BAMMA DA SAURAN, NASAN WASUN KU ZASU CE MIN HARDA SU JALILAH, DA SHAIRIN SO, TOM HADDA SU.TOM KUDUBI HAD'UWA DA TSARAWA NA LITTAFINTA MAI SUNA K'AWAYE, AMMA ARADU WANNAN LITTAFIN YA DOK'E SHI.
NA SAN MASOYAN LITTAFIN AUTAR MAMA, DAMA WA IN DA SUKE JIN LABARIN LITTAFANTA SUN K'OSA SUN MATSU DAN JIN SUNAN LITTAFIN.TOM GA SU NAN NAN 👇🏻
K'ABILA CE! K'ABILA CE!! K'ABILA CE!!!
KU DAGA JIN SUNAN KUN SAN YAZO DA SABON SALO MAITAFIYA DA ZAMANI.
K'ABILA CE! :SABON LITTAFINE DA AKE POSTING.
KI GARZAYA KI RUGA DA GUDU DAN KI ZAMA D'AYA DAGA CIKIN MASU KARANTA K'ABILA CE!
WHATSAPP CONTACT 👇🏻
08142904255.
Shafi na 22&23.
Habib na kwance ya juya baya, motsin bud'e k'ofar da yaji yasa ya juyo da sauri. Habib batare da yasan ko waye ba ya tashi da sauri ya yo kan Hassana. Hassana ko ganin yadda Habib yayo kanta da sauri sai abin ya bata tsoro, duk da bata san yana duka ba, Hassana gefe d'aya ta takure da break fast d'in dake hannunta.
Hajiya Turai da ke lekyan Hassana ta window, dafe kai tayi dan a tunaninta Habib zai rufe Hassana da duka ne, amma sai taga akasin hakan.
Habib na zuwa inda Hassana ta ke da sauri ya kamo hannunta yana janta cikin d'akin, Hassana da mamaki tabi Habib da kallo.
Habib ko kan lover chair d'in shi ya zaunar da Hassana shima ya zauna kusa da ita, ba baki sai dai kallanta kawai da yake yi. Hassana ko koda ganin yadda Habib yake kallanta da yanayin yadda yake acting ta kuma tabbatar da Habib bacikin hankalinshi ya ke ba. Hassana so ta ke ta kwace hannunta daga na Habib amma ta kasa, gashi duk cikin tsoro ta ke. Cikin jarumta da rawar murya Hassana ta ce, "Oga Habib ga abin break fast d'in ka, Hajiya ta ce in kawo ma". Hassana ta nuna ma Habib abin break fast d'in. ruwan Lipton ne sai gwangwanin madara da na Nescafe da milo, Sai wainar k'wai. Habib kalla kawai ya yi batare da yace ma Hassana ko mai ba.
Hassana ko ganin Habib bai ce mata ko mai ba, sai ta kuma cewa, muryarta na rawa, "Oga Habib ka sakanmin hannuna in had'ama tea d'in ". Habib sakin hannun Hassana ya yi. Hassana kuma da sauri tatashi ta had'ama Habib tea d'in, bayan tagama had'a mai, kallan shi ta yi cikin rawar murya ta ce, "Oga Habib ga tea d'in? ". Habib hannu ya mik'ama Hassana ta mik'amai tea d'in. Hassana ko ganin ta yi abinda ya kawota tashi ta yi daniyyarta ta tafi. Habib ya yi saurin rik'o hannunta. Hassana cikin tsoro ta kalli Habib dan ita yanzu tsoro ma ya ke bata, dan daga ganin shi kasan bacikin hankalinshi ya ke ba, Hassana kamar zata yi kuka, ta ce, "Oga Habib Hajiya ke jirana dan Allah ka sakanmin hannu".Habib kafad'a ya mak'alema Hassana alamun nak'i d'in. Babu yadda Hassana batayi ba Habib ya sakar mata hannu amma yak'i, Hassana kamar zata yi kuka ta kalli Habib ta ce, "Oga Habib dan Allah katai maka kasanmin hannuna dan Allah". Hassana ta fad'i maganar kamar zatayi kuka. Habib sake mak'ema Hassana kafad'a ya yi.
