Sashe 15
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sosai 'yan aikin gidan Hajiya turai ke shirin tarbar ta. K'arfe hud'u na yamma jirginsu ya sauka, idan Habib da kan shi ya je ya d'akkota. Habib har falon Hajiya turai ya kaita, sanan ya kalleta yana murmushi ya ce, "Mommyna kin gaji ki yi wanka ki kwanta ki huta, sai kici abinci ko? ". Murmushi Hajiya Turai ta yi, ta ce, "Tom Habib ko na kwanta worker's d'in gidan baza su barni in yi bacci ba, nasan yanzu zasu fara yimin aikin sannu da zuwa". Habib d'an b'ata rai ya yi, sannan ya ce, "Mommyna ki kwanta ni zan yi gadinki babu wadda zata shigo falon ki sai in kin tashi". Habib na fad'in haka ya fita ya ce, yana zuwa.
Habib b'angaran 'yan aikin gidan ya je, kafin ya k'arasa ya samu Hassana da Jimmai suna wanki tare. Habib wani kallo ya yi masu wanda ya rikirkitasu du kansu, duk suka daburce. Bakamar Hassana ba da ta ke tsoran ko gurinta yazo yasan ankore aiki yazo ne ya koreta shima, hakan yasa Hassana cikin sark'ewar murya ta ce, "Ina wuni Oga Habib ". Habib banza ya yi da Hassana, sannan ya kellesu dukan su ya ce, "Hajiya ta dawo, kar wadda ta yi kuskuran shiga gurinta yanzu, sai bayan magriba". Habib na fad'in haka ya juya. Hassana ko da Jamila kusan tare suka had'a baki wajan cewa, "tom babu wanda zai shiga zamu fad'a ma sauran". Habib na tafiya, Jimmai ta kalli Hassana ta ce, "Ni dai Hassana duk da halin Oga Habib na wulak'anta mutane Wallahi yana burgeni sosai". Kai Hassana ta jinjina ta ce, " Ni dai abinda nasani kawai, nasan Oga Habib mai kyau ne shi, dan duk inda ake nai man maza masu kyau za asa shi, amma Wallahi bai tab'a burgeniba". kai Jimmai ta jinjina sannan ta ce, "Hassana bari in je in sanar da sak'on Oga Habib, dan yanzu za kiga 'yan iyayi sun fara shiga". Jimmai sak'on Habib ta je ta sanarma duk wata wadda ke aiki agidan. Bayan jimmai ta dawo ne ta kalli Hassana ta ce, "Hassana zaki gaida Hajiya ko?, dan idan ma baki jeba sai magulmata sun kai mata gulma, kuma in dai suka rigaki zuwa gaskiya akwai damuwa". Shiru Hassana ta yi, sannan zuwa can ta ce, "Zan je, kawai dai ina fargaba ne idan tak'i amintar zamana". "A'a insha Allah zata zauna da ke, ai Hajiya bata da wani damuwa sosai". Nan dai Jimmai taita kwantarma Hassana hankali akan zuwa gaida Hajiya Turai da zasu anjima.
Aiko kamar yadda Habib ya tsara haka akai, dan babu 'yar aikin da tashiga gaida Hajiya Turai, kamar yadda suka sabayi da. Hajiya Turai bayan tata shine masu kai mata abinci sun kai mata taci, ta gama ci, tana zaune a falon ta, nan fa worker's d'in gidan suka fara zuwa da d'ai-d'ai da d'ai-d'ai suna gaidata, Habib na zaune gefan Hajiyarsa suna fira, dan idan Hajiya Turai ta dawo dama indai yana gida tom yana falonta, babu inda zaka ga Habib sai a falon Hajiya Turai.
