Sashe 57
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hassana ko tana mai bin Habib ta ce, "Wallahi Oga Habib ni bana iya shanye shi ni kad'ai". Habib banza ya yi da Hassana ya shiga cikin motar. Hassana kallan Bilya ta yi, ta ce, "Oga Bilya ga kunu, in kawo ma". Aiko Bilya cikin jin dad'i dan yana son kunun ya ce, "Eh zan sha". Hassana da sauri ta shiga ta kawo ma Bilya kunun, sannan ya ja motar su ka tafi".
Yau kwanan Hassana Uku kenan da fara zuwa koyan girki da take yi. Yau Hassana ta riga Habib fita dan yana Falo tazo ta gaida shi ta wuce da sauri".
Yaune kuma Billy ta yi shirin kai k'arar Hassana gurin Habib na rashin aikin da bata zuwa sai 2:00pm, wata rana ma har 3 tana kaiwa sannan tazo".
Habib na zaune a Office d'in shi. Billy ta yi mai nocking. Habib izinin shiga ya bata, ta shiga. Billy cikin salon muna firci ta gaida Habib, sannan ta ci gaba da cewa, "Oga Habib dama kan Hassana ne, tun rannan da kaimana shara'a da Hassana, tom tun ranar Hassana bata zuwa aiki sai k'arfe uku ko hud'u, sannan Idan tazo bata aikin komai, Idan tazoma bai fi tai awa d'aya ba ta tafi, yanzu haka maganar da nake ma bata zo aiki ba yau". Habib da mamaki ya kalli Billy dan yau ai Hassana ma ta riga shi fita, hakan yasa ya ce, "Ki duba tana nan tazo". Billy cikin tabbatar ma Habib ta ce, "Wallahi Oga Habib bata zo ba, kullum haka ta ke yi". Habib kallan Billy ya yi, ya ce, "Ok, zaki iya tafiya".
Habib Bilya ya kira awaya ya ce, "Hello Bilya kaje gida ka duba min wannan yarinyar nan".
Bilya zuwa ya yi ya duba ba Hassana gidan yaga Hassana bata nan. Kiran Habib ya yi ya sanar da shi bata nan".
Habib kiran Billy ya yi yace, "dan tazo kikiramin ita".
Hassana ko yau basu suka tashi ba, sai 4:15pm haka yasa tana tashi ta nufi gida bata biyo Company ba".
Habib anayin Ishsha'i ya koma gida, zaune ya iske Hassana a falo. Habib tsaye ya yi yana kallan Hassana sannan ya ce, "Me yasa yau biki je aiki ba? ".kaina ke ciwo". Hassana taba Habib amsa saboda bata yi tunanin ya aiko gidan an duba bata nan ba".
Habib sake mai-mai ta ma Hassana tamyar ya yi, me yasa yau biki je aiki ba.......... ✍️
Idan kin karanta daure ki comment sister 🤝.
Comment
&
Share Please 🙏.
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/postsBah/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
https://chaveryt.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://www.facebook.com/groups/301023561618950/
Ina ma dukkan d'aukakin musulmi barka da juma'@t mubarak, Allah ka had'amu da alkairin da ke cikin wannan rana mai albarka.
Ina godiya da addu'a inku gareni, Alhamdulillah Allah yaban lafiya. Nagode 🤝.
Shafi na 68&69.
Habib sake mai-mai ta ma Hassana tambayar ya yi, "me yasa yau biki je aiki ba? ". "Oga Habib kaina ke ciwo shiyasa banje ba". Cewar Hassana. Habib shiru ya yi yana kallan Hassana, sannan ya ce, "Daga yau Idan kinje aiki kira shiga Office d'ina ina ganin zuwanki, sannan Idan zaki close shima ina son sani". Habib na fad'in haka ya bar Hassana gurin tsaye, ya shige side d'in shi".
Hassana Shiru ta yi, tana tunanin wannan duk yana cikin shairin su Billy.Hassana kunin da ta dama ma Habib ta d'auka ta shiga side d'in shi da kunun. Hassana gefan Habib ta zauna, ganin bai d'ago kai ya kalleta ba, ta ce, "Oga Habib ga kunun ka? ". Habib ba tare da ya kalli Hassana ba, ya ce, "Ok, aje anan". Hassana ganin yau Habib ya koma asalin Habib d'in da da ta sani, yasa ta aje inda ya nuna mata, ta tashi ta fita".