Hajiya Turai ko tananan tsaye jikin window tana kallan duk abinda ke faruwa tsakanin Habib da Hassana. Hajiya Turai ganin Hassana ta fara kuka akan Habib ya saketa shi kuma yak'i yasa ta fita da sauri ta zagaya ta shiga bedroom d'in Habib d'in . Habib ko naganin Hajiya Turai ya saki Hassana ya yi kan Hajiya Turai. Habib na isa yarik'e Hajiya Turai yana jijjigata. Hajiya Turai bata san sanda ta fasa kuka ba, bawai jijjigar da Habib ya ke mata bace tasata kuka ba, a'a, bak'in cikin yadda aka rabata da d'anta guda ne yake sata kuka, ace wai ita ce yau Habib bai son gani in har yaganta sai dai yayi ta jijjigata, hakan yasa Hajiya Turai tai ta kuka, Habib kuma na ci gaba da jijjigata".
Hassana ko ganin yadda Hajiya Turai ke kuka, yasa cikin tsoro ta nufi gurin da ta ke dan itama tsoro ta ke kar Habib ya yi mata yadda ya ke ma Hajiya Turai. Hassana na zuwa cikin tsoro da fargabar kar Habib itama ya yi mata abinda ya ke ma Mahaifiyar shi. Hassana tana kuka ta rik'e hanun Habib tana cewa,cikin kuka" Oga Habib dan Allah ka saketa, Mahaifiyarka ce fa, ka barta ". Hassana anshe Hajiya Turai ta yi daga hannun Habib. Hassana kama hannun Hajiya Turai ta yi tazaunar ta ita bakin gadon Habib tana cewa, "Hajiya dan Allah kiyi hak'uri kibar kuka, kinsan Oga Habib bazai miki hakaba cikin hankalin shi ba, ki yi hak'uri dan Allah kibar kukan Hajiya ". Hajiya Turai da katawa ta yi da kukan ta d'aga kai tana kallan Hassana, Hajiya Turai batare Da ta ce ma Hassana ko mai ba tashi ta fita daga d'akin".
Hassana da kallo tabi Hajiya Turai, sannan itama ta tashi tabi bayan Hajiya Turai, sai dai kafin ta fita Habib ya yi saurin dawo da ita ta hanyar rik'o hannunta. Hassana kamar zata yi kuka ta kalli Habib, ta ce, "Oga Habib kasa kan min hannu dan Allah ina so zan tafi ne". Habib mak'ema Hassana kafad'a ya yi. Duk yadda Hassana taso Habib ya saki hannunta k'i ya yi, k'arshe ta fashe da kuka.Haka Hassana ta yi kukanta ta gaji daga k'arshe ta yi shiru".
Shiko Habib koda yaga Hassana na kuka kallanta kawai ya ke, kuma har yanzu yana rik'e da hannunta.
Hajiya Turai bayan ta koma falonta kuka ta yi sosai sai da ta gaji dan kanta sannan ta yi shiru. Hajiya Turai tashi ta yi ta koma falon Habib, ta window ta lek'a ta hango Hassana zaune da Habib kusa da ita yana rik'e da hannun Hassana kamar wata wadda tai mai laifi. Hajiya Turai kiran Hassana, ta yi,ta ce, Hassana kizo yanzu". Hassana kallan Hajiya Turai ta yi, dake magana jikin window ta ce, "Hajiya tun d'azu nake son tashi Oga Habib ya hanani". Hassana ta fad'i maganar kamar zata yi kuka.
Hajiya Turai cikin sanyin murya mai cike da rauni ta ce, "Hassana ki yi hak'uri kin ji dan Allah nasan yanzu Bilya zai shigo". Hajiya Turai na fad'in haka tabar gun tana share hawayanta, dan sosai halinda Habib ya ke ciki ya ke damunta, uwa-uba kuma ganin yadda ya ke mata in tashiga wajan shi, wannan abin shike k'ara d'agama Hajiya Turai hankali".
Bilya bashi ya dawo daga Zaria ba sai 3:13Pm. Haka Bilya da Baba Lami suka jera suka shiga falon Hajiya Turai. Zaune suka isketa kan caution ta yi ta gumi.
Bilya cikin tausayama halinda Hajiya Turai ta ke ciki ya yi sallama falon Hajiya Turai. Hajiya Turai d'aga kai ta yi tana kallan Bilya, sannan cikin sanyin murya ta amsa mai sallamar. Bilya da Baba lami shigowa sukai cikin falon suka zauna da nesa tsakaninsu da Hajiya Turai".
Bilya Kallan Hajiya Turai ya yi ya ce, "Hajiya ga Baba lamin nan, bari inje inyi sallah ahanya ta saman". Bilya na fad'in haka yatshi zai fita.