Jimmai da Hassana sune kusan k'arshen zuwa, Hassana cikin fargaba da fad'uwar gaba ta shigo falon Hajiya Turai, dan sallama ma sai dai Jammai ce ta yi masu. Tun kafin su zauna Hajiya Turai ta nuna Hassana da hannu ta ce, "Jimmai wacece wannan? ". Kafin Jimmai ta yi magana Baba lami wadda ke aiki cikin falon Hajiya Turai, ta ce, "Hajiya ai wannan zata yi sati biyu agidannan, nima dai ina ganinsu da Jimmai, dan rashin wayar da nayi ne ma da na sanar da kai ". Hajiya Turai kallan jimmai ta yi da ta yi shiru tana kallan Baba Lami, tana cewa azuciyarta dama ita ce me kaima Hajiya Turai gulma in bata nan. Hajiya Turai ko cikin alamun son d'aga murya ta ce, "Jimmai bakya ji ne?, na ce wacece wannan? ". Ta fad'i maganar tana nuna Hassana da hannu". Jimmai cikin dabir cewa, ta ce, "Hajiya sabuwar 'yar aiki ce ". Hajiya Turai kallan Hasssana ta yi ta ce, "Waye ya d'auke ki aiki? ". Hassana cikin sanyin muryarta ta ce, "manager ne". Hajiya Turai cikin mamaki ta ce, "Manager kuma, wana manager? ". Hassana ada barce taba Hajiya Turai amsa, da cewa, "Manager me aiki Company sanat yoghurt". Hajiya Turai mai da kallanta ta yi ga Habib da ke zaune kamar bai jin abinda ake cewa, ta ce, "Habib wai me yarinyar nan ta ke son ce min ne?, nina cema manager Ina naiman k'arin mai aki da zai d'aukar min 'yar aiki, kiramin manager kabanshi awaya". Habib kallan Hajiya Turai ya yi yadda ta ke fad'a daga cewa an d'auki me aiki. Habib cikin sanyi ya ce, "Mommy ki bari anjima zan kira miki shi please ". Hajiya Turai mai da kallanta ta yi gun Hassana ta ce, "Ki je sai kuzo da manager ". Hassana tsuk'unnawa ta yi, kamar za tai kuka ta ce, "Hajiya dan Allah ki yi hak'uri, bansan gidan manager ba, hasalima ya koran aiki".Hajiya Turai rasa takan zancen Hassana ta yi. Hajiya Turai magana ta za ta yi, sai ji tai Habib ya ce, "Me yasa manager ya koreki aiki? ". Yadda Habib ya yi maganar babu yadda za ai ka ce da Hassana ya ke". Hassana kallan Habib ta yi, sannan ta ce, "Bani da kud'in napep ne, kwana uku banje aiki ba, ranar da aka koranma ak'asa naje, amma ko da naje sai aka ce Supervisor ta ce in je office d'in ta tana kirana, shine da naje ta ke sanar dani ta dakatar dani aiki, da nafad'ama mana yace sai dai in yi hak'uri ". Hassana ta idasa maganar cikin fargaba dan tana tsoran kar Habib ya ce sai dai tabar masu gida. Habib batare da ya kalli Hassana ba ya ce, "Go be ki koma aiki, kuma karki yadda ki wuce magriba baki dawo ba, Hajiya ta dawo dawuri zamu rufe gida, wuce ku tafi".
Hassana da Jimmai da sauri suka tashi suka bar falon. Bayan su Hassana sun tafi ne, Hajiya Turai ta ce, "Habib bangane ba, kasan dai bana buk'atar k'arin mai aiki ko? ". Habib kallan Hajiya ya yi, cikin na tsuwa ya bata labarin yadda akai suka tsinci Hassana shida Bilya, da kuma labarin Hassana gaba d'aya haka Habib ya ba Hajiyarsa dan hankalinta ya kwanta, dan ya lura ta tsorata sosai da abinda ya faru shekaru biyu da suka wuce.
Hajiya Turai kallan Habib ta yi, ta ce, "Shikenan ba damuwa ta ci gaba da aikinta ".
Nan Habib ya zauna suka cigaba da hira da Monmynsa sai dare sannan ya je ya kwanta.