Washe gari Hassana da wuri ta tashi tai abinda za tai tai shirin ta fiya Sanat yughurt. Bayan ta gama shirinta na tafiya zama ta yi, tana jiran Habib ya rigata ta fiya sannan ta tafi daga baya. Hassana na nan zaune Habib ya fito cikin shirinsa. Hassana ta shi ta yi tana gaida Habib. Babu yabo ba fallasa haka Habib ya amsa ma Hassana ". Habib na tafiya, bai fi da minti goma ba Hassana ma ta tashi ta tafi".
Hassana na zuwa Sanat yughurt, Office d'in Habib ta shiga kamar yadda ya umarce ta akan in tazo ta fara shiga Office d'in shi sannan".
Habib na zaune da laptop agaban shi, Hassana ta yi nocking. Izinin shiga Habib ya bata. Hassana shiga ta yi, sannan ta kuma gaida Habib ta ce, "Oga Habib gani nazo". "Ok, in zaki close ma ki shigo".Habib ya ce ma Hassana.Hassana kum fita ta yi, dan yau taji haushin rashin zuwa caktrea school d'in ta da ba tai ba. Hakan yasa ta ce kuma aikin bata yi". Hassana side d'in su Amina ta shiga, tana taya su hira, dan aikin ma da da take kamamusu yau ta yi alk'awarin ba za tai ba".
Billy koda tazo gun ta iske Hassana, kallanta ta yi, ta ce, "Ke nan ne gurin aikinki?, ki tashi kije ki wanke toilet d'in gunnan, dan an sanar da ni yau babu inda kika share ko kika goge, ki tashi ki yi ba zai yuwu ba, ana aiki kizo ki hanasu aiki da surutu kuma ke biki naki aikin ba". Hassana kamar karta tankama Hassana, sannan ta ce mata, "Supervisor banda lafiya ne, yau bazan iya aiki ba". "Wallahi ko mutuwa zaki yau sai kin yi aiki". Billy na fad'in haka, ta nufi Office d'in Habib".
Habib kallan Billy ya yi, yana mai tambayarta "lafiya?". "Ogq Habib dama akan dai Hassana ne, Wallahi har na gaji da kawo report akanta, ni yanzu rashin aikinta ma baya damuna, amma yanzu tana can ta had'a staffs' sai surutu su ke, nai mata magana. Amma ko kallo na ba tai ba, shine nazo na fad'ama ko kai zata ji taka". Habib kallan Billy ya yi, ya ce"kije zanzo in sa meta". Billy fita ta yi tana mai jin dad'i Habib zai tozarta Hassana yau agaban kowa, dan yanzu abubuwan da ta ke yasa wasu sun fara zargin ita wata ce agun , tunanin Billy kenan".
Habib ya tashi kenan don zuwa gun Hassana ya ci mutuncinta kamar yadda Billy ta ke tunanin, ringing d'in wayar shi, yasa ya zauna. Habib da fara'arshi ya yi pic d'in call d'in, saboda sunan Faruq da ya gani".
Daga can b'angaran mai kiran, ya ce, "Hello Habib, gumu nan yanzu haka muna daf da shigowa Abuja, nida Usman, da Jameel". Daga b'angaran Habib ya ce, "Wannan tafiyar lafiya kuwa? ". Wata uwar dariya Faruq ya yi, sannan ya ce, "Habib zumud'i yasa dole in fad'ima, da dai naso mu mamaye ka ne, Munzo ganin amarya ne, Mommy ta fad'a min ka yi aure, Wallahi Habib na k'osa inzo inga Amarya". Faruq ya fad'i maganar yana tun tsirewa da dariya". Habib cikin d'aurewa da fad'uwar gaba, ya ce, "Eh ina fatan ai Mommy'n ta fad'a muku yadda abin ya faru, kai ka sani nafi k'arfin auran yarinyar da ta had'a ni da ita, dan haka bana fargabar komai, kun dad'e bikuzo kun ganta d'in ba, baza b'ina bace bare ku kushe zab'ina, ammma Faruq Wallahi duk lokacin da nai aure bana shayin kaga zab'ina, kai dai kasan ni kasan waye ni, k'ananun Baby's din da kuke kulawa, kai kasan basu isan kallo ba, wallahi, dan haka baka da bakin magana akai na, sai ka bari sai na yi zab'ina ba wai zab'in Mommy ba, auran da bansan anyi shi ba". Faruq dariya sosai ya k'ara yi, sannan ya ce, "Kai guy baka da bakin magana, kai dai gamu nan zuwa muga amarya, kuma yunwa muke ji, ai mana girki, bama son na siye na amarya muke so". Faruq na fad'in haka ya kashe wayar shi".
