Sashe 67
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajiya Turai da ke jiran Habib ya ce wani abu, ta ji shiru babu alamun ma Habib zai tanka ma ta, hakan yasa Hajiya Turai ta ce, "Habib kai fa nake sauraro amma ka yi min shiru". "Na'am Mommy me kika ce? ". Habib ya tambayi Hajiya Turai, dan har ga Allah Habib ba duka abinda Hajiya Turai ta ce ya ke fahimta ba, shi dai kamar yaji tana cewa tana jiran shi yanzu".
Hajiya Turai cikin mafisa ta ce, "Habib ka ban takardar Hassana nace yan zu , saboda gobe zata wuce da wuri!" Habib da bai son hayaniya mai k'arfi irin wadda Hajiya Turai ke mai, dafe kan shi ya yi, ya ce, "Mommy please ki yi a hankali, kaina ciwo ya ke"., Habib ya idasa maganar cikin damuwa ".
Hajiya Turai cikin k'ara d'aga murya ta ce, "Idan kana so in yi managa a hankali tom yi abinda na saka ". Habib kallan Hajiya Turai ya yi, ya ce, "Mommy amma fa karki manta tun farko ta kurawar can ce ta sa ta ta gudu, tom yan zu idan ta koma bamu san irin wadda zata fad'a ba, ni a ganina kawai taci gaba da zaman ta nan Please Mommy'na ". Habib ka ga nifa bani nace mata ta tafi ba, ita taji zata tafi, dan haka ina gani kawai mu rabu da ita ta tafi, bana son wata doguwar mana, kawai ka aikata abinda nace ma, babu ruwanka da rayuwar da zata fuskanta, bama gara zamanta cikin dan ginta ba, akan zamanta nan kana sata aiki a Company'nka , hakan ma bai ma ba, har damar mari kaba wasu a gareta, wai matarka Habib zaka sa tana share-share da goge-! ". Habib shiru ya yi, sannan ya kalli Hajiya Turai ya ce, "Mommy ki yi hak'uri haka ba zai k'ara faruwa ba, Sanat kuma tun-tuni naso in hanata zuwa amma sai naga ita alokacin tana son aikin, shi yasa na barta, Mommy dan Allah ki fahimta ". "Habib.. ". Hajiya Turai ta kira sunan shi".
Habib d'agowa ya yi yana kallan Hajiya Turai, da yau ta koma mai wata iri kamar ba Mommy shi ba mai tausan shi. Hajita Turai kallan Habib ta yi, shima ita yake kallo, ta ce, "Habib yau ba zaka bar gidan nan ba, sai ka ban ta kardar Hassan... ".kiran wayar da akai ne ya hana Hajiya Turai idasa abinda ta ke fad'a". Hajiya Turai na duba wa taga Hajiya Murja, wato Mahaifiyar Farida".
Hajiya Turai, d'aga wa ta yi, tana sauraran abinda zata ce. Sai dai kukan da taji Hajiya Murja na yi ne ya ta da ma Hajiya Turai hankali. Hajiya Turai cikin rud'ewa ta ke tambayar Hajiya Murja, ta ce, "Hajiya dan Allah ki min baya ni mana, me ya faru ne? ". Hajiya Murja cikin kuka ta ce, "Hajiya dan girman Allah kuzo yan zu ke da Habib dan Allah Hajiya ". "Ki min ba yani lafiya dai ko? ". Cewar Hajiya Turai ".
Mahaifiyar Farida cikin kuka ta ce, "Hajiya Farida ce ba lafiya, yau kwana biyu kenan tana aman jini, ance ciwan zuciya ne, dan Allah kuzo Hajiya, muna National Hospital ".
Hajiya Turai kallan Habib ta yi, ta ce, "Tashi muje". Habib da ya ke ya ji wayar Hajiya Turai da Mahaifiyar Farida ya ji duk abin aka ce, hakan yasa ya tashi.
Hajiya Turai ko Hassana ta kira tace tazo su je tare. Hassana da bata san zuwan Habib ba sai da ta fito falon suka had'u, Hassana kau da kanta ta yi gefe".
Habib ne yaja su a motar shi ya kaisu har National Hospital. Suna zuwa suka kira Hajiya Murja awaya, ta fad'a masu number room da suke".