Hajiya Turai Kallan Bilya ta yi, cikin sanyin murya ta ce, "Bilya tun safe yarinyar nan na gurin Habib ya hanata fitowa, dan Allah ko za kai ma su musa magana ku shiga ku fito da ita? ". Bilya cikin damuwa da fad'uwar gaba ya kalli Hajiya Turai ya ce, "Ok, bar in yi sauri muje". Bilya na fad'in haka ya juya ya fita daga falon. Bilya cikin tashin hankali ya nufi k'ofar da zata sada ka da falon Habib, ta window Bilya ya lek'a, dan a tunanin shima yanzu Habib ya yi ma Hassana illa, dan har yanzu Bai manta wujijjigawar da Habib ya yi ma Hajiya Turai ba, tom ita da ta ke mahaifiyarshima bare Kuma wata Hassana da tun lokacinda abin yasa meta da kyar aka kwaceta awajanshi. Bilya na maganganun zuci ya isa k'ofar, ta window Bilya ya lek'a da yake window abud'e ya ke".
Zaune Bilya ya hangi Hassana da Habib da ke rik'e da hanbuta kata kam kamar irin yana tsoran za a kwace ta . Ajiyar zuciya Bilya ya yi ganin Hassana lafiya klau.
Hassana ko zaune ta ke sai zazzare ido ta ke kamar wadda tai k'arya asirinta yatonu.
Bilya komawa ya yi ya je bakin get yakira Musa. Musa yana d'aya daga cikin masu gadin gidan".
Bilya na zuwa kusan mamayar Habib su kayi, amma dakyar suka iya k'wace Hassana daga hannun Habib. Hassana ko naganin Allah ya taimaketa ta kubuta daga hanun Habib da saurinta har tana tuntub'e wajan rugawa site d'in su.
Bilya ko suna kwace Hassana suka yi sauri suka rufe k'ofar suka bar Habib shi kad'ai".
YAUNE NAKE FARIN CIKIN SANAR DA KU, MASHIYAR HAZIK'R MARUBUCIYAR NAN TAKU, WADDA TA SABA NISHA D'AN TARKU DA HAZIK'AN LITATTAFAN, IRINSU, :RAYUWAR GIDAN MU,JALILAH , SHAIRIN SO.TOM
YAU GATA TAFE DA WANI SABON LABARI WANDA YASHA BAMMA DA SAURAN, NASAN WASUN KU ZASU CE MIN HARDA SU JALILAH, DA SHAIRIN SO, TOM HADDA SU.TOM KUDUBI HAD'UWA DA TSARAWA NA LITTAFINTA MAI SUNA K'AWAYE, AMMA ARADU WANNAN LITTAFIN YA DOK'E SHI.
NA SAN MASOYAN LITTAFIN AUTAR MAMA, DAMA WA IN DA SUKE JIN LABARIN LITTAFANTA SUN K'OSA SUN MATSU DAN JIN SUNAN LITTAFIN.TOM GA SU NAN NAN 👇🏻
K'ABILA CE! K'ABILA CE!! K'ABILA CE!!!
KU DAGA JIN SUNAN KUN SAN YAZO DA SABON SALO MAITAFIYA DA ZAMANI.
K'ABILA CE! :SABON LITTAFINE DA AKE POSTING.
KI GARZAYA KI RUGA DA GUDU DAN KI ZAMA D'AYA DAGA CIKIN MASU KARANTA K'ABILA CE!
WHATSAPP CONTACT 👇🏻
08142904255.
Shafi na 22&23.
Habib na kwance ya juya baya, motsin bud'e k'ofar da yaji yasa ya juyo da sauri. Habib batare da yasan ko waye ba ya tashi da sauri ya yo kan Hassana. Hassana ko ganin yadda Habib yayo kanta da sauri sai abin ya bata tsoro, duk da bata san yana duka ba, Hassana gefe d'aya ta takure da break fast d'in dake hannunta.
Hajiya Turai da ke lekyan Hassana ta window, dafe kai tayi dan a tunaninta Habib zai rufe Hassana da duka ne, amma sai taga akasin hakan.
Habib na zuwa inda Hassana ta ke da sauri ya kamo hannunta yana janta cikin d'akin, Hassana da mamaki tabi Habib da kallo.