Habib ko zufa keto mai ta farayi, duk sanyin Office d'in, saboda idan ba zai manta ba, Su Faruq du kansu babu wanda bai kawo mai budurwa ba kyawawan gaske 'yan boko, 'ya'yan manya, amma yana kushesu, yana ce masu duk basu yi ba, shi first class baby zai aura. Habib zama ya yi, sai ya tuno sun ce mai sun kusa shigowa Abuja, Habib tashi ya yi yafita, inda Billy ta ce mai Hassana na nan ya nufa".
Habib daga nesa ya tsaya yana k'arema Hassana kallo, azuciyar shi, ya ce, "Wallahi nasan dole ma su rai nani, dan wannan tafi kwarewa a surutu da rashin kunya, kai ya Allah ka fidda ni kunya. Habib k'arasawa inda Hassana ta ke ya yi".
Billy kuma sai dad'i ta ke ji, ganin Habib da ta yi ya nufi wajan Hassana, dan dama tafi so ya tozarta gaban worker's d'in".
Habib kuma na zuwa, ya kamo hannun Hassana, ya ce, "zo". Habib matsawa ya yi d'an nesa da Staff's d'in.inda hankalin kowa, uwa uba su Billy ya koma kansu".
Habib ATM card d'in shi ya ciro ya mik'a ma Hassana, ya ce, "ki koma gida yanzu, friend's d'ina ne zasu zo, ki biya gidanmu ki taho da maimuna ta kamamiki, da akwai wani shago da ake makeup, ki je ai miki, ki yi komai da sauri". Hassana tsayawa ta yi tana kallan Habib, sannan ta ce, "Oga Habib ni ba saina kira Maimuna ba, nima zan iya, sannan kuma ni zan ma kaina kwalliya bazani ko ina ba". Habib nuna Hassana da hannu ya yi, cikin fad'a-fad'a ya ce, " ki yi duk abinda nace, idan kika bari naji kunya..... ". Kad'a kai ka wai Habib ya yi, sannan ya ce, "bari in kira Bilya ya kai ki, idan kina buk'atar wani abun kuma ya siyo miki ". Hassana amsar ATM card d'in ta yi tana turo baki, dan ita bata son irin kalliyar nan".
Yau kwanan Hassana Uku kenan da fara zuwa koyan girki da take yi. Yau Hassana ta riga Habib fita dan yana Falo tazo ta gaida shi ta wuce da sauri".
Yaune kuma Billy ta yi shirin kai k'arar Hassana gurin Habib na rashin aikin da bata zuwa sai 2:00pm, wata rana ma har 3 tana kaiwa sannan tazo".
Habib na zaune a Office d'in shi. Billy ta yi mai nocking. Habib izinin shiga ya bata, ta shiga. Billy cikin salon muna firci ta gaida Habib, sannan ta ci gaba da cewa, "Oga Habib dama kan Hassana ne, tun rannan da kaimana shara'a da Hassana, tom tun ranar Hassana bata zuwa aiki sai k'arfe uku ko hud'u, sannan Idan tazo bata aikin komai, Idan tazoma bai fi tai awa d'aya ba ta tafi, yanzu haka maganar da nake ma bata zo aiki ba yau". Habib da mamaki ya kalli Billy dan yau ai Hassana ma ta riga shi fita, hakan yasa ya ce, "Ki duba tana nan tazo". Billy cikin tabbatar ma Habib ta ce, "Wallahi Oga Habib bata zo ba, kullum haka ta ke yi". Habib kallan Billy ya yi, ya ce, "Ok, zaki iya tafiya".
Habib Bilya ya kira awaya ya ce, "Hello Bilya kaje gida ka duba min wannan yarinyar nan".
Bilya zuwa ya yi ya duba ba Hassana gidan yaga Hassana bata nan. Kiran Habib ya yi ya sanar da shi bata nan".
Habib kiran Billy ya yi yace, "dan tazo kikiramin ita".
Hassana ko yau basu suka tashi ba, sai 4:15pm haka yasa tana tashi ta nufi gida bata biyo Company ba".