Ba wai Hajiya Turai ka d'ai ba, har Habib da Hassana sai da suka tausaya ma Farida ganin halinda ta ke ciki. Hajiya Murja ko Mahaifiyar Farida, kusa da Farida ta matsa ta ce, "Farida bud'e idonki ga Habib d'in yazo". Farida mik'a hannuta ta yi, cikin murya irin ta masu ciwo ta ce, "Oga Habib kana ina?, dan Allah Oga Habib ka kama hannuna". Habib matsowa ya yi kusa da Farida yana kama d'ayan hannuta da ta ke mik'o mai ya ce, "sannu ko Farida Allah ya baki lafiya ". Farida tashi ta yi ta jingina, ta bud'e idonta da ke zubar da hawaye tana kallan Habib, ta ce, "Oga Habib sonka zai zama ajalina, ban tab'a son kowa ba, kuma ba zan tab'a ba koda rayuwata za tai tsawo. Oga Habib kai ne mutum na farko da naso, kuma kai ne mutum na k'arshe, Oga Habib duk zaman da nayi gidanku nayi shine dan kai, ko zan samu Soyayyarka, kuma dan kai naje SANAT nai aki, duk wani abu da ka gani na sa dan ya yi min kyau dan kai nake sashi, inda kai kuma ko kallo ban isheka ba, hak'ik'a Oga Habib sonka shine ajalina, ina nai man alfarma d'aya a gunka dan Allah, kace kana sona, duk da na san nina rok'eka, amma haka zai min dad'i, zan so kafin in mutu ka furta min kalmar so dan Allahhhhh ". Farida ta idasa maganar tana kuka".
Tabbas Habib yasan Farida na son shi ba tun yau ba, amma bai zaci son ya kai haka ba. Habib kallan Farida ya yi cikin tausaya mata, Saboda tabbas ya san yadda ta ke ji, wani irin zafi ne mai fita da rad'ad'in zuciya, mai karyar da duk wata gaba dake jikin mutum. Habib cikin muryarsa mai d'auke hankalin 'yan mata masu karyaryar zuciya irin su Amina😜😜.
Yace, "Farida ki yi shiru kinji, kin ga likita ya ce kina fama da ciwan zuciya, ki share hawayanki zan aureki.
Ba wai Farida kad'ai ta rud'e ba da jin abinda Habib ya ce, duk wanda ke d'akin ne, dan dai suna da ban-ban cin rud'ewa. Hajiya Murja cikin farin ciki ta kamo hannun Habib ta ce, "Allah ya yi maka albarka Habib, Allah ya faranta maka fiye da yadda ka faranta mana". Habib dai bai ce komai ba, Hajiya Turai ga banta dukan uku-uku kawai ya ke yi, inda a zuciyarta ta ke cewa, Wallahi ba zai yuwu ba.
Hassana ko ai fad'in halin da ta shiga ma jabu ne".
Zuwan likitan da ke duba Farida ne yasa duk suka fiffita. Inda Hajiya Turai tai ma Hajiya Murja sallama tare da fatan Allah ya ba Farida lafiya".
Farida ko tun ranar da suka rabu da manager ta koma gida ranta b'ace, ganin abinda Habib ya ke ma manager dan ya mari Hassana. Cikin dare Farida ta farka da aman jini, ko da zuka je a sibiti aka ce masu ciwan zuciya ne".
Hajiya Turai ko suna cikin mota suna tafiya komawa gida, ta ce, "Habib abinda ka ce ma Farida da gaske ka ke , ko-ko? ". Habib shiru ya yi sai zuwa can ya ce, "Mommy da gaske nake". "Habib idan har ni na haifeka Wallahi ba zaka auri Farida ". Cewar Hajiya Turai. "Mommy nim ba wai ina son ta bane, kawai dai na tau saya ma halinda ta ke ciki ne, kuma kin ga na riga na furta".
Habib na yin parking, fita ya yi, ya yi hanyar side d'in shi, inda Hassana ma tabi bayan shi, Hajiya Turai kuma tana ganin Hassana tai shiru ta rabu da ita,ko zata samu sassauci dan ta lura da irin furgicin da Hassana ta shiga jin wai Habib zai auri Farida".
Habib na shiga side d'in shi Hassana ma tashi ga. Hassana sai da ta d'an numfasa sannan ta samu ta iya managa, duk da maganar a rice ta ke yinta. Hassana ba tare da ta kalli Habib ba ta ce, "Na san Mommy ta sake ma magana , amma naji shiru,na bi yoka ne in fad'ama idan Mommy ka ke ma kara ka ki sakina, tom tafi kowa burin rabuwar mu yan zu, dan haka ko ka ban takarda, ko baka ban ba, insha Allah daga gobe ba zan sake kwana a gidan ku ba".
