← Book details Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 57 OF 76

Sashe 57

Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Da kallo ya Bita har ta Fice,Rausayar dakai yayi Acikin Zuciyarsa kuma baiji Dadi ba sai dai Hankalinsa ya kwanta Jin Hashashensa ba gaskiya bane Aneesa bata son kasim,Dama Abunda ke sakashi Fushi kenan da bacin Rai,Kansa ya Dafe da Hannu Daya yana Furzar da Numfashi kofin Tea din ya ijiye ya saka Hannu ya Ture Center Table din gefe,ya Fara Tura Keken nashi Ya Fice Daga Bedroom din.

Ganin bai ganta afalo bane yasa yasan Tana Cikin Dayan Bedroom din,Tura kansa ya Nufa cikin Bedroom din,ya Saka Hannu ya Tura kofar ya Shigo Tana kwance Bisa gadon Tana kuka Jikinsa ne yayi sanyi Jin yadda Take Fitar da Shesshekan kuka har gaban Gadon ya karisa yana kallonta Cikin Wani yanayi Sai Daya gama kallonta kafin ya Kira Sunanta Ahankali..

"Aneesa...."yafada cikin Husky Vioce dinsa Tana Jinsa tamasa banza Matsowa ya sakeyi ya saka Hannu ya Riko Hannunta yana Fadin"Haba Anee taso kiji don Allah Tashi...Kukanki na Kona min Rai kinsani kuma.."Yafada Cikin Wata Murya mai cike da Muradi,Dago kanta Tayi idanuwanta Cike da kwallah ta Zabgamai Harara,Rausayar Dakai yayi yana Fadin"Am Srry...Kinji..."

Kallonsa Tayi kafin Ta Tura baki Sake Riko Hannunta yayi yana Fadin"Kinji taso..Kiji Don Allah ba Domin Halina ba.."Yafada yana Sakar mata Lumsassun Idanuwashi Mikewa Tayi Zaune yana Rike da Hannunta Harta Sauko Daga kan gadon Kan Cinyarsa ya Diresa Yana kallon Fuskarta ita kuwa gefe tayi Da kanta tana Share kwallah Lokaci Daya tana Share Hawayen Idanuwanta,.

Mirmishi ya sakar mata yana Fadin"Am Srry For wht i did...Baran kara ba Insha Allahu..."Yafada yana leka Fuskarta,Ture kansa Tayi tana Fadin"ammh kasan dai baka kyauta ba ko..? Taya zaka ce ina son wani alhalin kuma inada Miji..."Ido ya waro yana Fadin"Hakane fa...Nayi Laifi...Toh kina son mijin naki ne? Ya jefa mata Tambaya yana kallon Cikin kwayan Idanuwanta.

Kura mai ido Tayi Tana kallonsa Cikin Wani yanayi Jikinta ne yayi Sanyin Jin Hanmunsa Dake Kugunta yana yawo Dashi ga Idanuwansa Da Suke sakata Jin kasala,kanta ta Sadda kasa Tana Kifta ido Cikin Son Kureta yace"Umh ina jinki Kina son mijin naki...?

Kin mgana tayi sai Mirmishi Data ke Saki,ganin Haka yasa ya Matsota Jikinsa,lokaci daya yana Sakin Ajiyar Zuciya hannuwasa Duka ya Saka ya Zagayowa Da ita ta Kugunta Cikin Kunnata yake Rada mata"Kiyi hakuri Kinji Haushi naji Danaga kina Fushi Dani sai naga kamar don na Hanaki Saka kayan nashi ne..."Baki Ta Tura tana Dukan Kirjinsa tana Fadin"Kaji ka ba kai bane ka Fara Fushi dani ba Ka daina min mgana..Ni kuma na Damu Sosai..."Mirmishi yayi yana kallon kwayan idanuwanta kafin yace"Anee i wan to tell u Sometin..."Yafada Muryansa na Chanzawa Alamun yana Cikin wani yanayi .