Habib anayin Ishsha'i ya koma gida, zaune ya iske Hassana a falo. Habib tsaye ya yi yana kallan Hassana sannan ya ce, "Me yasa yau biki je aiki ba? ".kaina ke ciwo". Hassana taba Habib amsa saboda bata yi tunanin ya aiko gidan an duba bata nan ba".
Habib sake mai-mai ta ma Hassana tamyar ya yi, me yasa yau biki je aiki ba.......... ✍️
Idan kin karanta daure ki comment sister 🤝.
Comment
&
Share Please 🙏.
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/postsBah/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
https://chaveryt.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
https://www.facebook.com/groups/301023561618950/
Ina ma dukkan d'aukakin musulmi barka da juma'@t mubarak, Allah ka had'amu da alkairin da ke cikin wannan rana mai albarka.
Ina godiya da addu'a inku gareni, Alhamdulillah Allah yaban lafiya. Nagode 🤝.
Shafi na 68&69.
Habib sake mai-mai ta ma Hassana tambayar ya yi, "me yasa yau biki je aiki ba? ". "Oga Habib kaina ke ciwo shiyasa banje ba". Cewar Hassana. Habib shiru ya yi yana kallan Hassana, sannan ya ce, "Daga yau Idan kinje aiki kira shiga Office d'ina ina ganin zuwanki, sannan Idan zaki close shima ina son sani". Habib na fad'in haka ya bar Hassana gurin tsaye, ya shige side d'in shi".
Hassana Shiru ta yi, tana tunanin wannan duk yana cikin shairin su Billy.Hassana kunin da ta dama ma Habib ta d'auka ta shiga side d'in shi da kunun. Hassana gefan Habib ta zauna, ganin bai d'ago kai ya kalleta ba, ta ce, "Oga Habib ga kunun ka? ". Habib ba tare da ya kalli Hassana ba, ya ce, "Ok, aje anan". Hassana ganin yau Habib ya koma asalin Habib d'in da da ta sani, yasa ta aje inda ya nuna mata, ta tashi ta fita".
Washe gari Hassana da wuri ta tashi tai abinda za tai tai shirin ta fiya Sanat yughurt. Bayan ta gama shirinta na tafiya zama ta yi, tana jiran Habib ya rigata ta fiya sannan ta tafi daga baya. Hassana na nan zaune Habib ya fito cikin shirinsa. Hassana ta shi ta yi tana gaida Habib. Babu yabo ba fallasa haka Habib ya amsa ma Hassana ". Habib na tafiya, bai fi da minti goma ba Hassana ma ta tashi ta tafi".
Hassana na zuwa Sanat yughurt, Office d'in Habib ta shiga kamar yadda ya umarce ta akan in tazo ta fara shiga Office d'in shi sannan".
Habib na zaune da laptop agaban shi, Hassana ta yi nocking. Izinin shiga Habib ya bata. Hassana shiga ta yi, sannan ta kuma gaida Habib ta ce, "Oga Habib gani nazo". "Ok, in zaki close ma ki shigo".Habib ya ce ma Hassana.Hassana kum fita ta yi, dan yau taji haushin rashin zuwa caktrea school d'in ta da ba tai ba. Hakan yasa ta ce kuma aikin bata yi". Hassana side d'in su Amina ta shiga, tana taya su hira, dan aikin ma da da take kamamusu yau ta yi alk'awarin ba za tai ba".
Billy koda tazo gun ta iske Hassana, kallanta ta yi, ta ce, "Ke nan ne gurin aikinki?, ki tashi kije ki wanke toilet d'in gunnan, dan an sanar da ni yau babu inda kika share ko kika goge, ki tashi ki yi ba zai yuwu ba, ana aiki kizo ki hanasu aiki da surutu kuma ke biki naki aikin ba". Hassana kamar karta tankama Hassana, sannan ta ce mata, "Supervisor banda lafiya ne, yau bazan iya aiki ba". "Wallahi ko mutuwa zaki yau sai kin yi aiki". Billy na fad'in haka, ta nufi Office d'in Habib".
Habib kallan Billy ya yi, yana mai tambayarta "lafiya?". "Ogq Habib dama akan dai Hassana ne, Wallahi har na gaji da kawo report akanta, ni yanzu rashin aikinta ma baya damuna, amma yanzu tana can ta had'a staffs' sai surutu su ke, nai mata magana. Amma ko kallo na ba tai ba, shine nazo na fad'ama ko kai zata ji taka". Habib kallan Billy ya yi, ya ce"kije zanzo in sa meta". Billy fita ta yi tana mai jin dad'i Habib zai tozarta Hassana yau agaban kowa, dan yanzu abubuwan da ta ke yasa wasu sun fara zargin ita wata ce agun , tunanin Billy kenan".