Habib in da Hassana ta ke tsaye ya k'arasa, dan d'an nesa dashi ta ke, Habib kallan Hassana ya yi ido cikin ido, ya ce, "Na san bake kika yanke wannan hukuncin ba Mommy ce, tom amma kema yan zu me yasa kike son biye mata? ". Hassana da idonta ya rufe bata san me ta ke cewa ba, ta ce, "Ni na yan ke bani na yanke ba, Oga Habib ba bu ruwanka, ni dai kawai ka ban takarda ta, kuma baka k'ara ganina har'aban-abada".
Habib jawo Hassana ya yi, ya ce, "SANAT zo ki ji muyi managa". Hassana fun cike hannunta ta yi ta ce," Oga Habib ni ba wata maganar da za muyi". Habib ya dad'e tsaye yana kallan Hassana sannan ya ce, "Idan na baki ta kardar kina ganin haka ya fi mi ki? ". Hassana tana kuka ta d'aga ma Habib kai. Habib cikin bedroom d'in shi ya shiga, ya dad'e sannan ya fito da wata farar takarda a hannun shi, Habib na zuwa Hassana ta zuk'unna ta ci gaba da kukanta, ganin takardar sakinta a hannun Habib, dan a yadda Habib ya ke nuna mata, duk da bai ta b'a furta mata kalmar so ba, ta sha ba zai iya rabuwa da ita ba".
Hassana
zuk'unnawa ta yi, tana kuka. Habib ta da Hassana ya yi, ya ce, "Sorry Sanat kukan ki ya na torching heart d'ina, dan Allah ki yi shiru, Habib shiru ya yi, sannan ya ci gaba da cewa, "Sanat ke ce ta farko, ke ce ta k'arshe da na so, na kuma so ace na rayu da ke, zuciyata ta sa ba da ke, gangar jikina zata wahala sosai da rashin zaman ta da ke, amma ke da Mommy kin matsa sai mun rabu,shikenan gashi, Habib ya saka ma Hassana ta kardar cikin hannunta....... ✍️
Idan kin karanta daure ki Comment sister 🤝.
Share
&
Comment please 🙏.
📚 Oga Habib 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
https://chaveryt.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7
Hajiya Turai cikin mafisa ta ce, "Habib ka ban takardar Hassana nace yan zu , saboda gobe zata wuce da wuri!" Habib da bai son hayaniya mai k'arfi irin wadda Hajiya Turai ke mai, dafe kan shi ya yi, ya ce, "Mommy please ki yi a hankali, kaina ciwo ya ke"., Habib ya idasa maganar cikin damuwa ".
Hajiya Turai cikin k'ara d'aga murya ta ce, "Idan kana so in yi managa a hankali tom yi abinda na saka ". Habib kallan Hajiya Turai ya yi, ya ce, "Mommy amma fa karki manta tun farko ta kurawar can ce ta sa ta ta gudu, tom yan zu idan ta koma bamu san irin wadda zata fad'a ba, ni a ganina kawai taci gaba da zaman ta nan Please Mommy'na ". Habib ka ga nifa bani nace mata ta tafi ba, ita taji zata tafi, dan haka ina gani kawai mu rabu da ita ta tafi, bana son wata doguwar mana, kawai ka aikata abinda nace ma, babu ruwanka da rayuwar da zata fuskanta, bama gara zamanta cikin dan ginta ba, akan zamanta nan kana sata aiki a Company'nka , hakan ma bai ma ba, har damar mari kaba wasu a gareta, wai matarka Habib zaka sa tana share-share da goge-! ". Habib shiru ya yi, sannan ya kalli Hajiya Turai ya ce, "Mommy ki yi hak'uri haka ba zai k'ara faruwa ba, Sanat kuma tun-tuni naso in hanata zuwa amma sai naga ita alokacin tana son aikin, shi yasa na barta, Mommy dan Allah ki fahimta ". "Habib.. ". Hajiya Turai ta kira sunan shi".
Habib d'agowa ya yi yana kallan Hajiya Turai, da yau ta koma mai wata iri kamar ba Mommy shi ba mai tausan shi. Hajita Turai kallan Habib ta yi, shima ita yake kallo, ta ce, "Habib yau ba zaka bar gidan nan ba, sai ka ban ta kardar Hassan... ".kiran wayar da akai ne ya hana Hajiya Turai idasa abinda ta ke fad'a". Hajiya Turai na duba wa taga Hajiya Murja, wato Mahaifiyar Farida".