Ido ta sakarmai kafin tace"Mene...? Bakinsa ya kawo Wajen Bakinta ya sakarmata Numfashi Kafin yace"Kin yarjemin nayi kissing dinki kafin na gayamiki Abunda ke Raina..."Yafada yana Narkar da idanuwansa Cikin Nata,Lum tayi Jin tana Cikin wani yanayi Runtse ido tayi kafin ta gyada kai Mirmishi ya saki kafin ya Tallabi kanta Ya dora Lebensa kan nata yafara Tsotsa Cikin Wani yanayi Aneeesa Datake jin kanta Cikin Wani yayi itama hannayenta ta saka ta Tallabi kan Bello Hannunta Guda Daya ta saka bayan keyarsa tana Shafa Sumar kanshi Cikin Fitan Hayyaci ya Lulubi Harshenta ta sakamar ya Fara Sumbatarta Itama Cikin Zakuwa ta Damki Harshensa ta Shiga Taimakamai Suna Sumbatar Juna Cikin Wani Salo da Muradi mai girma

Hannunsa Guda Daya Suna kara kaina Bisa Jikinta Har Zuwa Bayanta,Wani Salo yake mata wanda yake mantar da Ita take bata ankara ba taji Hannunsa Bisa Tudun Nonuwanta Sai da Aneesa ta Sauke Zuciya Domin Sandar girmansa ta Mike tana Zagye Tsakanin Cinyoyinta,ta kara sakata cikin wani Shauki Rike Hannunsa Tayi Idanuwanta na Runtse Bakinta ya saki Numfashi ta saki tana Fadin"Shiii...Ka...bari..."Tafada Tana kara kankame shi Jin Kasanta yana Zil,zil kamar wani Abu na Fita,Shima Bisa Kirjinta ya koma ya lafe yana Sakin Numfashi Kadan kadan Lokaci Daya yana kara kankameta

Sai da suka samu Natsuwa Dukkansu kafin ya Dago yana kallonta ta lafe Bisa Kirjinsa,Dago kanta yayi yana Fadin"Anee plz open ur eyes.....zanfi so ina gaya miki mganar ina kallon Cikin kwayan idanuwanki.."Bude ido tayi tana kallonsa Kunya Duk ya kamata ganin yadda Duk tayi laushi,Gyara mata Zama yayi yana Kara Matseta yafara mgana Cikin Husky Voice dinsa...

"My Anee...Bansan da Wata kalma Zan Fara ba...Kin Chanchanta kuma kin Zarce komai awajena...Alokacin da Nake Halin Lafiya ban mu"amalanceki da Kyakyawan Dabi"uba ammh sai gashi bayan Lalura ta sameni kinyi Hidima dani kin Soni kin kuma Zauna Dani Kin Min Abunda babu Wata macen Da Zata iya Zama dani Ahaka...Aneesa Zuciyata ta gama Girmama Alherinki da Karramawarki...Ta Shaku Dake...Tana Mutumtaki Kilama Tana Tsananin Sonki..."Yafada Cikin Sanyi da Kauna mai Tsanani.

Da sauri Aneesa Ta Sakarmai idanuwa Cike da mamaki yace"Eh Aneesa...Zuciyata ta kamu da Sonki...Da Muradinki..Kirjina yana Cike da kaunarki...I love u so much Aneesa...I love...U..."Yafada kamar zai saki kuka,Kukan ta Fashemai dashi ta kara kamkameshi Cikin Farinciki kafin Ta Dago Kanta,kansa ta kama da Hannun Biyu ta Shiga Sumbatarsa Cikin Shauki Da Salo mai girma,Shima kanta ya Tallab,yana Taimaka mata wajen Nuna mata Tsananin Son Da yake mata.

Sai da tagaji ta saki bakinshi kafin Ta Tsuramai ido tana Fadin" _i want to be a good mother to ur childreen..and a good wife to u always...I love u to infinity B.love...._ "Tafada Tana sakarmai kiss ta ko"ina akan Fuskarsa.

Shima Cikin Farinciki yake karban Sakona nata yana Fadin"Love u too..My Anee .."Yake Fada Sun Dau Tsawon Lokaci Suna Jiyar da juna Dadi Lokaci Daya kuma Kowa na gayama Dan"uwansa Kalamai masu Dadi da kwantar Da Zukata.

Ranar dai sai da Bello ya saka Aneesa Sabom Wanka bayan Shima ta sakashi kuma ya matsa mata Suka Shiga wanka tare,Aneesa Taji matukar Kunya Sanda Bello ya Tubeta Naked agabanshi Ya Tsaya yana kallonta Cikin Shauki da Sha"awa yana kara Gidiya ga Allah,Ita ko Runtse ido tayi kunya ya kamata Haka ta Fada Bisa Cinyarsa Tana Dariya,Shima ya saka Hannu ya Runguneta yana Sakarmata kiss a Tsakiyar kanta,Duk kunyar Aneesa Sai da Bello ya Nemi Ciremata Shi yana Daga Zaune in yayi wani abun har mamaki yake bata,Ahaka dai sukayi wankan Tsarki Suka Fito Cikin Farinciki,ko wajen Shiryawan nasu ma sai da suka sake Shiriricewa Domin Bello yagama Rasa Natsuwarsa akan Aneesa.