Habib ko kan lover chair d'in shi ya zaunar da Hassana shima ya zauna kusa da ita, ba baki sai dai kallanta kawai da yake yi. Hassana ko koda ganin yadda Habib yake kallanta da yanayin yadda yake acting ta kuma tabbatar da Habib bacikin hankalinshi ya ke ba. Hassana so ta ke ta kwace hannunta daga na Habib amma ta kasa, gashi duk cikin tsoro ta ke. Cikin jarumta da rawar murya Hassana ta ce, "Oga Habib ga abin break fast d'in ka, Hajiya ta ce in kawo ma". Hassana ta nuna ma Habib abin break fast d'in. ruwan Lipton ne sai gwangwanin madara da na Nescafe da milo, Sai wainar k'wai. Habib kalla kawai ya yi batare da yace ma Hassana ko mai ba.
Hassana ko ganin Habib bai ce mata ko mai ba, sai ta kuma cewa, muryarta na rawa, "Oga Habib ka sakanmin hannuna in had'ama tea d'in ". Habib sakin hannun Hassana ya yi. Hassana kuma da sauri tatashi ta had'ama Habib tea d'in, bayan tagama had'a mai, kallan shi ta yi cikin rawar murya ta ce, "Oga Habib ga tea d'in? ". Habib hannu ya mik'ama Hassana ta mik'amai tea d'in. Hassana ko ganin ta yi abinda ya kawota tashi ta yi daniyyarta ta tafi. Habib ya yi saurin rik'o hannunta. Hassana cikin tsoro ta kalli Habib dan ita yanzu tsoro ma ya ke bata, dan daga ganin shi kasan bacikin hankalinshi ya ke ba, Hassana kamar zata yi kuka, ta ce, "Oga Habib Hajiya ke jirana dan Allah ka sakanmin hannu".Habib kafad'a ya mak'alema Hassana alamun nak'i d'in. Babu yadda Hassana batayi ba Habib ya sakar mata hannu amma yak'i, Hassana kamar zata yi kuka ta kalli Habib ta ce, "Oga Habib dan Allah katai maka kasanmin hannuna dan Allah". Hassana ta fad'i maganar kamar zatayi kuka. Habib sake mak'ema Hassana kafad'a ya yi.
Hajiya Turai ko tananan tsaye jikin window tana kallan duk abinda ke faruwa tsakanin Habib da Hassana. Hajiya Turai ganin Hassana ta fara kuka akan Habib ya saketa shi kuma yak'i yasa ta fita da sauri ta zagaya ta shiga bedroom d'in Habib d'in . Habib ko naganin Hajiya Turai ya saki Hassana ya yi kan Hajiya Turai. Habib na isa yarik'e Hajiya Turai yana jijjigata. Hajiya Turai bata san sanda ta fasa kuka ba, bawai jijjigar da Habib ya ke mata bace tasata kuka ba, a'a, bak'in cikin yadda aka rabata da d'anta guda ne yake sata kuka, ace wai ita ce yau Habib bai son gani in har yaganta sai dai yayi ta jijjigata, hakan yasa Hajiya Turai tai ta kuka, Habib kuma na ci gaba da jijjigata".
Hassana ko ganin yadda Hajiya Turai ke kuka, yasa cikin tsoro ta nufi gurin da ta ke dan itama tsoro ta ke kar Habib ya yi mata yadda ya ke ma Hajiya Turai. Hassana na zuwa cikin tsoro da fargabar kar Habib itama ya yi mata abinda ya ke ma Mahaifiyar shi. Hassana tana kuka ta rik'e hanun Habib tana cewa,cikin kuka" Oga Habib dan Allah ka saketa, Mahaifiyarka ce fa, ka barta ". Hassana anshe Hajiya Turai ta yi daga hannun Habib. Hassana kama hannun Hajiya Turai ta yi tazaunar ta ita bakin gadon Habib tana cewa, "Hajiya dan Allah kiyi hak'uri kibar kuka, kinsan Oga Habib bazai miki hakaba cikin hankalin shi ba, ki yi hak'uri dan Allah kibar kukan Hajiya ". Hajiya Turai da katawa ta yi da kukan ta d'aga kai tana kallan Hassana, Hajiya Turai batare Da ta ce ma Hassana ko mai ba tashi ta fita daga d'akin".