Washe gari Hassana da wuri tata shi ta yi shirin zuwa aikinta da kud'in da manager ya bata da su ta biya kud'in napep. Hassana cikin fargaba da fad'uwar gaba tashiga sanat yoghurt, dan tana tsoran yadda zasu kwashe ita da supervisor.................
COMMENT
&
SHERE
PLEASE
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
Facebook group :Fadila Sani.
https://m.facebook.com/groups/565235401564189/
BABBAN MABUD'IN ALHERI SHI NE ISTIGFARI. IDAN KA YAWAITA SHI MATSALOLINKA ZA SU KAUCE, DAMUWARKA ZA TA GUSHE, SAUK'I ZAI ZO MAKA. ALLAH KASA MU DACE👏👏👏.
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!
YAUNE NAKE FARIN CIKIN SANAR DA KU, MASHIYAR HAZIK'R MARUBUCIYAR NAN TAKU, WADDA TA SABA NISHA D'AN TARKU DA HAZIK'AN LITATTAFAN, IRINSU, :RAYUWAR GIDAN MU,JALILAH , SHAIRIN SO.TOM
YAU GATA TAFE DA WANI SABON LABARI WANDA YASHA BAMMA DA SAURAN, NASAN WASUN KU ZASU CE MIN HARDA SU JALILAH, DA SHAIRIN SO, TOM HADDA SU.TOM KUDUBI HAD'UWA DA TSARAWA NA LITTAFINTA MAI SUNA K'AWAYE, AMMA ARADU WANNAN LITTAFIN YA DOK'E SHI.
NA SAN MASOYAN LITTAFIN AUTAR MAMA, DAMA WA IN DA SUKE JIN LABARIN LITTAFANTA SUN K'OSA SUN MATSU DAN JIN SUNAN LITTAFIN.TOM GA SU NAN NAN 👇🏻
K'ABILA CE! K'ABILA CE!! K'ABILA CE!!!
KU DAGA JIN SUNAN KUN SAN YAZO DA SABON SALO MAITAFIYA DA ZAMANI.
K'ABILA CE! :SABON LITTAFINE DA ZA A FARA POSTING.
KI GARZA KI RUGA DA GUDU DAN KI ZAMA D'AYA DAGA CIKIN MASU KARANTA K'ABILA CE!
WHATSAPP CONTACT 👇🏻
08142904255.
Shafi na 16&17.
Habib b'angaran 'yan aikin gidan ya je, kafin ya k'arasa ya samu Hassana da Jimmai suna wanki tare. Habib wani kallo ya yi masu wanda ya rikirkitasu du kansu, duk suka daburce. Bakamar Hassana ba da ta ke tsoran ko gurinta yazo yasan ankore aiki yazo ne ya koreta shima, hakan yasa Hassana cikin sark'ewar murya ta ce, "Ina wuni Oga Habib ". Habib banza ya yi da Hassana, sannan ya kellesu dukan su ya ce, "Hajiya ta dawo, kar wadda ta yi kuskuran shiga gurinta yanzu, sai bayan magriba". Habib na fad'in haka ya juya. Hassana ko da Jamila kusan tare suka had'a baki wajan cewa, "tom babu wanda zai shiga zamu fad'a ma sauran". Habib na tafiya, Jimmai ta kalli Hassana ta ce, "Ni dai Hassana duk da halin Oga Habib na wulak'anta mutane Wallahi yana burgeni sosai". Kai Hassana ta jinjina ta ce, " Ni dai abinda nasani kawai, nasan Oga Habib mai kyau ne shi, dan duk inda ake nai man maza masu kyau za asa shi, amma Wallahi bai tab'a burgeniba". kai Jimmai ta jinjina sannan ta ce, "Hassana bari in je in sanar da sak'on Oga Habib, dan yanzu za kiga 'yan iyayi sun fara shiga". Jimmai sak'on Habib ta je ta sanarma duk wata wadda ke aiki agidan. Bayan jimmai ta dawo ne ta kalli Hassana ta ce, "Hassana zaki gaida Hajiya ko?, dan idan ma baki jeba sai magulmata sun kai mata gulma, kuma in dai suka rigaki zuwa gaskiya akwai damuwa". Shiru Hassana ta yi, sannan zuwa can ta ce, "Zan je, kawai dai ina fargaba ne idan tak'i amintar zamana". "A'a insha Allah zata zauna da ke, ai Hajiya bata da wani damuwa sosai". Nan dai Jimmai taita kwantarma Hassana hankali akan zuwa gaida Hajiya Turai da zasu anjima.
