Sashe 68
Oga Habeeb Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
https://www.facebook.com/groups/301023561618950/
Ina ba duk wani mai bibiyar Oga Habib hak'uri na jina shiru da akayi kwana biyu, dan Allah ku yi hak'uri, haka ya faru ne saka makon wani uziri da ya rik'eni.
Albishirin ku masu bibiyar littafin Fadila Sani Bakori.
Yau gani da daddad'an albishir gare ku, insha Allah daga na kammala Oga Habib, zan nisha d'an tar da ku da sabon littafina wanda na baje basirata acikin shi. Anyi amfani da salo na birgewa acikin littafin. Labari ne wanda ya ke d'auke da madarar Soyayya, mai d'auke da ban al'ajabi. Inda ta wani b'angaran labarin ke d'auke da ban tausayi mai tsayawa a zuciyar makaranci. Duk yadda zan sanar daku ba zaku fahimta ba, ke dai karki bari abaki labari.
Zaki samu littafin akan farashi mai sauk'i da rahusa👌👌.
Summary.
Abba tin ina yaro kana yawan fad'a min, duk abinda ya yi tsanani yana tare da sauk'i. Shin ni sai yau she sauk'i na zai zo! ?. Abba me yasa muta ne basa ganina, maganata kawai su ke ji!?.Abba me yasa muke rayuwa a daji mai makon cikin gari cikin mutane !?.
Abba kana gani Husna zata aure ni, duk da halin da nake ci!?.
Abba me yasa Husna ta kasan ce ita kad'ai ke ganina!?. Abba kace kai ba Mahaifinsa bane, tom waye Mahaifina, kuma me yasa muke rayuwa a jeji!?, Sannan me yasa Abdussalam kad'ai ke zuwa gurin mu, sannan Abba waye Abdussalam ?.
Haidar duk banda amso shin tambayoyin ka, nima ban san kai na ba Haidar, ban san waye ni ba, bare kuma kai!.
Labari mai tab'a zuciyar mai karatu.
Paid book
Akan farashi mai sauk'i da rahusa 👌👌
Dan nai man k'arin bayani zaki iya managa ta wannan Number👉 08063830828
Shafi na 83&84.
Habib shiru ya yi, sannan ya ci gaba da cewa, "Sanat ke ce ta farko, ke ce ta k'arshe da na so ace na rayu da ke, zuciyata ta sa ba da ke, gangar jikina zata Wahala sosai da rashin zaman ta da ke, amma ke da Mommy kin matsa sai mun rabu, shikenan gashi ". Habib ya saka ma Hassana takardar acikin hannunta".
Hassana najin ta kardar da Habib ya sa mata a hannu kukanta ya k'ara tsananta.Habib cikin damuwa ya kalli Hassana, ya ce, "Sanat dan Allah ki yi shiru mana kada kanki ya yi ciwo".Hassana cikin Muryar kuka ta ce, "Oga Habib sakanni zan wuce". Sabo da Habib na rik'e da Hassana".
Habib cikin kunnan Hassana ya yi mata magana a hankali, ya ce, "zan sake ki amma sai kin dai na kukan, tukun". Hassana cikin alamun k'osawa ta ce, "Oga Habib dan Allah kasa kan! ". "Tom bar kukan sai in sake ki". Cewar Habib ".
Hassana share hawayanta, ta yi, ta ce, "Oga Habib dan Allah ka sakan, zan wuce ne". Habib sakin Hassana ya yi ganin ta damu. Hassana kuma Habib na sakinta ta ruga da gudu zuwa Side d'in Hajiya Turai. Hajiya Turai na zau ne Hassana ta zo ta wuce ta tana kuka, dan Hassana ko kula ma da Hajiya Turai ba tai ba". Hajiya Turai kuma cikin sauri ta tashi ta bi bayan Hassana, ganin yadda Hassana ta shigo tana kuka, dan bisa ga alama ma ko kula da ita ba tai ba. Lokacin da Hajiya Turai ta shiga bedroom d'in Hassana , lokacin Hassana har ta kwanta tana mai ci gaba da kukan ta. Hajiya Turai cikin tashin hankali ta k'arasa gurin Hassana, Hajiya Turai na zuwa ta ya ye bargon da Hassana ta shiga, Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "Daughter lafiya?, mai Habib d'in ya yi miki?". Hajiya Turai duk cikin damuwa ta ke tambayar Hassana ".