Hassana da kallo tabi Hajiya Turai, sannan itama ta tashi tabi bayan Hajiya Turai, sai dai kafin ta fita Habib ya yi saurin dawo da ita ta hanyar rik'o hannunta. Hassana kamar zata yi kuka ta kalli Habib, ta ce, "Oga Habib kasa kan min hannu dan Allah ina so zan tafi ne". Habib mak'ema Hassana kafad'a ya yi. Duk yadda Hassana taso Habib ya saki hannunta k'i ya yi, k'arshe ta fashe da kuka.Haka Hassana ta yi kukanta ta gaji daga k'arshe ta yi shiru".
Shiko Habib koda yaga Hassana na kuka kallanta kawai ya ke, kuma har yanzu yana rik'e da hannunta.
Hajiya Turai bayan ta koma falonta kuka ta yi sosai sai da ta gaji dan kanta sannan ta yi shiru. Hajiya Turai tashi ta yi ta koma falon Habib, ta window ta lek'a ta hango Hassana zaune da Habib kusa da ita yana rik'e da hannun Hassana kamar wata wadda tai mai laifi. Hajiya Turai kiran Hassana, ta yi,ta ce, Hassana kizo yanzu". Hassana kallan Hajiya Turai ta yi, dake magana jikin window ta ce, "Hajiya tun d'azu nake son tashi Oga Habib ya hanani". Hassana ta fad'i maganar kamar zata yi kuka.
Hajiya Turai cikin sanyin murya mai cike da rauni ta ce, "Hassana ki yi hak'uri kin ji dan Allah nasan yanzu Bilya zai shigo". Hajiya Turai na fad'in haka tabar gun tana share hawayanta, dan sosai halinda Habib ya ke ciki ya ke damunta, uwa-uba kuma ganin yadda ya ke mata in tashiga wajan shi, wannan abin shike k'ara d'agama Hajiya Turai hankali".
Bilya bashi ya dawo daga Zaria ba sai 3:13Pm. Haka Bilya da Baba Lami suka jera suka shiga falon Hajiya Turai. Zaune suka isketa kan caution ta yi ta gumi.
Bilya cikin tausayama halinda Hajiya Turai ta ke ciki ya yi sallama falon Hajiya Turai. Hajiya Turai d'aga kai ta yi tana kallan Bilya, sannan cikin sanyin murya ta amsa mai sallamar. Bilya da Baba lami shigowa sukai cikin falon suka zauna da nesa tsakaninsu da Hajiya Turai".
Bilya Kallan Hajiya Turai ya yi ya ce, "Hajiya ga Baba lamin nan, bari inje inyi sallah ahanya ta saman". Bilya na fad'in haka yatshi zai fita.
Hajiya Turai Kallan Bilya ta yi, cikin sanyin murya ta ce, "Bilya tun safe yarinyar nan na gurin Habib ya hanata fitowa, dan Allah ko za kai ma su musa magana ku shiga ku fito da ita? ". Bilya cikin damuwa da fad'uwar gaba ya kalli Hajiya Turai ya ce, "Ok, bar in yi sauri muje". Bilya na fad'in haka ya juya ya fita daga falon. Bilya cikin tashin hankali ya nufi k'ofar da zata sada ka da falon Habib, ta window Bilya ya lek'a, dan a tunanin shima yanzu Habib ya yi ma Hassana illa, dan har yanzu Bai manta wujijjigawar da Habib ya yi ma Hajiya Turai ba, tom ita da ta ke mahaifiyarshima bare Kuma wata Hassana da tun lokacinda abin yasa meta da kyar aka kwaceta awajanshi. Bilya na maganganun zuci ya isa k'ofar, ta window Bilya ya lek'a da yake window abud'e ya ke".
Zaune Bilya ya hangi Hassana da Habib da ke rik'e da hanbuta kata kam kamar irin yana tsoran za a kwace ta . Ajiyar zuciya Bilya ya yi ganin Hassana lafiya klau.
Hassana ko zaune ta ke sai zazzare ido ta ke kamar wadda tai k'arya asirinta yatonu.
Bilya komawa ya yi ya je bakin get yakira Musa. Musa yana d'aya daga cikin masu gadin gidan".
Bilya na zuwa kusan mamayar Habib su kayi, amma dakyar suka iya k'wace Hassana daga hannun Habib. Hassana ko naganin Allah ya taimaketa ta kubuta daga hanun Habib da saurinta har tana tuntub'e wajan rugawa site d'in su.
Bilya ko suna kwace Hassana suka yi sauri suka rufe k'ofar suka bar Habib shi kad'ai".