Aiko kamar yadda Habib ya tsara haka akai, dan babu 'yar aikin da tashiga gaida Hajiya Turai, kamar yadda suka sabayi da. Hajiya Turai bayan tata shine masu kai mata abinci sun kai mata taci, ta gama ci, tana zaune a falon ta, nan fa worker's d'in gidan suka fara zuwa da d'ai-d'ai da d'ai-d'ai suna gaidata, Habib na zaune gefan Hajiyarsa suna fira, dan idan Hajiya Turai ta dawo dama indai yana gida tom yana falonta, babu inda zaka ga Habib sai a falon Hajiya Turai.
Jimmai da Hassana sune kusan k'arshen zuwa, Hassana cikin fargaba da fad'uwar gaba ta shigo falon Hajiya Turai, dan sallama ma sai dai Jammai ce ta yi masu. Tun kafin su zauna Hajiya Turai ta nuna Hassana da hannu ta ce, "Jimmai wacece wannan? ". Kafin Jimmai ta yi magana Baba lami wadda ke aiki cikin falon Hajiya Turai, ta ce, "Hajiya ai wannan zata yi sati biyu agidannan, nima dai ina ganinsu da Jimmai, dan rashin wayar da nayi ne ma da na sanar da kai ". Hajiya Turai kallan jimmai ta yi da ta yi shiru tana kallan Baba Lami, tana cewa azuciyarta dama ita ce me kaima Hajiya Turai gulma in bata nan. Hajiya Turai ko cikin alamun son d'aga murya ta ce, "Jimmai bakya ji ne?, na ce wacece wannan? ". Ta fad'i maganar tana nuna Hassana da hannu". Jimmai cikin dabir cewa, ta ce, "Hajiya sabuwar 'yar aiki ce ". Hajiya Turai kallan Hasssana ta yi ta ce, "Waye ya d'auke ki aiki? ". Hassana cikin sanyin muryarta ta ce, "manager ne". Hajiya Turai cikin mamaki ta ce, "Manager kuma, wana manager? ". Hassana ada barce taba Hajiya Turai amsa, da cewa, "Manager me aiki Company sanat yoghurt". Hajiya Turai mai da kallanta ta yi ga Habib da ke zaune kamar bai jin abinda ake cewa, ta ce, "Habib wai me yarinyar nan ta ke son ce min ne?, nina cema manager Ina naiman k'arin mai aki da zai d'aukar min 'yar aiki, kiramin manager kabanshi awaya". Habib kallan Hajiya Turai ya yi yadda ta ke fad'a daga cewa an d'auki me aiki. Habib cikin sanyi ya ce, "Mommy ki bari anjima zan kira miki shi please ". Hajiya Turai mai da kallanta ta yi gun Hassana ta ce, "Ki je sai kuzo da manager ". Hassana tsuk'unnawa ta yi, kamar za tai kuka ta ce, "Hajiya dan Allah ki yi hak'uri, bansan gidan manager ba, hasalima ya koran aiki".Hajiya Turai rasa takan zancen Hassana ta yi. Hajiya Turai magana ta za ta yi, sai ji tai Habib ya ce, "Me yasa manager ya koreki aiki? ". Yadda Habib ya yi maganar babu yadda za ai ka ce da Hassana ya ke". Hassana kallan Habib ta yi, sannan ta ce, "Bani da kud'in napep ne, kwana uku banje aiki ba, ranar da aka koranma ak'asa naje, amma ko da naje sai aka ce Supervisor ta ce in je office d'in ta tana kirana, shine da naje ta ke sanar dani ta dakatar dani aiki, da nafad'ama mana yace sai dai in yi hak'uri ". Hassana ta idasa maganar cikin fargaba dan tana tsoran kar Habib ya ce sai dai tabar masu gida. Habib batare da ya kalli Hassana ba ya ce, "Go be ki koma aiki, kuma karki yadda ki wuce magriba baki dawo ba, Hajiya ta dawo dawuri zamu rufe gida, wuce ku tafi".