Hassana tsagaita wa ta yi da kukan, ya share hawayanta ta d'ago tana kallan Hajiya Turai. Hajiya Turai kuma cikin k'osawa ta kuma cewa, "Daughter fad'a min mai Habib d'in ya yi miki? ". Hassana share hawayanta ta yi, ta ce, "Mommy ba komai". "Tom me ya sa ki kuka? ". Hajiya Turai ta tambayi Hassana".
"Mommy ba ko mai". Hajiya Turai da mamaki ta kalli Hassana, sannan ta ce, "Tom inda ba za ki fad'a min ba, bari in kira Habib ya fad'a min". Hajiya Turai waya ta ciro zata kira Habib.Hassana ta kalli Hajiya Turai, ta ce, " Mommy dan Allah karki kira shi".Hajiya Turai ta shi ta yi, ta fita. Dan tabbas ko mai Habib ya yi ma Hassana babba ne. Hajiya Turai side d'in Habib ta nufa ranta b'ace, tana zuwa zaune ta iske Habib kan caution kan shi yana kallan sama. Sallamar Hajiya Turai ce ta tada Habib ya d'ago yana kallanta. Hajiya Turai kallan Habib ta yi, ta ce, "Habib me kai ma Hassana?". Habib d'ago kai ya yi yana kallan Hajiya Turai ya ce, "Mommy ban mata komai ba". "Ba kai mata komai ba zata fita tana kuka! ". Cewar Hajiya Turai ". "Mommy Allah ni ban mata ko mai ba, nima nan haka ta shigo min tana kuka,amma ni ban mata ko mai ba".
Hajiya Turai tunanin auran Farida da Habib ya fad'a zai yi ne yasa Hassana kuka, wannan tunanin ne yasa Hajiya Turai ta fita ta koma side d'in ta".
Lokacin da Hajiya Turai ta koma bedroom d'in Hassana har zazzab'i ya rufe Hassana, dan abu biyu suka taru su kai ma Hassana yawa, maganar auran Farida da Habib ya furta, sosai maganar ta firgita ta, sai kuma ga maganar sakin da Habib ya yi mata, dan sosai Hassana ta rud'e da takardar da Habib ya bata, wannan shine abinda ya hargitsa Hassana gaba d'aya".
Hajiya Turai cikin sauri ta k'araso wajan Hassana tana tambayarta lafiya, ganin rawar sanyin da ta ke yi". Hajiya Turai cikin damuwa ta k'arasa wajan Hassana tana tambayarta Lafiya ". Hassana ko tsabar rawar sanyin da ta ke ko magama gagararta ta yi. Hajiya Turai cikin damuwa ta kira Habib, Habib na d'aga wa ta ce, " kazo bedroom d'ina yan zu". Hajiya Turai zama ta yi kusa da Hassana tana mata sannu, Hajiya Turai na nan zau ne Habib ya shigo, yana shigowa da sauri ya k'arasa gurin Hajiya Turai yana kallan Hajiya Turai ya ce, "Mommy lafiya me ke da munta? ". "Kira doctor ya duba ta zazzab'i ne". Habib Family doctor su ya kira awaya"
Yana zuwa ya duba Hassana, sannan ya bata magunguna. Hajiya Turai ce ta ba Hassana maganin,Hassana amsa ta yi, sannan ta kalli Hajiya Turai, ta ce, "Mommy dan Allah zan je gida, ina son ganin 'yan'uwana"., Hassana tai maganar cikin rauni". "Ki yi hak'uri daughter zuwa gobe sai ki tafi".Hajiya Turai na fad'in haka ta fita, ta ce, "Daughter bari in kawo miki abinci ki ci". Bayan Hajiya Turai ta fita ne, Habib ya zauna gefan Hassana yana kallanta, sannan zuwa can ya ce, "Sanat! ". Hassana ban za da Habib ta yi. Habib ya kuma ce wa, "Sanat ki bar tafiyar ni zan kai ki ". Hassana da gaba d'aya haushin Habib ta ke ji, na sakinta da ya yi, banza ta yi da Habib, Habib kuma bai gaji ba ya kuma cewa, "Sanat please ko da Mommy tai miki maganar tafiya gobe ki ce mata ni zan kai ki ". Habib zai sake magana kenan Hajiya Turai ta shigo. Hakan yasa Habib yin shiru".