Ki biya ki karanta cikin salama..

*Anitha...*
8/19/20, 11:26 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_

 
*Wattpad:Janafnancy13*

  *Littafina na kudi ne,kibiya ki karanta cikin salama,akan �200 kachal,Vips � 400 ne,kada ki karanta min littafi indai baki biyani ba,Domin neman karin bayani zaku iya nemana ta wannan Nombar 09069067488*

       *🅿�32*

*KADUNA*

Kasim Har yagama Hutunshi a katsina bai yarda ya bude Aisha ba Saboda Agaskiyan mgana bai taba jin zai iya auranta ba Har Haruna ta kira,tana kuka tana gayamai Kasim baya amsa wayarta Daga baya ma sai ya kulleta Hakuri ya bata yace zai mai mgana yakuma kirasa awaya ammh sai kasim ya nuna mai ya kyaleta ita so take ya aureta shi kuma Har Abada bayajin Zai iya zama da Aisha jikinta yakeso kuma ya riga ya samu.

Haruna bai iya gayama Aisha Haka ba sai yayi mata karyan kasim din baya jin Dadi ne jin Haka yasa ta Rude Hutunsu ko karewa bai yi ba tattaro Daga maiduguri ta dawo kaduna wajen kasim Dayake D'an Duniya ne sai yayi mata bariki ya Dinga lallabanta yana nuna mata ta kwantar da Hankalinta wasu Shirye Shirye kadai yake son karisa ammh Karta damu Zuwa Daya zai yi Maiduguri sai zuwan magabatansa da wannan karyan ko nace yaudaran ta yarda ta kara sakin jiki dashi suna More Iskanci da Sharholiyansu son ransu...

Aisha tana bala"in son kasim shiyasa bata kaunar yin Nesa Dashi Bata taba kawo mata Ranta Watarana kasim zai iya cin amanarta ba,Shiyasa ta sakankace Soyayyah tagama Rufe mata ido bata ji bata gani Sch ko sai tayi Sati bata Shiga ba,Kawayenta sun gaji da gayamata gaskiya sun kyaleta Domin Gabadaya ta yanke alaqa dasu...Bata Shiri da Duk wanda zai Fadi Aibun Soyayyarta da kasim,Ta riga ta gama Sadaukar ma kanta Cewa Shi kadai take ji kuma take ganin amatsayin Cikakken Namiji.

Duk azaton su Abba kabiru Kasim yadaina Halinsa,Hakama ya Hashim Domin har rantsuwa Kasim yayi mai akan ya Tuba Duk da bai yarda ba ammh ana so ka dinga kyautatama Dan"uwanka Musulmi Kyakyawan Zato Shiyasa yacire Zargi da Shakkun kasim bazai Taba Daina Halinsa ba.

Bangaren Umma kuwa Bata taba yarda ba haryanzu tana kan gabanta wajen cewa Sharri aka kullama Kasim Hartana Fadin Kilama Harda Hadin bakin mama Sahura Tunda ba kaunarta Take ita da ya"yanta ba zata iya hada kai da gidansu Aneesa ko da Bellon Domin Atozarta ta,Da mganar ta Fita mama sahura batayi mgana ba saboda ta iya bariki Sai ta kira Inna Rukayyah Daga kano ta gayamata cikin Siyasa harda kuka Tana rantsuwan yadda Bello baya mutumtasu itama baya Mutumta Tunda take dashi ko gaisuwan arziki basayi balla ace da Hadin bakinta acikin Abunda ya faru.

Ran Inna Rukayyah ya baci domin bata kaunar bacin ran Mama Sahura nan da nan ta kira Abba kabiru tana gayamai Abunda ke Faruwa nan yafara Fadanshi ya kira Umma ya mata kaca kaca yace in ya karajin wannan mganar abakinta sai ta Raina kanta tafi kowa sanin Halinshi Mafadaci ne kamar mene,Shiyasa badomin Ranta yaso ba ta bar mganar ammh Cikin Ranta Tsanar mama Sahura ne Damkan kamar ba sune Lokacin Baya suke da kyakyawan alaqaa wajen Taya mazajensu aikata Mugun Abu ba.
Chapter 57 · 0% Book details