Hassana da Jimmai da sauri suka tashi suka bar falon. Bayan su Hassana sun tafi ne, Hajiya Turai ta ce, "Habib bangane ba, kasan dai bana buk'atar k'arin mai aiki ko? ". Habib kallan Hajiya ya yi, cikin na tsuwa ya bata labarin yadda akai suka tsinci Hassana shida Bilya, da kuma labarin Hassana gaba d'aya haka Habib ya ba Hajiyarsa dan hankalinta ya kwanta, dan ya lura ta tsorata sosai da abinda ya faru shekaru biyu da suka wuce.
Hajiya Turai kallan Habib ta yi, ta ce, "Shikenan ba damuwa ta ci gaba da aikinta ".
Nan Habib ya zauna suka cigaba da hira da Monmynsa sai dare sannan ya je ya kwanta.
Washe gari Hassana da wuri tata shi ta yi shirin zuwa aikinta da kud'in da manager ya bata da su ta biya kud'in napep. Hassana cikin fargaba da fad'uwar gaba tashiga sanat yoghurt, dan tana tsoran yadda zasu kwashe ita da supervisor.................
COMMENT
&
SHERE
PLEASE
📚 OGA HABIB 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
Facebook group :Fadila Sani.
https://m.facebook.com/groups/565235401564189/
BABBAN MABUD'IN ALHERI SHI NE ISTIGFARI. IDAN KA YAWAITA SHI MATSALOLINKA ZA SU KAUCE, DAMUWARKA ZA TA GUSHE, SAUK'I ZAI ZO MAKA. ALLAH KASA MU DACE👏👏👏.
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!
YAUNE NAKE FARIN CIKIN SANAR DA KU, MASHIYAR HAZIK'R MARUBUCIYAR NAN TAKU, WADDA TA SABA NISHA D'AN TARKU DA HAZIK'AN LITATTAFAN, IRINSU, :RAYUWAR GIDAN MU,JALILAH , SHAIRIN SO.TOM
YAU GATA TAFE DA WANI SABON LABARI WANDA YASHA BAMMA DA SAURAN, NASAN WASUN KU ZASU CE MIN HARDA SU JALILAH, DA SHAIRIN SO, TOM HADDA SU.TOM KUDUBI HAD'UWA DA TSARAWA NA LITTAFINTA MAI SUNA K'AWAYE, AMMA ARADU WANNAN LITTAFIN YA DOK'E SHI.
NA SAN MASOYAN LITTAFIN AUTAR MAMA, DAMA WA IN DA SUKE JIN LABARIN LITTAFANTA SUN K'OSA SUN MATSU DAN JIN SUNAN LITTAFIN.TOM GA SU NAN NAN 👇🏻
K'ABILA CE! K'ABILA CE!! K'ABILA CE!!!
KU DAGA JIN SUNAN KUN SAN YAZO DA SABON SALO MAITAFIYA DA ZAMANI.
K'ABILA CE! :SABON LITTAFINE DA ZA A FARA POSTING.
KI GARZA KI RUGA DA GUDU DAN KI ZAMA D'AYA DAGA CIKIN MASU KARANTA K'ABILA CE!
WHATSAPP CONTACT 👇🏻
08142904255.
Shafi na 16&17.