Hassana tashi ta yi ta amshi abincin da Hajiya Turai ta kawo mata tana ci kad'an-kad'an dan tasan ko ta cema Hajiya Turai ta k'oshi Hajiya Turai ta kura ta zata tai sai taci, shi ya sa ma ta daure tana ci. Wayar Hajiya Turai ce ta yi ringing Hajiya Turai na dubawa ta ga Hajiya Murja mahaifiyar Farida ce. D'aga wa Hajiya Turai ta yi tasa a kunne".
Bayan Hajiya Murja ta gaida Hajiya Turai ne, Hajiya Turai ta tambayi jikin Farida, Hajiya Murja ta ce, "Yauwa dan Allah Hajiya idan Habib yana kusa bashi wayar". Hajiya Turai mik'a ma Habib wayar ta yi, Habib amsa ya yi. Bayan ya gaida Hajiya Murja ne ya tambaye ta mai jiki. Hajiya Murja ta ce, "Habib jiki sai dai ace da sauk'i. Habib da ma naki raka ne, game da maganar auran Farida da kace za kai, shine nace ka turo namiji muyi magana inda kaga abu ne da za ai da wuri dan ceto rayuwar Farida, Wallahi yan zu haka baka ji ba, yadda ta ke kiran sunan ka, dan Allah Habib idan zai yuwu kazo yan zu". Kasan cewar wayar a speaker ta ke hakan yasa Hassana da Hajiya Turai sun ji duk abinda Hajiya Murja ta ce".
Habib ko bayan Hajiya Murja ta kashe kiran, kallan Hajita Turai ya yi, ya ce, "Mommy bari inje in duba jikin nata". Hajiya Turai, tsabar ta kai ci, "Tom".ta ce ma Habib". Habib kuma tashi ya yi ya fita. Bayan Habib ya fita ne wani kuka ya kwacema Hassana wanda bata shirya yi ba, cikin kukan ne Hassana ta ce, "Mommy dan Allah ina son zuwa garin mu gobe dan Allah karki ce a'a". Shiru Hajiya Turai ta yi, sannan ta ce, "Shikenan, daughter ki share hawayan ki gobe insha Allah zan kai ki".
Hajiya Turai ta san kukan Hassana gaba d'aya duka ta gane manufar kukan, ita dai tunaninta yana bata akan kishi ne, in da Hajiya Turai bata san Habib ya saki Hassana ba, ita kuma Hassana tana son fad'a ma Hajiya Turai ta kasa".
Hajiya Turai hannun Hassana ta kama ta ce, "Daughter dan Allah ki yi hak'uri Ki bar yawan kukan nan ni bana son Habib yaga kina damuwa haka akan shi, Maganar saki kuma ba bu na janye , ni dama wasa nake, ina so ne in gwada son da Habib ya ke miki, tom na gwada kuma nagani, ki bar yawan kukan, aure kuma ki barni da shi bai isa ba ya auri Farida ". Hajiya Turai tana fad'i ma Hassana haka ne ko hankalin Hassana zai kwanta, dan ta lura Hassana ta tada hankalinta sosai, shi yasa ta fad'a mata haka ko zata kwantar da hankalinta, idan ma Maganar Habib ya sake ta ne da ta yi".
Hassana ko azuciyarta cewa ta ke, "Mommy kin makaro Oga Habib ai har ya sake ni ma ya gama".