Habib ya tashi kenan don zuwa gun Hassana ya ci mutuncinta kamar yadda Billy ta ke tunanin, ringing d'in wayar shi, yasa ya zauna. Habib da fara'arshi ya yi pic d'in call d'in, saboda sunan Faruq da ya gani".
Daga can b'angaran mai kiran, ya ce, "Hello Habib, gumu nan yanzu haka muna daf da shigowa Abuja, nida Usman, da Jameel". Daga b'angaran Habib ya ce, "Wannan tafiyar lafiya kuwa? ". Wata uwar dariya Faruq ya yi, sannan ya ce, "Habib zumud'i yasa dole in fad'ima, da dai naso mu mamaye ka ne, Munzo ganin amarya ne, Mommy ta fad'a min ka yi aure, Wallahi Habib na k'osa inzo inga Amarya". Faruq ya fad'i maganar yana tun tsirewa da dariya". Habib cikin d'aurewa da fad'uwar gaba, ya ce, "Eh ina fatan ai Mommy'n ta fad'a muku yadda abin ya faru, kai ka sani nafi k'arfin auran yarinyar da ta had'a ni da ita, dan haka bana fargabar komai, kun dad'e bikuzo kun ganta d'in ba, baza b'ina bace bare ku kushe zab'ina, ammma Faruq Wallahi duk lokacin da nai aure bana shayin kaga zab'ina, kai dai kasan ni kasan waye ni, k'ananun Baby's din da kuke kulawa, kai kasan basu isan kallo ba, wallahi, dan haka baka da bakin magana akai na, sai ka bari sai na yi zab'ina ba wai zab'in Mommy ba, auran da bansan anyi shi ba". Faruq dariya sosai ya k'ara yi, sannan ya ce, "Kai guy baka da bakin magana, kai dai gamu nan zuwa muga amarya, kuma yunwa muke ji, ai mana girki, bama son na siye na amarya muke so". Faruq na fad'in haka ya kashe wayar shi".
Habib ko zufa keto mai ta farayi, duk sanyin Office d'in, saboda idan ba zai manta ba, Su Faruq du kansu babu wanda bai kawo mai budurwa ba kyawawan gaske 'yan boko, 'ya'yan manya, amma yana kushesu, yana ce masu duk basu yi ba, shi first class baby zai aura. Habib zama ya yi, sai ya tuno sun ce mai sun kusa shigowa Abuja, Habib tashi ya yi yafita, inda Billy ta ce mai Hassana na nan ya nufa".
Habib daga nesa ya tsaya yana k'arema Hassana kallo, azuciyar shi, ya ce, "Wallahi nasan dole ma su rai nani, dan wannan tafi kwarewa a surutu da rashin kunya, kai ya Allah ka fidda ni kunya. Habib k'arasawa inda Hassana ta ke ya yi".
Billy kuma sai dad'i ta ke ji, ganin Habib da ta yi ya nufi wajan Hassana, dan dama tafi so ya tozarta gaban worker's d'in".
Habib kuma na zuwa, ya kamo hannun Hassana, ya ce, "zo". Habib matsawa ya yi d'an nesa da Staff's d'in.inda hankalin kowa, uwa uba su Billy ya koma kansu".
Habib ATM card d'in shi ya ciro ya mik'a ma Hassana, ya ce, "ki koma gida yanzu, friend's d'ina ne zasu zo, ki biya gidanmu ki taho da maimuna ta kamamiki, da akwai wani shago da ake makeup, ki je ai miki, ki yi komai da sauri". Hassana tsayawa ta yi tana kallan Habib, sannan ta ce, "Oga Habib ni ba saina kira Maimuna ba, nima zan iya, sannan kuma ni zan ma kaina kwalliya bazani ko ina ba". Habib nuna Hassana da hannu ya yi, cikin fad'a-fad'a ya ce, " ki yi duk abinda nace, idan kika bari naji kunya..... ". Kad'a kai ka wai Habib ya yi, sannan ya ce, "bari in kira Bilya ya kai ki, idan kina buk'atar wani abun kuma ya siyo miki ". Hassana amsar ATM card d'in ta yi tana turo baki, dan ita bata son irin kalliyar nan".