Hajiya Turai, d'aga wa ta yi, tana sauraran abinda zata ce. Sai dai kukan da taji Hajiya Murja na yi ne ya ta da ma Hajiya Turai hankali. Hajiya Turai cikin rud'ewa ta ke tambayar Hajiya Murja, ta ce, "Hajiya dan Allah ki min baya ni mana, me ya faru ne? ". Hajiya Murja cikin kuka ta ce, "Hajiya dan girman Allah kuzo yan zu ke da Habib dan Allah Hajiya ". "Ki min ba yani lafiya dai ko? ". Cewar Hajiya Turai ".
Mahaifiyar Farida cikin kuka ta ce, "Hajiya Farida ce ba lafiya, yau kwana biyu kenan tana aman jini, ance ciwan zuciya ne, dan Allah kuzo Hajiya, muna National Hospital ".
Hajiya Turai kallan Habib ta yi, ta ce, "Tashi muje". Habib da ya ke ya ji wayar Hajiya Turai da Mahaifiyar Farida ya ji duk abin aka ce, hakan yasa ya tashi.
Hajiya Turai ko Hassana ta kira tace tazo su je tare. Hassana da bata san zuwan Habib ba sai da ta fito falon suka had'u, Hassana kau da kanta ta yi gefe".
Habib ne yaja su a motar shi ya kaisu har National Hospital. Suna zuwa suka kira Hajiya Murja awaya, ta fad'a masu number room da suke".
Ba wai Hajiya Turai ka d'ai ba, har Habib da Hassana sai da suka tausaya ma Farida ganin halinda ta ke ciki. Hajiya Murja ko Mahaifiyar Farida, kusa da Farida ta matsa ta ce, "Farida bud'e idonki ga Habib d'in yazo". Farida mik'a hannuta ta yi, cikin murya irin ta masu ciwo ta ce, "Oga Habib kana ina?, dan Allah Oga Habib ka kama hannuna". Habib matsowa ya yi kusa da Farida yana kama d'ayan hannuta da ta ke mik'o mai ya ce, "sannu ko Farida Allah ya baki lafiya ". Farida tashi ta yi ta jingina, ta bud'e idonta da ke zubar da hawaye tana kallan Habib, ta ce, "Oga Habib sonka zai zama ajalina, ban tab'a son kowa ba, kuma ba zan tab'a ba koda rayuwata za tai tsawo. Oga Habib kai ne mutum na farko da naso, kuma kai ne mutum na k'arshe, Oga Habib duk zaman da nayi gidanku nayi shine dan kai, ko zan samu Soyayyarka, kuma dan kai naje SANAT nai aki, duk wani abu da ka gani na sa dan ya yi min kyau dan kai nake sashi, inda kai kuma ko kallo ban isheka ba, hak'ik'a Oga Habib sonka shine ajalina, ina nai man alfarma d'aya a gunka dan Allah, kace kana sona, duk da na san nina rok'eka, amma haka zai min dad'i, zan so kafin in mutu ka furta min kalmar so dan Allahhhhh ". Farida ta idasa maganar tana kuka".
Tabbas Habib yasan Farida na son shi ba tun yau ba, amma bai zaci son ya kai haka ba. Habib kallan Farida ya yi cikin tausaya mata, Saboda tabbas ya san yadda ta ke ji, wani irin zafi ne mai fita da rad'ad'in zuciya, mai karyar da duk wata gaba dake jikin mutum. Habib cikin muryarsa mai d'auke hankalin 'yan mata masu karyaryar zuciya irin su Amina😜😜.
Yace, "Farida ki yi shiru kinji, kin ga likita ya ce kina fama da ciwan zuciya, ki share hawayanki zan aureki.
Ba wai Farida kad'ai ta rud'e ba da jin abinda Habib ya ce, duk wanda ke d'akin ne, dan dai suna da ban-ban cin rud'ewa. Hajiya Murja cikin farin ciki ta kamo hannun Habib ta ce, "Allah ya yi maka albarka Habib, Allah ya faranta maka fiye da yadda ka faranta mana". Habib dai bai ce komai ba, Hajiya Turai ga banta dukan uku-uku kawai ya ke yi, inda a zuciyarta ta ke cewa, Wallahi ba zai yuwu ba.