Ina ba duk wani mai bibiyar Oga Habib hak'uri na jina shiru da akayi kwana biyu, dan Allah ku yi hak'uri, haka ya faru ne saka makon wani uziri da ya rik'eni.
Albishirin ku masu bibiyar littafin Fadila Sani Bakori.
Yau gani da daddad'an albishir gare ku, insha Allah daga na kammala Oga Habib, zan nisha d'an tar da ku da sabon littafina wanda na baje basirata acikin shi. Anyi amfani da salo na birgewa acikin littafin. Labari ne wanda ya ke d'auke da madarar Soyayya, mai d'auke da ban al'ajabi. Inda ta wani b'angaran labarin ke d'auke da ban tausayi mai tsayawa a zuciyar makaranci. Duk yadda zan sanar daku ba zaku fahimta ba, ke dai karki bari abaki labari.
Zaki samu littafin akan farashi mai sauk'i da rahusa👌👌.
Summary.
Abba tin ina yaro kana yawan fad'a min, duk abinda ya yi tsanani yana tare da sauk'i. Shin ni sai yau she sauk'i na zai zo! ?. Abba me yasa muta ne basa ganina, maganata kawai su ke ji!?.Abba me yasa muke rayuwa a daji mai makon cikin gari cikin mutane !?.
Abba kana gani Husna zata aure ni, duk da halin da nake ci!?.
Abba me yasa Husna ta kasan ce ita kad'ai ke ganina!?. Abba kace kai ba Mahaifinsa bane, tom waye Mahaifina, kuma me yasa muke rayuwa a jeji!?, Sannan me yasa Abdussalam kad'ai ke zuwa gurin mu, sannan Abba waye Abdussalam ?.
Haidar duk banda amso shin tambayoyin ka, nima ban san kai na ba Haidar, ban san waye ni ba, bare kuma kai!.
Labari mai tab'a zuciyar mai karatu.
Paid book
Akan farashi mai sauk'i da rahusa 👌👌
Dan nai man k'arin bayani zaki iya managa ta wannan Number👉 08063830828
Shafi na 83&84.
Habib shiru ya yi, sannan ya ci gaba da cewa, "Sanat ke ce ta farko, ke ce ta k'arshe da na so ace na rayu da ke, zuciyata ta sa ba da ke, gangar jikina zata Wahala sosai da rashin zaman ta da ke, amma ke da Mommy kin matsa sai mun rabu, shikenan gashi ". Habib ya saka ma Hassana takardar acikin hannunta".
Hassana najin ta kardar da Habib ya sa mata a hannu kukanta ya k'ara tsananta.Habib cikin damuwa ya kalli Hassana, ya ce, "Sanat dan Allah ki yi shiru mana kada kanki ya yi ciwo".Hassana cikin Muryar kuka ta ce, "Oga Habib sakanni zan wuce". Sabo da Habib na rik'e da Hassana".
Habib cikin kunnan Hassana ya yi mata magana a hankali, ya ce, "zan sake ki amma sai kin dai na kukan, tukun". Hassana cikin alamun k'osawa ta ce, "Oga Habib dan Allah kasa kan! ". "Tom bar kukan sai in sake ki". Cewar Habib ".
Hassana share hawayanta, ta yi, ta ce, "Oga Habib dan Allah ka sakan, zan wuce ne". Habib sakin Hassana ya yi ganin ta damu. Hassana kuma Habib na sakinta ta ruga da gudu zuwa Side d'in Hajiya Turai. Hajiya Turai na zau ne Hassana ta zo ta wuce ta tana kuka, dan Hassana ko kula ma da Hajiya Turai ba tai ba". Hajiya Turai kuma cikin sauri ta tashi ta bi bayan Hassana, ganin yadda Hassana ta shigo tana kuka, dan bisa ga alama ma ko kula da ita ba tai ba. Lokacin da Hajiya Turai ta shiga bedroom d'in Hassana , lokacin Hassana har ta kwanta tana mai ci gaba da kukan ta. Hajiya Turai cikin tashin hankali ta k'arasa gurin Hassana, Hajiya Turai na zuwa ta ya ye bargon da Hassana ta shiga, Hajiya Turai kallan Hassana ta yi, ta ce, "Daughter lafiya?, mai Habib d'in ya yi miki?". Hajiya Turai duk cikin damuwa ta ke tambayar Hassana ".
Hassana tsagaita wa ta yi da kukan, ya share hawayanta ta d'ago tana kallan Hajiya Turai. Hajiya Turai kuma cikin k'osawa ta kuma cewa, "Daughter fad'a min mai Habib d'in ya yi miki? ". Hassana share hawayanta ta yi, ta ce, "Mommy ba komai". "Tom me ya sa ki kuka? ". Hajiya Turai ta tambayi Hassana".
"Mommy ba ko mai". Hajiya Turai da mamaki ta kalli Hassana, sannan ta ce, "Tom inda ba za ki fad'a min ba, bari in kira Habib ya fad'a min". Hajiya Turai waya ta ciro zata kira Habib.Hassana ta kalli Hajiya Turai, ta ce, " Mommy dan Allah karki kira shi".Hajiya Turai ta shi ta yi, ta fita. Dan tabbas ko mai Habib ya yi ma Hassana babba ne. Hajiya Turai side d'in Habib ta nufa ranta b'ace, tana zuwa zaune ta iske Habib kan caution kan shi yana kallan sama. Sallamar Hajiya Turai ce ta tada Habib ya d'ago yana kallanta. Hajiya Turai kallan Habib ta yi, ta ce, "Habib me kai ma Hassana?". Habib d'ago kai ya yi yana kallan Hajiya Turai ya ce, "Mommy ban mata komai ba". "Ba kai mata komai ba zata fita tana kuka! ". Cewar Hajiya Turai ". "Mommy Allah ni ban mata ko mai ba, nima nan haka ta shigo min tana kuka,amma ni ban mata ko mai ba".
Hajiya Turai tunanin auran Farida da Habib ya fad'a zai yi ne yasa Hassana kuka, wannan tunanin ne yasa Hajiya Turai ta fita ta koma side d'in ta".
Lokacin da Hajiya Turai ta koma bedroom d'in Hassana har zazzab'i ya rufe Hassana, dan abu biyu suka taru su kai ma Hassana yawa, maganar auran Farida da Habib ya furta, sosai maganar ta firgita ta, sai kuma ga maganar sakin da Habib ya yi mata, dan sosai Hassana ta rud'e da takardar da Habib ya bata, wannan shine abinda ya hargitsa Hassana gaba d'aya".
Hajiya Turai cikin sauri ta k'araso wajan Hassana tana tambayarta lafiya, ganin rawar sanyin da ta ke yi". Hajiya Turai cikin damuwa ta k'arasa wajan Hassana tana tambayarta Lafiya ". Hassana ko tsabar rawar sanyin da ta ke ko magama gagararta ta yi. Hajiya Turai cikin damuwa ta kira Habib, Habib na d'aga wa ta ce, " kazo bedroom d'ina yan zu". Hajiya Turai zama ta yi kusa da Hassana tana mata sannu, Hajiya Turai na nan zau ne Habib ya shigo, yana shigowa da sauri ya k'arasa gurin Hajiya Turai yana kallan Hajiya Turai ya ce, "Mommy lafiya me ke da munta? ". "Kira doctor ya duba ta zazzab'i ne". Habib Family doctor su ya kira awaya"
Yana zuwa ya duba Hassana, sannan ya bata magunguna. Hajiya Turai ce ta ba Hassana maganin,Hassana amsa ta yi, sannan ta kalli Hajiya Turai, ta ce, "Mommy dan Allah zan je gida, ina son ganin 'yan'uwana"., Hassana tai maganar cikin rauni". "Ki yi hak'uri daughter zuwa gobe sai ki tafi".Hajiya Turai na fad'in haka ta fita, ta ce, "Daughter bari in kawo miki abinci ki ci". Bayan Hajiya Turai ta fita ne, Habib ya zauna gefan Hassana yana kallanta, sannan zuwa can ya ce, "Sanat! ". Hassana ban za da Habib ta yi. Habib ya kuma ce wa, "Sanat ki bar tafiyar ni zan kai ki ". Hassana da gaba d'aya haushin Habib ta ke ji, na sakinta da ya yi, banza ta yi da Habib, Habib kuma bai gaji ba ya kuma cewa, "Sanat please ko da Mommy tai miki maganar tafiya gobe ki ce mata ni zan kai ki ". Habib zai sake magana kenan Hajiya Turai ta shigo. Hakan yasa Habib yin shiru".