Hassana ko ai fad'in halin da ta shiga ma jabu ne".
Zuwan likitan da ke duba Farida ne yasa duk suka fiffita. Inda Hajiya Turai tai ma Hajiya Murja sallama tare da fatan Allah ya ba Farida lafiya".
Farida ko tun ranar da suka rabu da manager ta koma gida ranta b'ace, ganin abinda Habib ya ke ma manager dan ya mari Hassana. Cikin dare Farida ta farka da aman jini, ko da zuka je a sibiti aka ce masu ciwan zuciya ne".
Hajiya Turai ko suna cikin mota suna tafiya komawa gida, ta ce, "Habib abinda ka ce ma Farida da gaske ka ke , ko-ko? ". Habib shiru ya yi sai zuwa can ya ce, "Mommy da gaske nake". "Habib idan har ni na haifeka Wallahi ba zaka auri Farida ". Cewar Hajiya Turai. "Mommy nim ba wai ina son ta bane, kawai dai na tau saya ma halinda ta ke ciki ne, kuma kin ga na riga na furta".
Habib na yin parking, fita ya yi, ya yi hanyar side d'in shi, inda Hassana ma tabi bayan shi, Hajiya Turai kuma tana ganin Hassana tai shiru ta rabu da ita,ko zata samu sassauci dan ta lura da irin furgicin da Hassana ta shiga jin wai Habib zai auri Farida".
Habib na shiga side d'in shi Hassana ma tashi ga. Hassana sai da ta d'an numfasa sannan ta samu ta iya managa, duk da maganar a rice ta ke yinta. Hassana ba tare da ta kalli Habib ba ta ce, "Na san Mommy ta sake ma magana , amma naji shiru,na bi yoka ne in fad'ama idan Mommy ka ke ma kara ka ki sakina, tom tafi kowa burin rabuwar mu yan zu, dan haka ko ka ban takarda, ko baka ban ba, insha Allah daga gobe ba zan sake kwana a gidan ku ba".
Habib in da Hassana ta ke tsaye ya k'arasa, dan d'an nesa dashi ta ke, Habib kallan Hassana ya yi ido cikin ido, ya ce, "Na san bake kika yanke wannan hukuncin ba Mommy ce, tom amma kema yan zu me yasa kike son biye mata? ". Hassana da idonta ya rufe bata san me ta ke cewa ba, ta ce, "Ni na yan ke bani na yanke ba, Oga Habib ba bu ruwanka, ni dai kawai ka ban takarda ta, kuma baka k'ara ganina har'aban-abada".
Habib jawo Hassana ya yi, ya ce, "SANAT zo ki ji muyi managa". Hassana fun cike hannunta ta yi ta ce," Oga Habib ni ba wata maganar da za muyi". Habib ya dad'e tsaye yana kallan Hassana sannan ya ce, "Idan na baki ta kardar kina ganin haka ya fi mi ki? ". Hassana tana kuka ta d'aga ma Habib kai. Habib cikin bedroom d'in shi ya shiga, ya dad'e sannan ya fito da wata farar takarda a hannun shi, Habib na zuwa Hassana ta zuk'unna ta ci gaba da kukanta, ganin takardar sakinta a hannun Habib, dan a yadda Habib ya ke nuna mata, duk da bai ta b'a furta mata kalmar so ba, ta sha ba zai iya rabuwa da ita ba".
Hassana
zuk'unnawa ta yi, tana kuka. Habib ta da Hassana ya yi, ya ce, "Sorry Sanat kukan ki ya na torching heart d'ina, dan Allah ki yi shiru, Habib shiru ya yi, sannan ya ci gaba da cewa, "Sanat ke ce ta farko, ke ce ta k'arshe da na so, na kuma so ace na rayu da ke, zuciyata ta sa ba da ke, gangar jikina zata wahala sosai da rashin zaman ta da ke, amma ke da Mommy kin matsa sai mun rabu,shikenan gashi, Habib ya saka ma Hassana ta kardar cikin hannunta....... ✍️
Idan kin karanta daure ki Comment sister 🤝.
Share
&
Comment please 🙏.
📚 Oga Habib 📚
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*
https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl
_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_
*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
TSARAWA DA RUBUTAWA FADILA SANI BAKORI (Faddy baby).
https://chaveryt.whatsapp.com/CrrZExGxsLSGblRVfxdnj7