Hassana tashi ta yi ta amshi abincin da Hajiya Turai ta kawo mata tana ci kad'an-kad'an dan tasan ko ta cema Hajiya Turai ta k'oshi Hajiya Turai ta kura ta zata tai sai taci, shi ya sa ma ta daure tana ci. Wayar Hajiya Turai ce ta yi ringing Hajiya Turai na dubawa ta ga Hajiya Murja mahaifiyar Farida ce. D'aga wa Hajiya Turai ta yi tasa a kunne".
Bayan Hajiya Murja ta gaida Hajiya Turai ne, Hajiya Turai ta tambayi jikin Farida, Hajiya Murja ta ce, "Yauwa dan Allah Hajiya idan Habib yana kusa bashi wayar". Hajiya Turai mik'a ma Habib wayar ta yi, Habib amsa ya yi. Bayan ya gaida Hajiya Murja ne ya tambaye ta mai jiki. Hajiya Murja ta ce, "Habib jiki sai dai ace da sauk'i. Habib da ma naki raka ne, game da maganar auran Farida da kace za kai, shine nace ka turo namiji muyi magana inda kaga abu ne da za ai da wuri dan ceto rayuwar Farida, Wallahi yan zu haka baka ji ba, yadda ta ke kiran sunan ka, dan Allah Habib idan zai yuwu kazo yan zu". Kasan cewar wayar a speaker ta ke hakan yasa Hassana da Hajiya Turai sun ji duk abinda Hajiya Murja ta ce".
Habib ko bayan Hajiya Murja ta kashe kiran, kallan Hajita Turai ya yi, ya ce, "Mommy bari inje in duba jikin nata". Hajiya Turai, tsabar ta kai ci, "Tom".ta ce ma Habib". Habib kuma tashi ya yi ya fita. Bayan Habib ya fita ne wani kuka ya kwacema Hassana wanda bata shirya yi ba, cikin kukan ne Hassana ta ce, "Mommy dan Allah ina son zuwa garin mu gobe dan Allah karki ce a'a". Shiru Hajiya Turai ta yi, sannan ta ce, "Shikenan, daughter ki share hawayan ki gobe insha Allah zan kai ki".
Hajiya Turai ta san kukan Hassana gaba d'aya duka ta gane manufar kukan, ita dai tunaninta yana bata akan kishi ne, in da Hajiya Turai bata san Habib ya saki Hassana ba, ita kuma Hassana tana son fad'a ma Hajiya Turai ta kasa".
Hajiya Turai hannun Hassana ta kama ta ce, "Daughter dan Allah ki yi hak'uri Ki bar yawan kukan nan ni bana son Habib yaga kina damuwa haka akan shi, Maganar saki kuma ba bu na janye , ni dama wasa nake, ina so ne in gwada son da Habib ya ke miki, tom na gwada kuma nagani, ki bar yawan kukan, aure kuma ki barni da shi bai isa ba ya auri Farida ". Hajiya Turai tana fad'i ma Hassana haka ne ko hankalin Hassana zai kwanta, dan ta lura Hassana ta tada hankalinta sosai, shi yasa ta fad'a mata haka ko zata kwantar da hankalinta, idan ma Maganar Habib ya sake ta ne da ta yi".
Hassana ko azuciyarta cewa ta ke, "Mommy kin makaro Oga Habib ai har ya sake ni ma ya gama".